Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

manna Mata Gam a gafa


Kenan Aunty kina sana'an lalle da kwalliya?


"Ban taba yin lalle kudi ba Koh make-up khadija don ba abinda na nema na rasa a rayuwa a lokacin"


Allah sarki, tace


Lalle na tsarawa khadija sosai bak'i da ja sai bayan azahar Muka Gama, tunda nake da khadija ban taba ganin farin cikin Dana gani a lokacin da na Gama Mata lalle ba bini bini saita duba lallen tayi murmushi


"Wai nikam khadija baki taba lalle bane"


Aunty Kenan Koh a sallah bana lallle in Kinga nayi lalle toh gaggo ne ta mini yabe


"Toh yaukam kinyi design na flower"nace Ina mikewa


sallah Mukayi kafun Muka girka abincin Rana har lokacin yayan Khadija Bai dawo ba,


Sai biyu da rabi na Gama abinci zuba Mana nayi mukaci har lokacin fuskar khadija na d'auke da murmushi


***Nima sai naji Ina cikin farin ciki ganinta tana walwala


"Khadija ga abincin yayanki kikai Masa"


Toh Aunty ta d'auki kulan tana kukarin fita,"yauwa khadija in kinje ki dawo da wure samun mu fara make-up in da wure"


Toh Aunty nagode,tace tana fita,cikin farin ciki duk Wanda ya ganta yau yasan Bata da wata damuwa


Tun daga nesa ta hango yayanta a zaune g'wanin tausayi sai zufa yake................






πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€ *Albishirin ku Mata ku marmaso kuji sirrin,Koh kinsan mace sai da kamshi da gyara* πŸ˜‰




πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€ *Turare suna d'ayace Amma sun banbanta kowanne da ingancinsa kamshinsa da aikin sa*


πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€ *Ina muku Albishir da UMSAD INCENSE Dan samun turaruka masu kamshi da* *gyara*


πŸ€πŸ€πŸ€ *Tabbas Turare sirrine ga Koh wace mace*


πŸ€πŸ€πŸ€ *Gamai bukatar turarukan UMSAD INCENSE*


πŸ€ *Na tsunguno(habil)*
πŸ€ *Na jiki (kwalaccam)* ( *khumra, black & white* )
πŸ€ *Turaren turara jiki after birth* ,
πŸ€ *Na d'aki(halud Al'oud)*

*UMSAD INCENSE suna kofar waika wajen Ado bayaro layout Kano State* πŸ’ƒπŸΌπŸ’ƒπŸΌ


πŸ€πŸ€πŸ€ *Suna bada d'aya Koh sare akan farashi Mai Rahusa*


πŸ€πŸ€πŸ€ *Suna bada order kayansu Gamai bukata aduk jahar da yake a fadin Nigeria*


Contact them vie
πŸͺ€08028827241 or 09033791049
IG @umsadincense


πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€
πŸ§‘β€πŸ¦― *MATAR MAKAHO* πŸ‘¨β€πŸ¦―
~ Na ~

πŸƒ *Rukayya* *Ibrahim* πŸƒ

✨Tsokaci wannan shine novel na farko Koh da za'a ga mistake Koh typing error Amin afuwaπŸ‘Œ
free book 🀧


Page2️⃣4️⃣&2️⃣5️⃣
Karasawa tayi kusa dashi, Assalamu alaikum


Waalaikumu salam khadija


Na'am yaya, lfy Kam na ganka haka a zaune, a Rana gashi sai zufa kake


Lafiya khadija wallahih Ina cikin damuwa ne, tun safe na fita nabar Aunty ki Koh karyawa batayi ba gashi har ana neman la'asar banyi cinikin Koh biyar ba


Yaya gaskiya ya kamata ka shanja sana'a yanzun mangoro yayi a raha ba lallai bane kana cini ki sosai


Gaskiya ne khadija Nima Yanzun so nake na sare lemo in gwada na gani Amma bani da jarin,


Toh Yaya Allah dai ya Bud'a maka kaji kabar saka kanka a tunani kaje ka jawa kanka ciwo a banza


Allah yasa khadija


Yauwa gashe Aunty ta bani abinci na kawo maka


Abinci kuma?ai na ta samu kudi har taye cefene?


