Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

haka sukayita barkwancinsu tana jinsu


Sundauki lokaci yace " mungode da gaisuwar kudan fita kubamu wuri kafin wannan Matar tadawo,

Yusuf yace" ba laifinka bane mutafi Ahmed zaka neme Mu doctor Ahmed yace kabar shi kawai bazan sallamesu ba yanzu sai tagama bed rest dinta anan,

Aa kace ma sai ta haihu' wallahi zaka nememu karasa,

Very soon zaka ne me mu akasar ma karasa ita dai gaba daya yagama Bata kunya

Suna fita yasama kofar key tareda takowa cikin natsuwa har bakin gadon yace " suntafi ki bude idonki Ki kuma cire wannan hijab din tun safe banganki da kyau ba mutane sun hanani sakewa,

Gaskiya zanyima na Visa satin nan zamubar kasar nan yasa hannu Yazare hijab din tareda kallon fuskarta tace" meyasa kakeyin haka;

'Duk kasa naji kunya nidai karage kaga mama kallon datake mana kenan,

"Safeena saboda ke zan dauki duk abinda mutane suke fada I don't care,

Ni yanzu dumin jikin ki nakeso inji yafara lalabota ta shagwabe fuska tareda cewa Allah ni ban gama warkewa ba kadaina bai saurareta ba ya kai baki nashi kan nata,

Tayi saurin janyewa," pretty guduna kike yi kuma;

"Aa bakaji me likita yace ba? Naji amma kinsan nafiki son cikin nan bazan taba yin abinda zai cutar da baby na ba,

" Hmm Ashe anason baby n Sageer' takalle shi ta ce "d'a nace bana son shi ne?

" eh mana ba cireshi kikeso yiba. Nadauka..... Saitayi shiru,

"Kindauka shegene pretty ' nafada miki ko shi din ne tunda ajikinki yafito inasonshi.

Yakai bakinshi yaji bugun kofar cikin fada tareda kiran sunan shi ya dakata tareda dafe kai yasan waye dole yamike tareda bude kofar tayi saurin mayarda hijabin ta

Mama ce tareda Aunty Zaliha dakuma wata mata mai kama dasu ummi yar gayu kana ganinta kasan Akwai komai najin dadi n rayuwa,

Safeena naganinta tamike da gudu tareda tarota Sageer yazaro ido " pretty! Yazaki rika gudu haka itadai tana murna tace Aunty Rukayya yanzu kika so?

"Eh my daughter nadan d'ade gidan ya'ya Halima Ashe Dana kike Aure ina yake Aunty tamun bayanin komai naji d'adi sosai,

Tajuya wurin da yake ta zubamai ido cikin jin dadi " come my son' nima kanwar su momynka ce Allah ya jikan yaya Zainab ba a fadamin ba sai yau

Danazo nayi farin ciki da Auren Ku da Daughter gashi harda rabo ya ji dadi yanda Matar tayi mai sai yaji yasamu uwa wadda zai iya fadawa damu war shi,

"Tnks Aunty

'Ai dama wato kema danake tunanin zaki tsaya kema biye musu zakiyi ; to shi kenan

Aunty zuwaira kiyi hakuri Aunty Halima tamun bayanin komai don haka yaka mata kifi kowa farin ciki tuwon mu man mu,

Ta yi ajiyar zuciya 'ai wannan Dan naki baida kunya kokadan tayi dariya Aunty ai anwaye zamani ya canja ba irin nakuba kibarsu suwala.


To amma saikunsa ido don kar yamuku asarar jikan naku tasa dariya yaya naga Alama kinaji da wannan jikan,

Ya cika rawar kai ne ai
Haka tayita rattaboma Aunty Rukayya Aunty Zaliha na dariyarsu itada Sageer sai kusan yamma tace zata tafi Yaya kizo mutafi gidan ki Acan zankwana,


Tace atafau ita Asibiti zata kwana da Safeena,

Yaya inbanda abinki ga mijinta mezaki yi musu anan?

