Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

cikin salon soyayyarshi yadagota cak kamar yar baby yanufi cikin gidan da ita,

Direct bathřoom yawuce da ita ita kam tunda yadauketa ida nunta nakanshi tana mai kallon ina sonka har cikin jini na bata Ankareba saida tajita cikin ruwa tsundum batareda ta shirya ba,

Tawani irin zabura zata fito tareda sa kukan shagwaba haba don Allah meye haka ? Kawani sakani Acikin ruwa yanzu yazanyi inkoma gida kajika min kaya na

Binta yayi cikin ruwan tareda janyota jikinshi cikin jindadi yace "baby lokacinda bansan ke mallakina bace banyi shakkar kowa yaganmu ba sai yanzu?

Kina ganin zan iya barinki kiyi nisa dani yanzu? No way bázan kuma yarda kinisance niba bayan nasan ke matana ce

Cikin jin dadi yakalleta yace "matana cikin sauri yahade bakinsu suna cikin ruwan bata tsaya wani jin kunyaba tafara kising dinshi back cikin tsananin murna,

Aijin tana tayashi sai yakara kaimi cikin tsananin kaunar junansu suke aikama da juna sakonnin farin ciki ta hanyar kiss kafin yacire bakinshi ya cire hijab dinda yamai katanga da jin laushin fatarta

Wa iyažubillah shine abinda Yafada lokacinda yai karo da kyakkyawar halittarda ke kan kirjinta kullum baya gajiya da ganin kyawon su kamar ma baitaba ganinsuba haka yazame mai Ayau


Gaba daya numfashinshi har daukewa yake yäna dawowa don wata irin top ce ta mata wadda tafito da kyawon surařta wato sanin yanda rigar tayi Ajikinta shine dalilin sa hijab,

Hmm da tunfarko yagani da bazasuje gidan ummi ba,kafin tace wani Abu yafara shafarta tareda mayarda bakinshi cikin nata yana tsotsa cikin shauki

Duk ya birkice mata yanashafarta har zuwa kirjinta jin hannunshi Akansu tafara kokarin janyewa tasan karonshi da su tun lokacinda baisan yamallakesuba bare yau da yasan nashine tsayawa yayi da idanunshi cikin nata


"Mehakan yake nufi ? Kina nufin yauma zaki hanani Abinda ya halasta awurina karki fara Safeena (i cn't take it)idan kika hanani halas dina zan iya shiga wani hali,

Idan har kina sona Safeena kibari insamu Abinda yake mallakina Ajikinki please Safeena yakarasa cikin gwanin tausayi,

Cikin salon sonshi da kuma tausayin shi tamike cikin ruwan tareda čire rigar tayi wurgi da ita tareda zame bra din tana kallonshi cikin ido

Kusan suma yayi Acikin ruwan yanda ýagansu Atsaye suna wani kyalli da cika kamar su fashe,

Tace Sageer bazan hanaķa samun natsuwa da jikina ba kayi yanda kakeso dasu naka ne Amma inada sharadi idan ka yarda......🖊

_Su ummu jiddah har miyau na zuba za aga kwaf_

*zamuje kallo dagani sai Aishar dan fillo mu hadu a next page love you fans*❤
[2/19, 4:00 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYAYYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)

Story writíng by
_NAFISA SANI HASSAN_
maman Ammar


*wannan nakune militry wifes MAMAN SADEQ &MAMAN RAMLA sannan dake tawan MAMAN SAWWAMA banmantakiba matar oga KG Allah yabarmu tare ina yinku Allah yakare mana mazajenmu*

2⃣9⃣

Ya kalleta tareda cewa meye sharadin? Bazaka kusanceniba sai komai ya daidaita mun tare. Wani irin kallo yake aika mata dashi irin kallon kinsan me kike fada kuwa?

Kallonta kawai yakeyi kafin yamike yafito daga cikin ruwan cikin fushi, Safeèna na dade ina tunanin bakya sona bantabbatar ba sai Ayau,

"Ina soyayyar da kike ikirarin kinamin? Yanzu don inason kasancewa da matata saita bani doka? "Nikikema iyaka da jikinki Safeena ?