Ina Zan sani Yaya nidai data kirani saita aike ni kasuwa(ta Masa karya karyace Sumayya batajin maganar sa)


Koh dai kayanta ta sayar ne khadija?


Kai.yaya bana tunanin haka fa,ga abincin kaci pls kaji yayana sannan ka tashi a ranan nan ka koma Gefen shagon Haladu ka zauna


Toh khadija,yace Yana karbar kulan da take hannunta,
khadija Turaren wa Kika saka ne naji kina kamshi?


Hh wayyo yayana lalle ne Aunty ta mini, yanzun ma kwalliya zata mini Inna koma


Lalle Kuma khadija kuma yake kamshi?


Eh Yaya Turare aka saka sai aka kwaba dashi


Inta Miki kwalliyar Ina zakije?




Kamun Asma'u Mana Yaya ka manta


Ban manta ba sha'afa nayi khadija, Amma ya za'a yi bani da kudin machine in da Zan baki fa


Yaya za'a d'auke mu a mota gidansu Amarya,kasan yaufa zansha kyau,ta fada cikin farin ciki, zanje sai mu tafi tare...


Sai kin dawo Allah ya tsare mini ke kanwata,yace yanajin wani Annashuwa, kanwarsa na farin ciki Kuma Sumayya ce sanadi, gaskiya Sumayya Rahama ce Allah ya masa,daya basa ita


Ameen Yaya,tace tana tafiya


Bayan fitar khadija wanka nayi na chanja Kaya wando nasa da riga t-shirt na kwanta akan kujira Ina jiranta,


Assalamu alaikum Aunty na dawo Aunty


"Waalaikumu salam khadija kiyi Alwala sai kizo mu fara make-up in Kinga Koh an Kira Sallah sai kiye kawai"


Toh Aunty, tace tana iban ruwa Alwala tayi ta shigo d'akin


Make-up kit nawa dana aje a cikin drawer na d'auko budesa nayi babbane ba abinda babu na make-up a ciki,zama nayi na tsarawa khadija makeover,
Kai Masha Allah duk Wanda yaga khadija mundin ba mugun sani ya Mata ba bazai taba zato Koh tsammanin ita bace heavy make-up na Mata irin na Amare, amaren ma sai agun dinner,"khadija muyi sallah sai kisa Kaya Koh"


Toh Aunty, tace sai murmushi take


Bayan mun iddar da sallah


Less in na Bata ta saka black ne Mai ratsin pink, gel na samata a gashi na d'aura Mata dankwali Mai ubansu,
sarka da d'ankunne warwaro, zube, na Bata dukansu golden colour,takalmi pink, gyale da purse black,Kai duk Wanda yaga khadija a yau Koh shakka bazaiyi ba zaice Amarya ce, Ina Gama shiryata


Tsayawa tayi tana kallon kanta a mirror, kamar taga abin tsoro, Innalilahih Aunty nice na koma haka? Aunty Kinga yanda na koma kamar ba ni ba,ta fada hawaye na cika Mata ido


"Kece khadija ki share hawayen nan karya Bata Miki kwalliya kinji maza share"


Toh Aunty,tace tana goge hawayen ta


Wayata Kiran iPhone na d'auko"tsaya Khadija na Miki hoto"nace Ina gyara Mata gyelenta


Tsayawa tayi,Aunty ta ta Mata hotona harda video sosai tayi kyau


"A Ina za'ayi kamun ne"?


A Taraba hotel ne,Wai ta hanyar government house


"Hhh ba Taraba hotel ba, Taraba motel ake cewa sannan Bata government house bane,hanyar ne Amma ta Amazon yake "


Au nikam Ina Zan sani Aunty ba zuwa nake ba, kawai nima naji jiya ana fad'ane


"Ga 200 ki hau machine kije kinji ki dawo da wure fa khadija karki Kai mangariba"na fada Ina Mika Mata kudin


Ki bare Aunty mota za'a kawo a gidansu amarya zai d'auke kawaye


"Aikam yau a motar zaki,maza ki hanzarta Amma ki.karbi kudin Incase


Toh aunty sai na dawo,tace tana fita a d'akin


"Toh khadija Allah ya dawo dake lfy"