Kuwuce kawai ina nan kaima tatafi gidanku kabarmu anan

Bai ce mata komai ba saida yarakasu kowa ce tahau motar ta suka wuce gidan ummi

Yakoma cikin dakin haka yazauna tareda Safeena duk masifar Maman saida ta hakura tayi shiru

" gado dai dayane adakin nan naga inda zaka kwana don naci.......πŸ–Š

*Kumin hakuri nayi typin ba adadi yana gogewa shiyasa kuka jini shiru*
[2/20, 12:13 PM] Feenat Marubuciya: 🏡🏡🏡🏡🏡🏡🏡🏡
*HARAMTACCIYAR SOYAYYA*
🏡🏡🏡🏡🏡🏡🏡🏡
(romantic love story)

Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
Maman Ammar

✍✍✍✍✍✍✍✍
GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION.
✍✍✍✍✍✍✍✍

❄our golden pen be hold our words❄

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/

*ina Neman sharar Ku fans a duk inda nayi kuskure Dan Adam ajizine bawai Kuyi shiruba Kuyi hakuri da typing error mu y'an koyo ne yanzu muka fara Allah yasa mudace nagode da kaunarku a gareni*

4⃣4⃣

Azaune yaraba dare aranar har yafara gyangyadi mama kuwa ai ta kai London tana kwance akan tab'ar ma,

Shi kuwa ya kwakwume hannunta yanata zabga g'yn,g'yadi, itakam idanunta a bud'e tana kallonshi, duk yabata tausayi tasan bai saba da irin wa innan wa halolin ba amma saboda ita yau zai kwana zaune,


Yarike hannun gam kamar za a k'wace mai ita, ahankali ta motsa hannunta, yayi saurin motsawa tareda bude idon shi,

"Pretty' me kike so? Tace " naga wuyanka zaiyi ciwo idan ka kwanta a zaune har zuwa safe.

"Hmm ya kikeso inyi baby; tak'ama ne, kuma I can do anything for my wife.

" kazo nan ka kwanta" yakalle ta "baby kefa? " nagaji da kwanciyar ai inaso inzauna, " no keda bak'yajin dad'i ki kwanta kawai I can managed here.

Ta shagwabe fuskarta tareda cewa "nidai ban y'arda ba, " OK' ya mike tareda kwanciya ya janyota jikinshi kasan cewar gadon karami ne yasa suka matsi juna sosai,

Ya kanai nayeta yasa hannu acikinta yana shafawa " babyna Kaine kaja Momy da Dady suke kwana a Asibiti "

Tace "shhhh Karka tashi mama fa. Yayi ajiyar zuciya tareda mika abayanta, taji Abu ya zungureta ta waro ido tareda Dan Jan jikinta tace " meye haka!

"laifin ki ne ai kinsan bazan iya jure hadu war jikin mu ya tafi abanza ba , shiyasa tun farko naki matsowa kusa dake saboda nasan zan tsokana nowa Kaina fitina ne kuma bazan samuba,

" kiyi bacci kawai. tayi Ajiyar zuciya ta rufe idonta still yana manne da ita baccin ma yafita a ido n shi,

Ta ya'ya zai iya bacci a jikinta batareda yasamu wani Abu ba, ita kam jinta a lafiyayyen kirjin mijinta tuni tayi baccin ta,

Tabarshi da matse matse sai mika yakeyi yana juyi gaba daya yakasa controlling kanshi,

Ji yake idan har bai rage zafi ba kafin safe zai iya samun matsala, ya Dan kara janyota jikinshi sosai tareda sa hannun shi yafara zuge zip din rigar dake jikinta,

Yayi sa a batasa bra ba ya saida ya Dan sauke rigar kadan yajuyo da ita tana facing dinshi yafara kallon fuskarta har ya dauke idanunshi akan lips dinta masu tsari da sheki,

Cikin zakuwa yakai bakinshi Kansu yadan fara lasar lips dinta ahankali har yasamu damar tura halshenshi cikin bakinta,

Ya cafko shi cikin zakuwa, ita kuwa jin abinda takeso cikin bacci ai tuni ta cafke nashi suka fara exchanging kisses a junan su,

Tsotsar shi ta ke yi kamar maijin yunwa shidama a hannu yake ai duk ta birkita mai lissafi ya rude yarikice ya dimauce,

Ba abinda kakeji sai nishin shi sunyi nisa sosai ba abinda yake sai yamutsata hannaye n shi duka a kan na fulaninta sai cika hannu yakeyi dasu ita kuwa tana kara mai kaimi,