Hankalinta yatashi sosai batasan haka zai dauki zancentaba dabata furta mai ba cikin sauri tafito zata matso wurinshi cikin daka tsawa yace karki matso kusa dani .

"Ni kike gudu Safeena? Bakyaso inkusanceki?nida halas dina, ada kince HARAMUN ne ina taba miki jiki bayan Ashe tunfarko halalina nake tabawa,

"Naji bamu sancewa mu ma Aurata bane Amma ko don halinda nake shiga yaka mata kitausaya min Safeena

"Kisani bayanke bawata mace danakeso nake kuma son kasancewa da ita saiķe, meyasa kike wahalarda rayuwata?Safeena ina sonki soyayyar da ʼnake miki ita take sanya min muguwar sha awar kasancewa dake kiyarda dani,

Abaya nayi controling kaina akanki sanin cewař baki halasta akaina ba Amma yanzu bazan iyabâ ina ganin ke tawace kuma mallakina intsaya a romance wallahi bazan iyabà.

Cikin jin tausayinshi da kuma soyayyarshi dake ratsa mata gangar jiki akowane lokaci ta ce"(Am sory my dear )Allah ni tsoro nakeji kuma kaga ina gidan mama kabari mutare bawanda zai hanamu kaji,

Yajuya yafita cikin fushi don shi yashiryama yau dinnan Amma wannan yarinyar tanaso saita naka sashi hankalinta zai kwanta

Ganin yanda yadauki zafi da ita sosai yasa jikinta yayi sanyi ganin hakan bazai fishetaba kuma ita kanta tanason ta farantamai tanaso ta nunamaï tsantsar soyayyarda take mai don haka takarasa zame wandon dake jikinta ta sheko wanka,

Tafito daure da towel cikin taku mai daùkar hankalin namiji lafiyayye takaraso cikin dakin yana zaune Abakin gadon daure da towel yana jiran tafito kafin yashiģa

Takaraso gab dashi yaji takunta yadauke kai cikin fushin da yakeyi da ita takuma juyawa gefen fuskarshi tareda cewa _my Angèl_jin sunan data kirashi yasa yayi saurin dago kanshi yakalleta

Wow ganinda yayimata daga ita sai towel yanda yafara ganinta (for the first time)ai sai yamanta dakanshi ganin yanayinda yafada tasan cewa tarkonta yakamashi"

Ahankali tamatsa jikinshi yana zaunen ta haye kanjikinshi cikin wani irin salo irin na matanda suka yarda da kansu saida tsigar jiginşhi yatashi jin danshin ruwan jikinta yana taba fatar jikinshi ga gashin kanta da ta jika yana diga Akan kafadarshi

Gaba daya yamanta dawani Abu wai füshi cikin salo tafara shafo kyakkyawan sajenda ke fuskarshi yafara lumshe ido yana Ajiyar zuciya Ahankali take yawoda hannunta akan fuskar harta fara sakkowa zuwa kirjinshi çikiň salonta

Take shafawa tana wasa da ni imarda ke kan kirjinshi gaba daya tadawo dashi cikin yanayin sai numfashi yake saukewa Ahankali

Jinta tsaya da hannunta yasa yabude idonshi tareda cewa'kicigaba prety am enjoying it, tahade bakinsu wuri daya tafara tsotsar lebenshi nakasa ahankali yake tayata

Cikin natsuwa suke aikama ďa juna sakonni masu wuyar fassara sunyi nisa sosai wajen aikama da juna sakwannin soyayya yafara zame towel dinta daga sama hannunshi yafara dorawâ Akan na shanunta ai jin loushinsu ahnnunshi tuni yafara dimaucewa yasa hnnu bibbiyu yana wasada du

Yacire bakinshi acikin nata Ahankali yake kwantarda ita akan gadôn tareda bin kirjinda yafiso da kallo duk idanunshi sunkada tsabar bukatuwa da kuma wutar kaunarta dake Azalzalarshi,