Ameen, khadija na fita a kofar shashen yayanta, duk Yan gidan suna zaune a tsakar gida daga maza har Mata,ido suka bita dashe kureeeee suna mamakin bakuwar nan Sam tun safe suke zaune Amma basuga wucewar taba,baki a tsake suka bi khadija da ido harta fita,


Khadija Kam duk tabi ta tsargu don Sam tunda take da wayonta Bata taba kwalliya irin na yau ba har kofar gida ta fita duk masu shaguna suka bita da ido suna mamakin Wannan kyakkyawar meya shigo da ita gidan Adara,
Amma wasu basa mamaki in sun tuna MATAR MAKAHO fa Yar manya ce Kamar yanda aka saigunta musu, Kuma sun rasa dalilin auren nan Basu mamaki yake,mutum talaka miskini,a d'auki lafiyayye ya abasa Kuma Yar masu kudi,masu kudin ma zuriyan shugaba,abin nan na mugun Basu mamaki,Amma Basu da halin sani


Khadija Kam ganin ido caaaa akanta yasa ta ruga gida da gudu ta koma kofar Sumayya


"Kee khadija lfy meya faru Naga kin shigo kofa Koh sallama Babu Kamar an koroki"


Aunty duk inda na wuce bina fa ake da ido,ni gaskiya tsoro nake ji


"Kai khadija akwai wauta,don ana kallonki saiki kame jikinki ki nuna musu kauyanci,ai dakewa zakiye kici bom"


"Koh gun kamu kikaje neman kujira zakiyi ki zauna abinki karki kuskura kicewa kowa kome Wanda ya gaidake ki amsa Wanda Bai Miki magana ba karki Masa kinji"


Toh Aunty,tace tana fita


Sai yanzun Yan gidan suka gane ta cikin mamaki Iro yace,buran uba muna d irin wannan kayan a gida Amma ace har yanzun banyi aure ba aradun Allah Naga Mata


Kutumar ubanka iro D'an iska watoh kaga kasa ya rufe idon uwarka shine bare ka karya alkawarin da mukayi akan auren ka da salame,watoh munafurcine kullum akace ka fitoh a muku aure,sai kace baka da kudi,
ah ah sai kayi gini ashe iskancine,baba lami tace


Kinga baba lami wallahih kibini a hankali Daman ni har yanzun haushin ku nakeji,
Aini ba shege bane dazan aure kanwar Wanda tayi sanadin mutuwar inno na ba,
Koh inno ne ta dawo nasan bazata yafe mini ba Inna aure yarki, iro yace


Kai karamin D'an Tasha wallahih karka kuskura, kace zaka zagarmin uwa inba haka ba naci ubanka a gidan nan, manu ya fada,babban yaron Inna asabe


Inka fasa shege kake,iro yace Yana huci


Ai Bai Gama rufe baki ba manu ya shakumosa suka hau dambe


Duk yanda matasan ke ta kokarin rabasu abin ya faskara abinka da tamben maza,
Mazan ma masu zuciya


Hatta iyayensu maza an Kira Amma duk sunki rabuwa sai an rabasu an Kama D'aya sai D'aya ya fizge ya shakumo D'aya Inka shiga tsakani duka ya sauka akan ka


Abin da yafi karfin Yan unguwan police aka Kira,suka zo suka kwashe su,inda sabo an Saba da ganin fiye da hakama agidan Adara






*******************
Bayan fitar khadija kwanciya nayi don yau dai naji na gaji da cin cimar mu tunda inada sauran 2k Kuma akwai kayan Miya da yawa,don haka yaudai zanci wani abin special


Duk abinda ke faruwa Ina kwance Ina jinsu sai dai.bansan ainahin abinda ya had'asu ba"garin kallon fad'a a kasheni a banxa " nace Ina gyara kwanciya na


sai kusan 5:30 Al'ameen ya koma gida kwata kwata naira 30 yayi ciniki Sam yau Kam sai a hankali,ya shigo gidan jiki a sanyaye hannunsa d'auke da kwandon kwanuka,bakinsa dauke da sallama