Fitsari ya farkar da mama datayi nisa abacci yunkurawar datayi taga ana mutsu mutsu cikin bargo a sukwane har tana bigewa wurin tashi,

Tabar Marta kawai da filo ta ja tayi waje a sittin saida ta g'anta a waje hankalinta ya kwanta tayi shinfidar ta a barandar wajen dakin fitsarin ma komawa yayi,


Tace oh ni zuwaira wato acikin marasa kunya na duniya Sageer da Safeena sune suka dauki A word, itakam wallahi tagama zama dasu su tattara su bashi Matar shi kawai itakam,

Duk abinda akeso tagani yau tagama ganin shi,

Haka mama taga dare nan a cikin sauro sukam saida suka samawa Kansu natsuwa kafin subar junan su,

Sai Alokacin ya tuna da mama na dakin ya duba yaga wayam yace ina taje da daren nan kotaje bayi ne;

Itakam tana samun natsuwa ta koma baccin ta shima yabi bayanta sukayi bacci cikin jin dad'i, ana kiran Salla yafarka yaduba time karfe hudu,

Ya sakko akan gadon duk kayan jikinshi yab'aci ga kuma squeeze sanin idan yace zaiyi wanka ba kayanda zai canja, ya Dan bubbugata ta bude idanunta ta zuba akanshi

Tafara aika mai da sakon kallo mai rikita shi yace " baby don't please " tace what? Looking at me like this zaki rikita ni, kinga Daren jiya kawai na rage zafine,

Ni sallame mu mu wuce Cairo zan fi walawa amma nan Akwai y'n sa ido.

Tamike zaune ya tashi dasauri ya sunkuceta sai bathroom ya kwab'e mata kayan shi ya yi mata wankan tas amma dak'yar tasha shiya Bata kaya cikin Wanda Aunty Zaliha tadawo mata ta sanya kafin ta tada sallah,

Yana zaune har ta id'ar ta mike tareda karasowa kusa dashi duk yana kallon ta yana kuma aika mata da murmushin kauna,


Ta D'an duka kadan tareda cemai " good morning' ya amsa tareda dagota cikin jin dad'i

"Pretty zanje gida inyi wanka dole in canja kaya kafin in yi Salla duk kin sa na b'ata kayana, yafada cikin zolaya,

Tajefeshi da hara ra yace" lalala pretty zan biya wannan kallon yamike ya manna mata kiss a chick kafin yadauki key din motar shi yafice,

Yayi mamaki sosai ganin mama akwance akofar d'akin, ya duka gab da ita yadan bugeta yace "mama' kin ko yi Salla ta bude idonta hade da jero salati,

Ta sauke idonta akanshi tace " lafiya ka tsaya min akai? Yace" lokacin Salla zai wuce naga kina bacci.

Wani irin kallo ta jefeshi dashi kafin tace b'ace min da gani, idan har kai kayi taka ibadar ai shi kenan ta yunk'ura tamike tace bani hanya.

Shi idan da sabo yanzu har yasaba da halinta toma wai daga tashin ta a bacci har tafara, mema aka yimata?

Ya daga kafadarshi tareda tabe bakinshi ya mike yawuce a binshi,

Safeena r ma Bata ko kalleta ba ta shige bayinta tayi alwala ta fito ta tad'a Salla tana idar wa ta janyo carbinta tace "kiramin Rukayya yanzu'

Tace " Mama kinsan Aunty yanzu Bata isa tashi ba. Ta hau sabab'i ni nace ki kirata yanzu kiban wayar,

Tace toh tayi dialing ta mika mata wayar takoyi sa'a kira daya ta daga,

"Ki fito da wuri kisameni Asibiti" tace "yaya lafiya dai ko? Kaddai jikin Safeena r ne yatashi kuma?

'Kalau take saima Karin lafiya datake ta samu. Tace toh bari inshirya infito da wurin.

Baccin ta takoma saboda bai isheta ba baccin jiya mama nata lazimi agefe har zuwa lokacinda suka shigo cikin dakin Aunty Rukayya da Sageer,


Yakaraso ya gaida mama ta amsa ba yabo ba fallasa Aunty ma ta gaisheta tareda tanbayar mejikin tace mejiki kalou take,

Likita ma yace zamu iya wucewa gida yanzu da ya duba ta, tace yayi kyau sai kutasheta muje gidan naki da ita ko?