Ahnkalï yake shafarsu cikin rawar jikinda yafara na bukatuwa da ita duk yacanja mata yanayin gudun jininta

Cikin salon kwarewa yasa bakinshi Akansu yana tsotsa ba abinda takeyi sai nishi da kara turomai su gabadaya yarikice ya manta da wani zancen sharadinta yakarasa fisge towel đin tareda yimata rumfa da faffadan kirjinshi

Sundauki hanyar farantawa juna ta hanyar sakwanni masu zafi yayi nisa har yana kokarin bin hanyarda yadauki lokaci yanason yabi ta cikin tsananin tsoro tadawo hayyacinta tareda saurin tureshi ajikinta cikin rawar murya yace


"Safeena zaki kasheni ne meyasa kike sonki azabtar dani ne wai jikinta narawa tace "am sory dear wallahi inajin tsorone, tsoro zai hanki kibani farin cikin danake nema atareda ke haba Safeena!

Ok taşhi kishirya kitafi da izinin ubangiji bazan kuma damunkiba kije kawai amma kisani dole ne innema ma kaina mafita yashige bthroom cikin fushi !

Ita tarasa dalilinda yasa take kin yadda dashi ita kanta tanada bukatarshi amma me tarasa dalilinda yakesa take yimai hakan

Har yafito yashirya tareda fita daga dakin takasa motsi ta dauki lokaci mai tsayi azanune awurin tana tufka da war wara gashi kayanta ya jike dole ta mike takuma watso ruwa don tasan dole saita kuma yin hakan

Tana fitowa yashigo cikin dakin tareda leda Ahannunshi ya ajiyemata tareda cewa kishirya inmayarda ke gida yanzu,

Tana kallon yanda ya hade rai bayako kallonta takarba tareda kokarin janye towel din ganin hakan yasa yayi saurin fita daga dakin don yaga Alamar dagangan take mai kwalelen

Saida tasanya kayan sannan tafito yana tsaye ganinta yasa kawai yakama hanyar fita tareda cewa muje ko haka tabï bayanshi cikin sanyin jiki har suka shiga mota baikuma kallon gefenta ba

Suna isa kofar gidan mama tatsaya kallonshi yace "kifita zanwuce, tace " Sageer! Yace"kitafi kawai zata kuma magana yadaka mata tsawa mai firgitarwa ba arziki ta bude tunkafin takarasa rufe motar yafisgeta tareda badeta da kura'


Tasan yayi fushi sosai kuma ita kanta bataji dadin yanayin ba to meyasa nayi mai haka wai?

Direct gidan Auncle yawuce yasamesu Zaune Afalon harda yaran duk şuka taso suka taroshi yakarasa yazauna tareda dukar da kanshi cikin girmamawa yake gaida Auncle tareda Aunty Nena

Alhaji yace " dama ina jiranka har yanzu baka mun bayanin komai ba inaso ka rubutamin takardar Safeena kabani nasan cewa ban kyauta makaba tunfarko don haka nakeson ingyara kuskurenda nayimaka

Naje gidansu ita Humaida nayi magana da babanta yanzu dai zancen Aurenku da ita nakeson Agyara nakuma yima babanta bayanin yanda Akayi Auren naka saboda yarinyar tace bazata yarda ba da sai kun rabu da ita Safeenar

Nasan kuskurena ʼne shiyasa nakeson ingyara lamarin,yakalli Alhajin yama rasa abin cewa Yanzu Humaida ce zatace wai sai yasaki Safeena sannan zata yarda ta Aureshi?