"Waalaikumu salam,sai yanzun"nace masa


Eh Sumayya yau inne ba kasuwa shiyasa ban dawo Koh da Rana ba


"Toh Allah ya bada kasuwa gobe"


Ameen yace Yana aje Kwanukan a mawanki,Mika Mata talatin in yayi


"Ka rike kawai agunka"


Ok yace,boket ya d'auka ya ibi ruwa, band'aki ya shiga yayi wanka Yana fitowa yayi Alwala,daidai lokacin aka Kira mangari ba, masallaci ya wuce


"Sallan mangariba,nayi wanka Nima zani na d'auka fille D'aya na had'a da t-shirt sai hulan bacci, Jin ana kukarin shiga sallan isha'i,
Ina da Alwala hijab kawai nasa na Tada sallah,


7:40 Al'ameen ya shigo d'akin bakinsa d'auke da sallama


Amsa Masa nayi"yauwa jiranka nake ka dawo daman"nace Ina mikewa


Toh Allah dai yasa lfy?yace


"Kasan inda ake Saida tsire"?


Tsire Kuma Sumayya?


Eh "tsire de"


Hmm eh na sani a tsallaken titi akwai Mai nama, kusa damai shayi


Yauwa karbi kudin nan 2k ne ka sai Mana tsiren 1500 sai Kuma ka sama Mana drinks Mai Dadi guda biyu yau Dadi zamuci gaskiya"
sai ka sai Madara bornviter da sugar in change ya rage kasai bread Nokia Ina da ruwan zafi a flasks,sai mu karya dashe gobe da safe"


A Ina Kika samu kudin nan? haka Sumayya don khadija tace mini ba kayanki Kika sayarba


Sosai naji Ina Kara kaunar Khadija yarinya Mai hankali hartasan ta rufa mini asiri agun D'an uwanta,
Amma ni bazan Masa karya ba"uhmm uhmm nidai gaskiya bazan maka karya ba Turarena na sayar"


Amma Sumayya banace ki daina Saida kayanki ba ,ni ban Kara Miki ba, Bai kamata in rage Miki ba


"Habba ya Ina da abinda Zan sayar na saka abakin salati saina zauna da yunwa tsakani da Allah fa, yau baka samu kome ba da haka Zan zauna tun safiya har warhaka banci kome ba kenan"na fada Ina Bata Rai


Ganin Kamar taji haushi sai ya sassauta murya,toh Yi hakuri kawo kudin naje na saya Miki


Mika Masa nayi bance kome Ba


Lalubar kudin yayi harya rike,ya fita


Baifi hour 1 ba ya dawo lokacin Ina kallo a d'aki


Shigowa yayi da sallama


Amsa Masa nayi,Ina karban laidodi Daya ke mika mini, karba nayi, na mike waje na fita na d'auko plates da cups harda flasks na shigo d'akin,
bude laidan tsiren na zuzzuba a plate,Goran pineapple juice in Mai sanyi na juye Mana a cup,d'aukan NASA nayi na Mika masa,"gashi naka"


karba yayi hade da Mata godiya,a hankali yasa hannunsa a cikin plate in ya dauki Naman da Bismillah yasaka a bakinsa
,lumshe ido yayi,rabonsa da yaci tsire tun lokacin da mahaifinsa kenan,bazai manta ba shike sayo musu duk dare, lokacin ma ba'a haifi Khadija ba


Nima cin namana nake Ina korawa da drinks ba karamin Dadi naji ba kai.talauci ba kyau talaka sai yafi wata baici nama ba,
Ashe haka talakawa keji,tabbas badon jarabawar da Allah ya jarabceta ba bazata taba sanin rayuwan Talauci haka yake ba Alhamdulillah Alah kulli halim


Daga ni harshi duk nacin mu bamu iyya cinye namarnan ba, sai da muka rage wani,nikam har zafi hakorina naji yake mini kafun na aje Naman don yau cin yunwa na masa,sabanin da, da nake ma nama cin kwad'ayi kawai


Jin ta aje plate nata yasashe magana,sumy Wai harkin cinye ne ga nawa ki Kara wallahih na kasa cinye wa,


"Kutt bazanci sauran abinda kaci ba,Kuma nima ga nawa ban ciny.........