Ta bugi k'rji tace wah? Ni jikar Audu bada niba kaita wurin Halima ko gidan mayen mijinta, inajin ina gani d'an idanun girman ya karasa a'a badani ba,

Tace yaya laifi sukayi miki ya'yan naki? Aa kawai kubarsu suyita tafiya idan da rabon cikin ya rayu zai rayu,

Yaya me kike nufi? " bazaki gane ba kawai ki yi abinda nace shidai yana duke yana jinsu ba abinda yakeyi sai murmushi tareda dukarda kanshi kasa,

Kodai mama ta tagansu ne? Shiyasa take over reacting, ya daga Kafada alamar oho, ta Mike tace "ni kimayar dani gida. tace to yaya mutafi harda Safeena r?

" eh amma ki sauketa gidan Halima ko kibarta mijinta ya kaita nidai mu wuce, Aunty Rukayya itama kallon tuhuma take aika ma Sageer da kuma alamar tanbaya?

Me Ku kayi? Ya girgiza mata kai alamar baida masa niya, haka suka fito daga dakin Aunty ta kallesu ta "yaya Sageer ya sauke ki gida ni bari mu wuce da Safeena.

Har zatace bataso amma sanin halin shi zai iya wucewa da ita gidan shi yasa tace toh.

Wanda hakan Sam baiyi ma Oga Sageer dad'i ba,ita kanta Safeena ta fahimci kamar mama fushi takeyi dasu, to ta gansu ne?


Haka dai suka rabu yana aika mata da kallo har mama ta shiga motar bai tayarba saida yaga sunfara fita, tace Hmm

" Allah dai ya soni da bakai zaka tukamu duka ba kila Garin kallonta kaje abanza ka jefa mu rami, shidai bai ce komai ba har ya direta a gidan ta,

Tafito tana cewa "yau saidai kayi agaban iyayenka suna can badai agida na ba, yayi dariya kafin yaja motar shi ya wuce


Safeena kuwa tun A mota Aunty ke tanbayar ta me suka yi ? Tace " ba komai Aunty. Hmm kinsan halin yaya Akwai fadan rashin gaskiya,

Zuciyar ta wannan karon kam tana da gaskiya, duk kuma laifi n ta ne tasan halin Sageer sarai baida hakuri da kuma kunya gashi itama ya koya mata,

Gaskiya idan har mama tagansune Daren jiya to lallai sun tabka abin kunya har suka shiga cikin gidan ummi tana cikin tunanin mezai faru kuma yanzu data dawo gidan ummi?

Suna shiga ummi na zaune ita kadai Afalon tana break fast tayi musu sannu da kuma tanbayar ya jikin ki?


Ta matsa ta gaisheta cikin jin kunya ganin take kamar ummi ta San komai ta rikota cikin murmushi tace kije kiyi wanka kifito ki karya ko;


"Rukayya ga farfesun kayan cikin da kikace ayi miki' ta kuma wai gawa " ina Yaya da kuma Sageer din?

"Kedai yaya ina ganin laifi suka yimata ta korosu kin San dai y'anda take son Safeena tun tana karama tasota fiyeda tilon d'an ta,

Safeena tawuce dakinta dake gidan saida ta kuma watso ruwa tasanya kaya masu sauki kafin tafito falon har zuwa lokacin suna zaune suna tattaunawa atsakanin su,

Ta hada abinda take ganin zata iya ci'

Aranar wuni tayi very silent duk batajin dad'in yana yin tasan da gidan mama ne da tuni yazo Amma tasan kunyar ummi yakeyi ga kuma Aunty Rukayya, gashi har yau bai Bata wayarta ba,

Tana kwance akan kujera dake falon taji karar rawa ta buga ita tamike saboda su Ummi sunbar falon,

Ganin Wanda ke tsaye abakin kofar yasa ta bud'e baki, yace " bakiyi murnar ganina ba ne pretty "

Tace "me kakeso a dauke mu Sageer; please tun kafin sufito kayi hakuri ka koma, ya Karka ce kai yana kallonta cikin mama ki,