Waye yafada mata yana sonta? Ita batasan cewa akan Safeena zai iya rabuwa dakowa ba , kada Allah yasa ta Aure shin

Saida Auncle yadawo dashi daga tunanin ta hanyar kiran sunanshi Sageer banaso inshiga rayuwarka shiyasa nake kokarin ganin komai ya dai daita
(niko nace kana kokarin bata komai dai)

Yace "Auncle kayi hakuri na hakura da Humaida tunfarko ita tace tafasa don haka don Allah Abar zancen kawai Alhaji yace kana nufin haka zaka zauna ba Aure knn shekarunka fa sunja Sageer yaka mata ka Ajiye iyali,

Sannan inka yanke shawara ka kawomin takardar Safeenan jeka yamike cikin sanyin jiki yashige cikin dakinshi tunda yashiga yakasa zaune yakasa tsaye yana faman tunani

Shi tayaya zai iya sakin Safeena ina aiko sama da kasa zata hadu bazai iya sakinta ba sannan ita Humaida zatace sai yasaki matarda yakeso kafin ta yardada Aurenshi gashi yanajin nauyin yacema Auncle dinshi yanason Safeena

Duk da tabashi haushi Amma bazai iya sakintaba itace rayuwarshi ita kadai yakeso da ita kawai zai iya rayuwa....🖊
[2/19, 4:30 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYAYYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)

Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
maman Ammar

💫FAGEN MARUBUTA WRITERS
ASSOCIATION1💫

_(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_

3⃣0⃣
Duk hankalinshi yatashi yarasa ta ina zai fara yima Auncle zancen yabarshi da Safeenar shi yadaina zancen Saki bayasan Auren Humaida shi Safeena ta isheshi rayuwa.

Haka yayita yawo atsakar dakin kafin daga baya yadaga waya yakira Yusuf yana dagawa "yace wato kai idan bakanada damuwaba baka damuwa dani ko?

Wai meye yadauke maka hankali daga kaina har aikinka ?anamin cmplain narashin concentrating akan aikin ka, yanzuma ina kan hanyar zuwa kana ina ne?

Yace "wannan dogon sharhin fa? Ina gidan Auncle ,yace ok ganin karasowa,fita waje yayi domin taron Abokin nashi har,

Sunsamu wuri daya Acikin lambun yafara yimai bayanin gaskiyar lamarin Yusuf yafi kowa murnar faruwan Hakan kobanza Abinda yake tsoron faruwarshi yanzu bazai faruba,

Saidai cikin damuwâ Sageer din yace "yanzu yazanyi da maganar Auren Humaida? Auncle yace sungyarota, "kuma kaima kasancewar bana sonta.

Safeena nakeso itace matana da ita nakeson rayuwa, yace" to kasamu Auncle kayimai bayani mana,

"Dude mekakeso infada mai? Incemai muna soyayya da Safeena tuntuni? Yakakeso yadaukeni?

Hmmm ok yanzu menene Abinyi? "Zaka saketanne saki ? Insaki Safèena?(are you dreaming?)wlh duk abinda zaifaru saidai yafaru Amma bazan Saketa ba.

"Kainifa idan basu bani matana muntareba wallahi zamuyi jego agida ,cikin darîya Yusuf yace mutumina bakada sąuki wallahi ,

Sundauki lokaci suna tattaunawa har zuwa lokacinda Menal tafito Sageer yatafi yabarsu gidanshi yakoma,

Safeena nashiga gidan mama tace mata ina Sageer din? Tace yawuce tace dama Alhaji yazo gidan nan baidade da tafiyaba yamin bayanin komai naji dadin lamarin tuwona maina don haka dole mufara shirin tarewa,

Ina kuka tsaya ma tukun Dadynki ya fadamin kunbar gidan tundazu ina fata baki biyemai ba dai ko? Don nasan yaran ýanzu bata ido garekuba, kibari muyi gyara yadda akeyima kowacce yar gata kema Ayi miki kinjini ko?