Bai bare ta Gama magana ba taji ya fizgota sosai suka zube akan gado kanta yahau cikin gaggawa ya hada bakin su waje D'aya y'awonsa ya juye Mata a baki


Ware ido nayi Jin y'awonsa cike a bakina so nake na zubar Amma ba Hali har lokacin bakin mu a hade,ji nayi kamar numfashina xai d'auke ai da sauri na had'iye Ina rumtsa idanuna


Jin ta had'iye yasa a hankali ya kamo harshen ta sosai yake tsotsarta cikin zafi zafi..


Fizge bakina nayi,"don Allah ka Bari banason abinda kake minin nan"na fada Ina ta kukarin turesa a kaina




Ni Kuma inaso,ya Bata Amsa,Yana Kai hannunsa, akan t-shirt nata Yana kokarin cirewa


Ai bansan lokacin da na Kama kokarin fizgo kaina ba ganin da gaske fa mutumin nan riga zai cire mini


Jin ta isheshe da fizge fizge shima ya biye Mata inya d'aga riga sai yaji ta jawo rigan kasa,inya cire hannu D'aya sai tasa d'ayan


Tambe muka fara sosai abin dariya abin haushi,daga ni harshi mun jikkata sosai Amma ba Wanda yayi niyar barwa Dan uwansa dama


ni naki yarda ya cire mini riga shi Kuma yaki yarda ya hakura,


Hannu yasa da karfi ya fizge zanin jikinta,


Gwalalo ido nayi jina ba zani,wani yunkuruwa nayi da karfin gaske Zan mike zaune


Cikin zafi nama ya maidata kwance Yana Kara Hawa kanta,




daidai lokacin mukaji sallama na muryoyin Yan Mata a kofar mu....,.....




🌾 *Juma'at Mubarak* 🌾





πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€ *Albishirin ku Mata ku marmaso kuji sirrin,Koh kinsan mace sai da kamshi da gyara* πŸ˜‰




πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€ *Turare suna d'ayace Amma sun banbanta kowanne da ingancinsa kamshinsa da aikin sa*


πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€ *Ina muku Albishir da UMSAD INCENSE Dan samun turaruka masu kamshi da* *gyara*


πŸ€πŸ€πŸ€ *Tabbas Turare sirrine ga Koh wace mace*


πŸ€πŸ€πŸ€ *Gamai bukatar turarukan UMSAD INCENSE*


πŸ€ *Na tsunguno(habil)*
πŸ€ *Na jiki (kwalaccam)* ( *khumra, black & white* )
πŸ€ *Turaren turara jiki after birth*
πŸ€ *Na d'aki(halud Al'oud)*

*UMSAD INCENSE suna kofar waika wajen Ado bayaro layout Kano State* πŸ’ƒπŸΌπŸ’ƒπŸΌ


πŸ€πŸ€πŸ€ *Suna bada d'aya Koh sare akan farashi Mai Rahusa*


πŸ€πŸ€πŸ€ *Suna bada order kayansu Gamai bukata aduk jahar da yake a fadin Nigeria*


Contact them vie
πŸͺ€08028827241 or 09033791049
IG @umsadincense


πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€
πŸ§‘β€πŸ¦― *MATAR MAKAHO* πŸ‘¨β€πŸ¦―
~ Na ~

πŸƒ *Rukayya* *Ibrahim* πŸƒ

✨Tsokaci wannan shine novel na farko Koh da za'a ga mistake Koh typing error Amin afuwaπŸ‘Œ
free book 🀧


Page 2️⃣6️⃣&2️⃣7️⃣
Ba karamin Dadi naji ba,da saurina Amsa musu sallamar muryata na rawa"waalaikumu salam"nace Ina kallonsa ganin baiyi niyar sakeni ba,"toh ka tashi Mana naje naji suwa ke sallama"


Wayace kiyi magana?