" korata kike yi Safeena? Ba....waye kika barshi a waje haka? Taji muryar ummi ta zaro ido tace ba... Yajanyeta gefe yace "ummi nine wai kar in shigo,

" ummi kifada mata mafita iko da gidan nan ko? Ta was he baki cikin jin dad'in ganinshi tace "kwarai kuwa yarona kaidai shigo daga ciki kaji,

Yayi mata gwalo ya wuce Abinshi direct kan dining ya wuce ganin Warmer's ya ce " Ummi yunwa nakeji' tace me kake bukata akawo maka wa innan empty ne

Yace tea kawai zaisha tace Akwai farfesu bari ahadomai dashi yace " na gode ummi'

Tace "to ke haka ake kula da miji kitashi ki hada mai ko, yace ummi haka takeyi sai ankoya mata komai, tayi saurin kallon shi ta na mamakin rashin kunya irinta Sageer,

Ummi kam dariya kawai tayi ta wuce war ta ciki tasamu Aunty Rukayya

" yaka mata Ku ba yaron nan matarshi hakanan, "ko zai samu natsuwa,

" ai mun gama shirya komai kinsan Akwai bikin y'ar gidan Alhaji mu azzam daza ayi munaso a hada da nasu ne haba so kuke yaro duk ya fita hayya cinshi kafin kubashi matarshi,

Tayi dariya "kai yaya sati biyu ne mai zuwa fa kamar y'au ne ai tace Allah ya kaimu ,

Munje naga gidan da aka gyara mishi gaskiya yaya gidan kamar ba gidan da yaya Zainab ta zauna ba gida ya zama kamar mention,

Sai kuma jikinsu yayi sanyi tunawa da sukayi da y'ar uwar su, suka yima ta Addu a.


Sukuwa masoyan suna zaune a kan kujerar dining tana zaune a kujerar dake kusa datashi yana shan farfesunshi yana kallon ta ita kuwa tanata Dan na wayar shi tana famar buga game,

Ji kawai tayi ya janyota kan cinyar shi " ta waro ido "meye haka sai anganmu? Shine me idan angan mu; subani matata bazasu kuma ganina ba,

Inaso inganmu acikin gidan mu dagani saike ba Wanda zai samana ido bare kuma ace munyi rashin kunya,

Ta fara kokarin sauka yace " Wait pretty kibarni inga lafiyar baby na tace "please Sageer not hare kaga Su ummi zasu iya shigowa yanzu,

" muje daga ciki tom. Tace "what? Yeah let go inside,tace "noooo! Yace yesss"

Ta ce "OK let go ya saketa ta mike tana taku daya ta kwasa da gudu tafada dakin ummi kar ya kuma ja mata abin kunya saida ta fada duk suka zabura

" ke lafiya wa ya koroki? Tafara inda inda kafin tace "ba kowa zankwanta ne' suka kalleta " yanzu dai kinsan Akwai ciki ajikinki kuma bawai kin gama samun lafiya bane kike irin wannan gudu haka cewar Aunty Rukayya,

Ta dukar da kanta kasa cikin rashin gaskiya, " ina Sageer din ? Tace tafiya zaiyi yana falo shi yace in fada muku,

Suka mike ta haye gadon ummi tayi kwanciyar ta.

Yana tsaye suka shigo "tafiya zakayi tun yanzu Sageer ? Yace eh Aunty tace " naso muyi magana kuwa yanzu,

Ya zauna yace "bada muwa ba Sauri nakeyi ba, tace dama maganar tare war Ku ne Abbu. Yakira cewar kayanta zasu iso zuwa gobe yaturo su,

"Munaso awuce dasu can gidan naka gaba daya, yace" da ba a kawo kayan ba don Already angama zuba kaya acikin gidan,

Aa" zamu sa mata nata Akwai dakuna da yawa agidan ai, ummi tace " su n tsara gidan su zaku Bata musu Ku bar su da tsarin su tace yaya ba ruwanki "tace nayi shiru

Tace Sageer zamu tafi da Matar taka zandanje muyi wasu shirye shirye sai ana sauran kwana uku bikin zamu dawo........πŸ–Š