Itadai kai kawai take kadawa kamar kadan garuwa duk hankalinta nakaʼnshi tasan yayi fushi da ita amma yazatayi tana jin tsoronshi gaskiya yanda take ganinshi tasan bawai aikin hankali zaiyi mataba,


Tunda tayi sallar Azahar Mama tafara yimata hadin kayan harka domin fara gyara yar tata kaya masu inganci da Amfani kafin tamata wani hadi na matsi wanda ba budurwa ba ko matar Aure tayi shi mai haihuwa saitamin godiya,

_kukama kafa inbaku sirrin fans_

Itakanta taji canji sosai ajikinta fatarta kuwa bata bukatar gyara don skin dinta mai kyaune tana maintaining kwana biyu Mama tadauka tana gyaran inda yakamata


Ciki da waje ita kanta tasan yanzu idan tashiga hannu bazata fito free ba don taji gyara harda na nono sunwani kara cikowa suntsaya kyam gwanin sha awa

Aunty źaliha ma takawo nata Aboye duk sunata ruda mata jiki gashi tayi kewarshi ko takira baya daga kiranta duk tanajin ba dadi Âranta

Yariga yasaba mata da wasa da jikinta ga irin gyaranda take faman sha ita kanta har mararta na daurewa tsabar tsumuwârda tayi don wani hadi da mama tayimata na

*mazarkwaila da žuma da kanunfari*
_Ga dadi gakuma aiki_

Gaba daya yau haķurinta yafara gazawa tunda safe take kiranshi wayarshi akashe duk hankalinta yatashi kwana biyu inta kira wayar nashiga saidai dauka ne bayayi Amma yau tun safe wayar bata shiga har gashi yamma yayi,


Tarasa abinyi gashi batasan waye zata kira tatanbayeshiba kawai ta yanke shawar fita zuwa gidanshi, amma yazatayi tafitan? Cikin dabara ta tashi tareda Addu ar dacewa tasamu mama Afalo tace zataje ta amso sako gidan Aunty Zaliha tace tazo ta karba,

Sanin datąyi ba nisa sosai da gidanta tace ok tashirya driver yakaita ,duk da bataso zancen zuwa da driver ba Amma taji dadi

Wanka tashiga tareda wani hadin turaruka da Aunty zaliha tamata na wanka tasheko wanka tadauki lokaci tana kalkale jikinta lungu da sako,

Tashafe jikinta da hadin humra mai kamshi tareda tada hankalin duk wani lafiyayyan namiji sannan tasamu wata irin doguwar riga mai gidan bra takamata sosai tafito da kayan harka

Tazuba simple makeup lips din nan yasha maroon janbaki ta zunbula hijab akai tareda daukar pos dinta tafito tana tashinkamshi,

Saida driver ya Ajiyeta akofar gidan Aunty zaliha yatafi kafin ta tare napep tafadamai unguwarda zai kaita akofar gidan ta umarci mai napep din da ýatsaya tafita tasallameshi kafin tashiga gate din

Mai gadin naganinta yafara gaisheta don yaganeta sunzo kusan sau uku gidan da oga tace "yana ciki? Eh ai oga yakai kwana uku ba lfy har ruwa Aka karamai taji gabanta yafadi da sauri ta wuce shi batareda tasaurari sûrutuň mai gadiba

Tana shiga tasameshi akwance Akan gadon cikin sauri takarasa kangadon tareda dagoshi jinmuryarta yabude ido tareda kallonta cikin magagin zafin zazzabin yace mekikazo yi kuma bayan kina guduna?

Cikin tsananin tausayi tace Am sory my dear bazan kuma ba meyasa kaki daga kirana ķwana biyu gashi yau nakira wayar akashe Ashe bakada lafiya why?

"Kece kika jamun ciwo Safeena kina guduna yajanyo hannunta yadora akan mararshi yace marana Sãfeena pls kitaimakeni cikin tausayinshi tace bazan kuma hanaka kaina ba Sageer katashi ina sonka kaji kayi yanda kakeso da ni ni mallakinka ce,

Ahankali tazame kanshi tareda mikewa ta cire hijab din jikinta tareda cewa kaci Abinci ? Yace ki hada min tea amma fara hadamin ruwan wanka.