"Au amsa sallaman ne,laifi"


Toh ai badon Allah kika.amsa ba ya fada Yana sauka a hankali ya kwanta a Gefen ta


Jin ya sauka akaina ai da sauri na mike zanina da ya yasar a kasa na tsunguna na d'auka,fita nayi a d'akin duk jikina sai rawa yake, na barsa a kwance akan
Gadon.


Yan matane zasu Kai su biyar gabaki D'aya bazasu wuce sa'o'in Khadija ba,"sunnunku da zuwa"


Sukam mamakine ya cikasu,wannan ne MATAR MAKAHO Mata Kamar balarabiya Aiko Mai kudi lafiyayye ba kowa bani yake sa'ar samun mace Mai kyaun Sumayya, yauwa,Ina wuni Aunty sumy? Suna had'a baki


"Lafiya Alhamdulillah bara na d'auko muku abin zama"


La ki barshi kawai Aunty,sauri muke ma dare yayi.


"Gaskiya Kam Kuna Mata yanzun ana neman 10 na dare fa,kuna waje"


Eh wallahih Aunty nasan bazaki ganemu ba,Daman mu kawayen Khadija ne,wata acikinsu tace




"Kawayen Khadija Kuma aini Khadija batace mini tanada kawaye ba bayan Asma'u"nace musu haka don na gane kawayen Amaryar ne,ganinsu da Anko


Eh Aunty dukan mu kawayen Khadijan ne harda Asma'u,


"Toh Allah dai yasa lfy ba wani abin bane ya faru"nace Ina zullumi kar wani abinne ya samu khadija




Eh Aunty yanzun ma gidan su khadija Muka fitoh akan ta rakamu wajen ki,shine tace Wai yayanta ya hanata fitan dare


"Gaskiya ne Bata fita bayan mangariba, Allah dai yasa lfy kuke son ganina"?


Eh lfy Daman mun tambaye tane akan inda tayi lalle da make-up jiya,
Shine tace Mana Wai agun matar yayanta,.
Shine mukazo mu tambaya Koh zamu samu lalle gobe,da kwalliya in Allah ya kaimu?




"Bazaku samuba" nace Ina zuyawa na shiga d'aki Koh bin ta kansu banyi ba, saboda sanin da na musu sune suka ma khadija rashin mutunci jiya agun Fulani Dance.


Ina shiga d'aki akan kujira na zauna, gaskiya Ina son yin lalle Koh don na samu na biyan bukata Amma bazan ma Yan iskan nan ba.




Sumayya meyasa bazaki musu lallen ba? Al'ameen ya tambaye ta


"Ina ruwanka watoh ka fara sa ido Koh"


Ina Naga idon bare na saka ni duhu nake gani,ya Bata Amsa


"Watoh kaima ka iyya bakar magana Koh"


Ai agunki na koya


"Badai aguna ba malam ehen"


Amma Sumayya dakin musu lallen ai.


"Bafa Zan musu ba Yan iskan yara bakasan me suka mini bane,"


Yaushe sukazo gidan nan har suka Miki Abu?


"Kai jama'a yaushe ka koma D'an jaridane ban sani ba"


Baimin magana ba mikewa Naga yayi Yana kokarin sauka a gadon ai ihu na saka na mike zanyi waje.


Wallahih Kika fita a d'akin nan saina Miki abinda bakiso


"Me kenan"?


Kin fini sani,yace Yana nufar kofa, waje ya fita yaje ya rufe shashen mu ya dawo ya rufe kofan d'aki


Ina dai zaune sai raba ido nake,ganin ya nufu kujiran,da nake yasa na mike a hankali na lallaba na chanja waje, zuwa gaban mirror na tsaya,


Jin motsen takunta yasa ya gane lallai tabar Kan kujiran..


Fara lalube yayi nidai sai chanja waje nake in ya nufi inda nake saina chanja waje,duk magiyar da yake min, kin tsayawa nayi.




Muna cikin zagaya d'akin kawai aka d'auke NEPA gashe ban San takamemmen inda na aje wayata ba.


Jin tsayawar fanka,yasa ya gane an d'auke NEPA ne, shiyasa ya fara tafiya a hankali Yana laluben ta sanin da yayi yanzun itama ba ganinsa zatanayi ba.