_nima sai bayan kwana biyu, Kuyi hakuri da delay fans Akwai uzuri ina godiya gareku masoyan HARAMTACCIYAR SOYAYYA_
[2/20, 12:13 PM] Feenat Marubuciya: 🏡🏡🏡🏡🏡🏡🏡🏡
*HARAMTACCIYAR SOYAYYA*
🏡🏡🏡🏡🏡🏡🏡🏡
(romantic love story)

Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
Maman Ammar

✍✍✍✍✍✍✍✍
GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION.
✍✍✍✍✍✍✍✍

❄Our golden pen be hold our words❄

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/

*ina Neman yafiyar duk Wanda na yima ba dai dai ba Ku gafarceni yan uwa na*

_saboda ku masoyan Asali kuna raina ina Alfahari daku Allah ya kareku yakare mazajenku daga duk kan sharri tareda duk kan y'an uwa musulmi. Daku nake Ummu JIDDAH dake Aisha salis Matar Dan fillo Allah yabar kauna_

4⃣5⃣

Yayi saurin kallon Aunty Rukayya cikin faduwar gaba, aranshi yace tab Ashe Akwai kwana Asibiti kuwa kusan kwana goma?

Yanajin kunyar su bazai iya cewa komai ba don haka kawai ya ce "to Allah yakaimu.

Tace " Ameen kaga ai Matar ka ce dole saida y'ar d'arka. Ummi ita dai tasan anyi mai ba dai dai ba, tace "Yarona idan baka y'arda ba ka fada fa;

Yace " bakomai Ummi. Yamike tareda da cewa " ni zan tafi ina Safeena r?

Aunty ta kwala mata k'ira , dama Bata kwanta ba jira kawai takeyi ya tafi, ta d'auka ya wuce ta fito, kallon ta kawai yakeyi da Alamar Akwai rigima,

Yana ganin ta karaso ya ce musu "sai Anjima.ya fita Aunty tace "ki rakashi mana haka ake kula da miji; gaskiya kina bukatar lectures,

Ita dai ba choice haka ta kama hanya tabishi, tana sa kafa awaje taji anfisgota batareda ta shiryaba yad'aga ta cak sai bakin motar ya bude baya ya sakata ciki shima yashiga,


Sai kallon y'anda yake huci take yi yana zama yayi lock din motar Ya kalleta cikin ido ita kanta taji tsoron shi y'anda idon yayi wani irin ja tsabar tashin hankali,


" ke'kika ce ma Aunty zaki bita; ko ya ya? Safeena wane irin hali kike son ki jefa ni ciki? Kin sani bazan iya kwana ki batare da keba, kinason in fada halaka ba.?

Ya dafe kanshi yakuma dagowa "pretty why? Saboda kinga nadamu dake ; saboda ina bukatar ki atareda ni shiyasa kike horani?

Ta kalleshi cikin rashin fahimta tac" kayi hakuri Ban San cewa ranka zai b'aci har haka ba da ban gudu cikin dakin ba,

Yace "am not talking about that, me yasa zaki bi Aunty Kaduna?

Ta zaro ido " Kaduna; ni ? Wallahi bance zanje ba, " OK listing ki taimakeni kice mata bazaki jeba.

"Zaki tsaya anan please'
Pretty" tace fa har kusan kwana goma fa wallahi bazan iya ba. yafad'a cikin tsananin damuwa,


Ya d'an matso jikin ta ya riko hannaye n ta "pretty kinsan ba zan iya kwana daya batareda ke ba,

Ta shagwabe fuskarta itama tace wallahi bansan da zancen tafiyar ba. " na y'ar da dake baby Amma kitai makeni kice mata bazakije ba.

Ta waro ido " ni; ince bazan jeba wlh bazan iya ba. Cikin fushi yace "OK kije kawai kitafi kibar ni ba damuwa I will be fine.