Saida yayi wanka yayi sallah kafin yasha tea din saida yayi isha i tamike tareda cewa dare yayi bari intafi kar mama tayi fada yana kallonta kasa kasa yace

"Kina nufin zaki iya tafiya kibarni awann halin bayan kinsan kece matsala ta ? Haba Safeena Ahankali yamike tareda rikota cikin salo yarungumeta tareda rada mata "haba baby


Tunda kikazo nake hadiye miyau kallekifa kinwani kara cikowa kalli kayan dadina yanayi yana tabata tareda kai hannùnshi kan Kirjinta yafara shafawa ahankali

Tareda kai hannushi kan lips dinta baby kisanmin jańbakinki insha mana raina ya biya tundazu nake kallo yafada yana kashe mata ido tayi saurin kai bakinta kannashi saida yashanye shi tsab kafin yajata zuwa kan gado

Saida yajishi Asama ķafin yazame rigar jikinta yafara tsotsar abinda yafi komai so tana kara gantsaromai su duk sunfita hayyacinsu kafin yasa hannu yafara zame pant dinda ke jikinta yaji yanda yajike sharkaf

Yasan itama tashiga hannu kafin shima yacire kayanda yayi saura Ajikinshi jin motsin Abu na kokarin ratsata yasa tafara kokarin mikewa ina ai yau yayi nisa kuma yayi niyyar daukar hanyarshi

Kafin tayi wani yunkurin yafasa jin irin ihunda tabuga yasa saida na wuntsilo har birona na faduwa ......🖊



_Kushirya ruwan gashi fans_

*Sory for d delay*

07062906225
[2/19, 4:50 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYAYYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)


Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
maman Ammar

💫FAGEN MARUBUTA WRITERS
ASSOCIATION💫

_(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_

3⃣1⃣
Gaba daya yadainaji ko gani jinshi yakeyi aduniyar sama duk ihunda takeyi baisa yasaurara mataba gaba daya ya manta da kanshi yajishi cikin duniyarda baitaba tunanin zaishiga irintaba


Ba abinda yake sai sanbatun dadi"prety!ashe haka kike kike guduna?karki kuma guduna please zanmutu kibarni inrika samun ni imarki ,baby u are very sweet

(U are my life my one and only please stay with me)duk sanbatun da yake tareda gurnanin dadi baisa taji komaiba saboda tsabar azabarda Sageer yake gana mata yamanta da cewar itama sabon shigace?


Ihu take iya karfinta yabarta amma ina saida yasamu Abinda yakeso natsuwa ta sakko mai kafin yasan me yayi, duk tsinuwur duniya Sageer yashata aranar amma baiji kodaya ba,

Yana sauka akanta takuma sa kuka cikin dashewar murya tace (i hate you)bazan kuma zuwa ko kusa dakaiba Allah ni baruwana dakai cikin sauri yafara kokarin janyota tasa ihu "karka tabani mugu ,

Saida yaso yayi dariya amma yagimtse shikanshi yasan yayi aika aika amma ba laifinshibane ita dince akwai tarin ni ima ciki da waje har yanxu yanajin yanayin ajikinshi

Gaskiya Safeena tadabance cikin sigar lallashi yace Am sory baby ba laifina bane,cikin kuka tace"eh laifina ne nida na kawo kaina kuma karka damu bazan kuma zuwa koda kusada kaiba daga yau,

Cikin faduwar gaba yajanyota da kařfi "no baby don't say that again please u no i can do witout you,

Kece farin cikina kece rayuwata baby kinshayarda ni dadi mai tsayawa azuciya kedabän ce prety nagode da kyautar Abu mai muhimmanci dakika bani Allah yamiki Albařka nagode baby da kika tsaremin kanki da mutuncinki


"Kinbani farin ciki' kema Allah yafarantamiki jin irin kalamanda yake binta dasu yasa jikinta yin sanyi, ganin ta sakko yakara janyota jikinshi jin haduwar fatarsu guri daya shiyakara tayarda tsumin shi

Nan da nan yahade bakinsu yafara kissing dinta passionately cikin rawar jiki tafara zare bakinta kamar zaiyi kuka yace prety please i need more please ina son kari kinji tafara matso kwallar wuya

Tafara shura kafa jin don ita kadai tasan yanda takejin kasanta jitake kamar yakumbura tafara cewa"wallahi naji ciwo kabarni please Sageer !