Raraba ido nake ta faman Yi banajin motsensa Sam sannan Banga wayata ba.matsawa nayi sosai jikin kujira na sunguna Zan duba wayata,ji kawai nayi ya rungumeni ta baya




"Wayyo Allah nikam ka sakeni wallahih banaso"


yanzun dai kema baki ganin kome kamarni.


"Allah ba kamar Kai bakam"


Koma yayane dai baki gani


"Nikam sakeni hai"


Naki yace Yana dagata


"Wayyo nashiga uku,ka saukeni"nace Ina ta faman mutsu mutsu


Kiye shuru Mana mu k'wanta


"Niki shurun nikam ka sakeni"


Kin saketa yayi duk yanda tayi ya saketa ki yayi


Ina ji Ina gani ya kwanta akan kujira d'aurani yayi akansa,tun Ina masifa harnayi shuru Jin ana iska da yayafi ,sanan aka kece da ruwan sama,
Baccine ya d'auke mu dukan mu biyu akan kujiran muka kwana




Da safe,shayi mukasha da bread,wanke wanke na fitar Ina wanke wa


Sanin da yayi Koh ya fita ba lallai bane yayi ciniki sai wani ikon Allah da safen nan, gashe mangoron duk sunyi labo labo.
Kayansa ya fitar Wanda Bai wuce kala hudu ba a igiyar bayan gida inda take Tara kayansa masu datti,d'aukar basket in kayan Sumayya yayi ya fitar dashe waje ya zuye a dakali,ibo ruwa yayi ya fara wanke musu kayan.


Ina wanke wanke,Yana wanki,dukan mu shuru Babu Mai magana


Assalamu alaikum, khadija ce tayi sallama hannunta d'auke da laida


"Waalaikumu salam khadija"


Ina kwana Yaya?


Lafiya khadin Goggo


Ina kwana Aunty,tace tana murmushi


"Lafiya khadija ya Goggo"


Tana gaisheki,tace tana zama a Gefen yayanta dake zaune abakin dakali da boket in ruwan kumfa


"Aiko Ina amsa wa"


Aunty kinsan me? Kai jiya Naga abin mamaki,tace d'auraye kayanda yayanta ke wankewa


"Me Kika gani haka"? Na tambaye ta


Aunty kinsan Allah Ina fita a gidan nan,na wuce gidansu Asma'u duk inda na wuce sai ayita kallona ,
Ina Isa na samu an kawo mototi sunkai ashirin,kinsan Aunty mijin Asma'u shima Mai kudine?


"Ina Zan sani khadija ai sai kin fad'amin"?


Ina isowa wajen mototi sun cika har ana kokarin tafiya,kawai saina nemi gefe na tsaya, kawai wani abokin Ango yazo kusa Dani,Wai hajiya baki samu mota bane?


Nace eh ban samu ba ku tafi kawai Zan hau machine,
Wai harda cewa Wai babban Dani ba girma na bane Hawa machine bara a sama mini wajen zama,
Kawai yaje ya fidda kawar amarya ya sani a motar


"Hhhhhh Kai habba dai khadija"nace Ina dariya


Yanzun abin dariyane agunki Sumayya an fidda wani Ansa wata,Koh ke zakiji d'adi a Miki haka, Al'ameen ya fada Yana Bata Rai


Khadija Kam tsoro ne ya kamata Sam ta manta da yayanta agun ta sake baki tana zuba


"Kasan me suka matane"?


Koma me suka Mata hakan Bai kamata ba cin fuska ne,


Fad'a Masa kome nayi akan abinda suka ma khadija


Koma me suka Mata banji Dadi ba


"Khadija tashi mu shiga ciki muye sirri"nace Mata Ina Kama hannunta Muka shiga d'aki


"Khadija karasa mini sai akayi yaya"na tambaye ta


Ai Aunty in gaya Miki kawai na Shiga abina kawayen fa Basu gagane niba sai da Muka Isa Taraba motel in da Muka fifita a motar,duk Saida suka Raina wankan su Aunty kaf insu harda Amarya Babu Wanda kwalliyar ta yayi kyau irin nawa,


Sai da nama Amarya magana kafun suka gane nice, wallahih Aunty baki ga yanda aka maida ni abin kallo ba masu vedion aure sai d'aukana suke harda hotuna,Kinga agun kawaye uku nayi yaran masu kudi,samari Kuma sai turawa suke Wai suna son magana Dani a waje.