Ya bude motar zai fita ta riko shi ya tsaya amma yaki juyowa ta yi saurin matsawa ta rungume shi ta bayan shi saida ya fisgo numfashi cikin karfin hali ya cire Hanna yenta da ke cikinshi ya fice,

Tayi shiru tana mamakin halin Sageer y'anda ya dauki abin da zafi haka,

Shi kuwa saida yayi jiny'ar kanshi saboda rungumar da tayimai k'arfin hali kawai yayi ya fita saida ya saita kanshi kafin ya bude gaban motar ya shiga,

"Kafita zan tafi, ko inbar miki motar ne intafi akasa ya fad'a cikin sanyin murya tana kallon shi haka ta fita ta kulle mai motar ta fara tafiya tana wai wayenshi cikin damuwa,

Haka yaja motar ya tafi yau ya tuna da gidan Auncle can ya tafi koda yashiga ba kowa a falon har ya shige da kinshi, kamar yana ciki komai tsab ya fara tube kayan jikinshi,

Saida yayi wanka ya fito daure da towel akugunshi jallabiya kawai ya zura ya yi kwanciyar shi,

Baccin shi yayi sosai bai farkaba sai kusan karfe uku cikin Sauri ya diro daga gadon saboda baiyi Sallar azahar ba kuma yanaso ya je yaba Safeena waya karta tafi,

Basu yi sallama ba don yasan bai isa ya hana ba don haka cikin Sauri ya shirya saida ya fito suka hadu da Aunty Nena ta saki baki,

" yau a agari! inji maki bako batan kai kayi? Yayi dariya hade da Sosa kai yace "ai tun dazu ina nan gidan. Ai ban sani ba Hajiya Halima ta kirani nace ba kazo ba,


" Safeena suntafi ko? Ya zaro ido " suntafi tace a fada ma Dadyn Ku sai ana jibi biki Menal ma sunje ganin dangin mamansu, sai aci gaba da shirye shirye ko,

"Naji ma tafiya zakuyi baya n bikin ko? Ya Dan saita kanshi cikin dauriya yace " eh tace Allah ya kaimu Amma ai za Ku dawo ta haihu anan ko?

Yace "saidai mungani ya fada tareda cewa Aunty bari inje wurin Yusuf.

Tace Adawo lafiya nasan zan rika ganin ka yanzu tunda Bata gari,

Baice komai ba saboda yana cikin da muwa sosai yana fita yakira Yusuf yadaga cikin shakiyanci " Angon safeena baban baby kana ina ne dama yanzu zanzo nemanka.


Cikin dauriya yace "ganinan zuwa yanzu ya katse wayar,

Ya samesu shida doctor Ahmed suna duba I.V yace " da banzoba yi zakuyi badani ba?

Yusuf yace " mun isa; ai bamu isa ba. Ahmed yabashi hannu yace "sai baban baby cikin murmushi yace " Ku tsaya wasa sai na haifi biyar kafin Kuyi daya,

Ahmed yace " ina nima nakusa shigowa gari, Yusuf yace "mutum inka fa sun dai daita da Humaida Auren su nan da wata uku. Ya bashi hannu " ina tayaka murna mutumina,

"Allah ya kaimu lokacin, sun dad'e suna tattaunawa akan y'anda bikin zai tafi, duk kawai yana matse wa ne tareda jin kewar Babyn shi gashi bai Bata wayarta ba,

Har suka rabu lokacin dare yayi amma yana tunanin ta,


*********************
Haka ya ga wannan Daren cikin da muwa har zuwa wayewar garin ita kuwa Safeena tana can tana kar bar gyara a wurin Aunty Rukayya saidai kasan cewar tanada karamin ciki yasa ba kowane irin Abubuwa suke Bata ba,

Musamman ta kawo mai mata gyaran jiki ciki da waje ita kanta tasan tafara canjawa saidai ita kanta tana fama da kewar mijin nata bawai Bata da wayar da zata kira shi bane Aa tasan halin shi,

Rigima zai sauke mata Amma ita ma tana ji a jikinta cikin kwana biyu,

Shikan shi shirye shiryen bikin nasu ya Dan dauke mai hankali kadan da kuma kewar ta saboda koda yau she yana tareda frnds ana shirya event,

_Bayan kwana bakwai_

Dana leka Kaduna naga Safeena nikaina nasan Allah yayi halitta wani irin kyau da sheki da Tayi komai yakara cikowa tafito Fe's kamar ka sace ka gudu tayar nan tana sheki da daukar ido


Sauran kwana biyu su iso Abuja Aunty ta fara Bata wani

Please Login or Register in order to submit comment