"Baby kadan kawai zankara kinji?nidai tacigaba da shura kafa garin shure shure ta shuro hajiya babba ai jin guiwarta ta zunguroshi tuni yayi loosing control yace baisan hakuriba cikin zafi zafi yake aika mata da romance tun tana tureshi

Hartabada kai bori yahau ai yanxuma kamar karon farkon don yanda kasanta yai tsami haka take kuka kashirban "Sageer kabarni please zaka kasheni ne, ina sai zance yake saki "baby bazamu rabu ba ketawace bawanda ya isa yasa insake ki,

Saida ķo yanzu yasamu natsuwa kafin ya saurara mata yana mirginawa wayarta tafara ringin dakyar ya iya mirginawa ya dauki wayar ganin sunan dake jiki (my sis)yasa yayi picking wayar

Saida yasaita kanshi kafin yace slm cikin dariyar tsokana Aunty zaliha tace "haba bros bazaka bari mukawoma itaba? Yasosa kai tareda kallon gefènda take yaga har bacci yadauketa(niko nace baccin wuya)

Yace "brk da dare sister ,tace nidai kunaso kujefani cikin matsalar Hajiya mama ko? Takirani yanzu wai menake nufi narike yar uwata ne tun dazu tazo gidana har yanzu shiru,

Da harzance mata batazoba nayi tunanin may be kuna tare "so is trué? Ware is she?yafara sosa keya yace"sis me kika ce mata?nace tana gidana muna wani aiki ne zata dawo yanzu,

Cikin rashin ķuzari yace "sis please kice mata baku gamaba sai gobe zata dawo don batajin dadi, cikin zare ido tace" what ? Kanaso mama tayi farfesuna ko?

Saida yayi dariya kafin yace sister kitaimaķa wallahi batajin dadi bazan iya dawo da ita ahakan ba,Hmm"ok bari ingwada ingani yace "tnks takatse wayar tareda tunanin rashin hakurin Sageer wato har ya aikata?

Yabata musu dan gyaranda suka fara haka takira mama ta zabga mata karya tanajin sababinda takeyi amma yazatayi kanninta suka jamata,

Saida tayi baccin kusan hour daya kafin tafarka tabude idanunta dakyar koda taduba agogo taga karfe kusan tara da rabi nadare tazare idanu tareda zabura tamike azabarda taji ita tasata kurma ihun azaba,


Da gudunshi yashigo dakin tareda riketa "babyna lafiya? Tazabga mai harara tareda ture hannunshi cikin hawaye tafara" aidole katanbayeni lafiya bayan kasan irin abinda kamun yanzu gashi yanamin zafi sosai,

Yakara matsowa "sory baby zaidaina bari inhada miki ruwan zafi zakiji dadi sosai kinji ? Tace "ni gida zantafi yanzu," kalli time dare yayi fa sai mama ta cinyēni da fadà

Bai sauraretaba yawuce bthroom saida yatara mata ruwa masu dumi kafin yadawo dakin yana zuwa yásunkuceta tareda fisge zanin gadonda ta nannade jiki dashi yanufi bayin da ita,

Tana wuntsil wuntsil "nika saukeni banaso kabarni , saida yasakata cikin ruwan tasa kara tareda mikewa yace "kiyi hakuri kizauna zakiji dadin jikinki please

Dakyar yasamu tazauna cikin ruwan tun tanajin zafi har tafarajin dadin ruwan tana lunshe ido yatsuguna agaban jacuzyn yana mai kallon kyakkyawar fuskarta tareda tuna irin nishadin da ta bashi

Yadauki lokaci yana kallonta tareda jin nishadi mara misaltuwa aranshi ,saida ruwan yafara sallacewa kafin tadan mike zaune dakyau yakalli kirjinta yanda sukayi ja