Kin zuwa nayi kawayen ma naki kulasu,ai Aunty badon Allah ba kenan suke Sona, tunda Basu Soni a khadija ta ba Saida suka ga nayi kyau,ta karasa maganar tana washe baki


"Gaskiya ne khadija bare ma insha Allah karatu zakiye insha Allah"nace Ina murmushi don tabbas khadija akwai kaifin tunani


Aunty jiya fa goshin mangariba na fitoh a Hall in Zan dawo gida Kinga yanda abokan Ango ke ribibin zasu kawoni gida,.
Amma naki,


"Gwara da Kika ki khadija yanzun mutum ake kiwo. Ba dabba kad'ai ba"


Wallahih kuwa Aunty kawai da dare saiga wani yazo gidan mu bansan ma waya nuna Masa ba Wai ana sallama dani,


"Lallai kanwata tayi goshi"


Allah Aunty kin fita nayi Goggo tayita fad'a


"Don me khadija wulakanci ba kyau fa dakin fitan ai"


Gaskiya ni Aunty banason Abu da masu kudi,
don mudi yace mini da babban mota yazo,Kinga masu kudin nan in Kika aure su wallahih Kina Yar talaka,basa ganin daraja. Yan uwanki


Ah ah khadija ba duka aka zama D'aya ba indai da kyakkyawan Niya akayi aure badon kyau Koh kwad'ayi ba,insha Allah ba abinda zai faru


Hakane Kam aunty,au Ashe fa na had'a da Aunty a magana ta am sorry (don tace auren masu kudi basa ganin darajan Yan uwan matan su,in talaka wa ne)


"Uhmm khadija kenan,ai Nima na zama talaka yanzun"


Amma ai gidan ku akwai kudi?


"Gidan mijina babu"


Aunty jiya wasu sunzo wajenki karfe kusan 10?


"Eh Khadija"


Nima jiya suka zo gidan mu Wai na fad'a musu Wanda tamin lalle,da Wanda tamin make-up


"Kawayen Amarya Koh"?


Eh Aunty sune,suka mini wulakanci agun Fulani Dance


"Aiko shiyasa nayi maganin su nace bazan musu lalle ba"


Meyasa Aunty


"Saboda kee kad'ai Zan ma kwalliya har Agama programs na auren Asma'u"


Kiye hakuri ki musu Aunty Zaki samu kudi sosai fa yau HENNA DAY, Kuma da yamma za'ayi Algaita


"Gaskiya khadija bazan musu ba "


Shikinan Aunty ga kayanki nan na dawo Miki dasu


"Habba khadija ki rike na bar miki"Daman kyauta na baki ba aro ba"


Aunty' ai yayi yawa


"Ki rike duka"


Allah ya..........


Bata karasaba mukaji sallama na muryar mace babba


Al'ameen dake zaune a waje ne, ya amsa


Sannu Ina kwana hajiya,yace Yana tsame hannunsa a wankin


Lafiya Alhamdulillah don Allah nan ne kofar MATAR MAKAHO?don ita Bata zata Al'ameen baya kallo ba


Kafun Al'ameen ya Bata Amsa Muka fitoh a d'akin dagani har khadija kallon matar muke hajiyace Kuma hamshakiya daga ganinta naira ya zauna


"Hajiya lfy" nace Ina kallon ta dajin haushin sunan da ta kirani Wai MATAR MAKAHO mtwss


yauwa wajenki nazo


"Ok Bismillah khadija d'auko Mata darduma" nace saboda d'akin mu D'ayane bazan iyya saka baki a ciki ba


"Bismillah hajiya ga wajen zama"


Zama tayi Muka gaisa


Ni sunana hajiya sa'a findon Asma'u kawar Khadija kanwar mijinki nasan khadija Kam ta ganeni Koh? tace tana kallon

Please Login or Register in order to submit comment