Yakai hannu yafara shafawa tatureshi da sauri" please stop, kamar zatayi kuka cikin zolaya yace baby haryanzu basu daina zafin ba? Ta zabga mai harara "nidai kafita inyi wanka,

"Kibari inyimiki baby kinga bakyajin dadi ko ?"nidai kafita zan iya, ok yasakai yafita yanazuwa yazare zanin gadon yacanja wani kafin yafita da wannan ya wanke, jin ihunta again yasa yadawo da sauri yasameta tana matsar ido,

"Meya faru prety?bazan iya fitaba kataimakenî zafi nakeji kafata har cinyoyina ma ciwo sukemin cikin kunshe dariya yasunkuceta saida tayi yar kara saboda hade kafafunta da yayi yakalli yanda take runtse ido,

"Sory baby zaidaina kinji 'don nafarkone shiyasa but second time bazaji zafiba, cikin zabura tace "wane second time? Wallahi bawani Second time nika maidani gidan mama please,


Baisauraretaba direct kangado yawuce da ita yakwantarda ita tareda janyo towel yàfara goge mata jikinta tundaģa gashin kanta har zuwa kirjinta yafara gogewa cikin salonshi,

Haryafara ware kafafunta Ahankali yanakallonta tayi saurin juyawa tareda matse kafar dukda zafin da takeji bazataso yakalli tsiraicinta ba haka kawai,

Yakuma juyoda ita "kibari inga ciwon mana ,kabarni nidai ya warke ,haba? Múgani tafara kukan shagwaba nidai kabarni cikin salon salon daukar hankalinta yafara matsawa gab da ita tareda cewa baby zansha,

Cikin zaro ido tace "me? Yakai hannunshi kan kirjinta tareda shafawa yace wannan baby ina sonsu suna birgine sosai kibarni insha ko kadan ne,

Kafin ma tace wani Abu yasa bakinshi akai yana wasa da halshenshi akansu cikin kwarewa harya fara tsotsar su duk yafara canja mata yanayin jikinta tafara mika don tanajin salon nashi har tsakiyar kanta,


Ahankali yake tsitsarsu yana wasa da dayan cikin shauki shidai yanason wa innan abubuwa yadauki lokaci yana Abudaya tareda taimakonta don tanajin dadin lamarin

Ahankali yakeyin kasa da kanshi zuwa cikinta yafara lasar fatar jikinta cikin salo har yasauka kasanta yafara ware kafar ta har yabude ta yafara kallon yanda wurin yayi

Bawani ciwo sosai kawai wurin yayi danja ne tareda kunburi kadan batareda ta ankareba taji yäna mata wani irin salonda bazata iya fassarawa ba Ahakn yasamu har yakai ga inda yake bukata,


Ankuma don koyanxu saida tasha dakyar Addu a kawai takeyi tasamu ta gudu bázata kuma yarda tadawo wurinshiba ,

Saida ya natsu yafara lallashinta tanata Ajiyar zuciya tsabar gajiyarda tayi saida sukayi wanka yana lallabata yasamu tayi sallolinda batayiba na magrib da isha i,


Kafin yabarsu sukwanta ranardai dakyar tasha saida tayita yimai kuka kafin yabarta ,


Gefen Auncle hankalinshi yatashi ganin kusan kwana uku baisashi a idoba tunda yamai maganar sakin Safeena yana zaune Afalo tareda Aunty Nena yace Khadija yaron nan yadaga min hankali,


Tace yanzu yaza ayi kenan yąya ? Yadai nuna baya sonta kuma bazai iya fada makaba shiyasa yake gudun haduwarku,

"Shiyasa ma kinga banason inci Amanar Alhaji muhammed yadanka min Amanarshi duk da ga yan uwanshi ,nasamu tsohuwa dazu munyi magana har mun yanke hukuncin raba Auren tunda bayaso kuma bazai iya fadamana ba,

Kuma munyi

Please Login or Register in order to submit comment