Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

gwara duka da wannan shariyan"


Kala baice mata ba sai kama hannunta dayayi wanda ke yawo a jikinsa


"Dan Allah ka kulani"


Kinsan Allah sumayya in baki rabu dani ba sai na sauka a gadon na koma kan kujera habba Ana dole ne?


"Kayi hakuri bazan kara bafa"


Sauka yayi niyar yi da sauri ta riko sa hade dasa ihu"wallahi nidai ban yarda ba kayi hakuri toh na tuba"


Fasa saukar yayi ya koma ya kwanta itama kwanciyar tayi a gabansa sosai ta mannu a jikinsa


Haka suka kwana tsakanin su babu shiri sumayya dai na makale da muhammad duk yanda yaso cireta a jikinsa taki


Washe gari haka suka tashi salam Al'ameen yasha mata mur sosai duk yanda tad'au abin da sauki abu fa ya wuce nan don da gaske muhammad yake


Bayan sun karya ta d'aga ido tana kallon sa"yayan khadija"


Na'am


"Daman maganar make-up inda zan ma yar kanwar Deputy ne saboda tsaro bazasu iyya zuwa ba shine wai naje na musu a gida har kwana biyar ana biki"


Saikin dawo kawai yace yana fita a d'akin


Sosai shariyan Al'ameen ya damu sumayya, haka dai ta lallaba ta shirya tad'au hijab nata ta saka rufe kofar tayi ta fita.


Bakin titi ta tsaya idonta ya sauka a kan Al'ameen ne zaune a bakin masallaci kusa da masu bara suna hira dasu, kara sowa tayi inda suke bakin ta d'auke da sallama, "Assalamu Alaikum"


Mutanen bakin masallacin gabaki d'aya suka zubawa sumayya ido suna mamakin ina zata, wa'alaikumu salam su Al'ameen suka had'a baki wajen Amsawa shikam cike da mamaki meya kawo sumayya gunsa bayam tace gidan deputy zata, tashi yayi ya matsa gefe


Binsa sumayya tayi inda ya tsayan ba mutane, itama tsayawar tayi batace kome ba


Lafiya?


"Lafiyar kenan koh laifine in nazo wajen ka"?


Babu laifi...


"so nake ka rakani"


Rakaki ina?da mamaki a fuskar sa


"Gidan da zanin mana"


Hala baki gani ne?


"Ah ah ina gani so nake ka rakani"


Bazani ba, yace yana tafiya


Ai da sauri sumayya ta riko rigansa


Keee menene haka? koh baki ganin a gaban mutane muke ne


"Toh sai me in a gaban mutane muke koh ba mijina na rike ba kuma wallahi in baka shige mun tafi ba saina rungume ka a gabansu"


Uhmm Allah ya kyauta shige mu tafi




Mutumin da ke saida ruwa kusa dasu Al'ameen ne ya dubi abokin sa, Kai Amma yariyar nan bata da kunya har masallaci zatabi miji bata maji kunyar idon mu ba muna zaune? wama yasan dalilin da yasa aka aura masa yarinya kamar wannan?


Gaskiya ne haruna daga gani idon yarinyar a tsatsaye yake..




Haka sumayya tasa muhammand a gaba har gidan kanwar deputy har falon baki aka kai Al'ameen aka had'asa da abin motsa baki sumayya kuma ta shiga falon matan gidan


Har yamma suna gidan sallah kawai ke d'aga Al'ameen yaje yayi ya dawo


Sai kusan 5:43 na yamma suka fitoh gida gaskiya sumayya ta yaba da karamcin y'an gidan don Take Away na abubuwan da aka shirya na biki aka iba mata" yanzun ina zamu"?


Sama jannati zamu, Al'ameen ya bata Amsa


"Ni kake fad'awa bakar magana"?


Eh an fad'a in ai nafi mai Ashar kuma bakar ma agunki na koya


"Badai aguna ba kuma in kayi tsiya saina gudu na barka ka bata"


Kanki kika ma Asara bani ba.


"Akan me xan ma kaina asara kuma"?


Aikan mijin da kike dambe mana


"Dambe ni banyi dambe akanka ba"


Au habba daman tabaryar ta burgane?


"Ai na razana tane, karka wani zata fad'a nake akanka"


Na nawa kuma.


"Allah ba wani"


Ke kika sabi dai mutum sai taurin kai


"Kamar kai"


Shuru ya mata don ya fahimci sumayya inya biye mata fuskar da ya d'aure bazai san lokacin da zai sake ba.


Keke suka hau suna isa gida ana kiran mangari ba masalaci ya shiga ita kuma ta wuce cikin gida


Bayan ya dawo sallah take Away in ta bude musu donut da kaza rabi sai drinks d'ayan take away in kuma fried rice ne da lafiyayyen naman shanu suna kammala ci, muhammad kam kwanciyan sa yayi


Sumayya TV ta kunna ta koma ta kwanta tana kallo a kwance"yayan khadija"ta kirasa tana kallonsa ganin ya natsu waje d'aya yana tunani, jin bai Amsa ba yasa ta dafa kafad'an sa


Da sauri yace Am Ammar kudin nan basuyi yawa ba, sai kuma da sauri ya fara kame kame don sam subutar baki ne abinda ke zuci shiya fitoh fili


"Wani kudi kuma Waye Ammar"?


Am ba kome.


Akan me zakace ba kome duk kabi kasa kanka a damuwa in ma bashi ake binka bazaka fad'amin na biya ba duk kudin da nake tarawa Wallahi tatali nake maka naga kudin yayi yawa sosai kafun na baka ka kama sana'a mai d'an kauri mu samu murufawa kan mu asiri, amma ina dalili ina dana rufin asiri kabar kanka a rikici"


Ba haka bane sumayya ba'a rikici zansa kaina ba wannan magana ne daban.


"Wace magana kenan?koh bankai naji damuwar kaba"?


Daman Ammar ne ya mini magana jiya zai bani jari dubu d'ari uku na kama shago kafun azumi tunda saura sati biyu ne ga kayan marmari a azumi akwai kasuwa.


"Bazai yuba wani ma Ammar inne d'aya? akan me zaice zai baka kudi tun da baisan zai Taimake kaba sai yanzun"


Sumayya bamu fa dade dashi ba kuma insha Allah ba abinda zai faru


"Gaskiya ban Amince ba ka bari inna gama had'a kudin saina baka kabar masa nasa"


Gaskiya sumayya gwara na karbi nasan kawai na gwada kasuwar tunda ba kyauta yace ba koh bashi saina tambaye sa in kyauta ne ni karan kaina bazan Amince ba Amma in bashine saina karba ke kuma saiki tara kudin ki wata rana zai mini Amfani.


"Yanzun ka zabi karban nasa akan nawa kenan"?


Ni bance ba Amma dai gwara nasan akan bashin tsakanin mata da mijin nan bana sha'awarsa sai in ya zama dole


"toh ce maka akai bashi nace ne"?


Koma dai yayane kiyi hakuri bazan iyya karba ba


Sumayya juyawa kawai tayi ta kwanta bata kara magana ba a hankali yasa hannu ya d'agota kwantar da ita yayi a jikinsa cikin sanyi yake mata magana, don Allah badon niba sumayya ki daina Ashar koh don yaranda zamu haife su tashi da kalami mai kyau a baki banji dadin abinda ya faru ba koh kad'an yau ace anzo an d'auki matata a motar yan sanda wannan ba mutuncin matar aure bane sai in ya zamo mata dole


" insha Allah bazan sake ba"ta karasa maganar da kara kwanciya a jikinsa


Allah yasa...


"Ameen" shuru sukayi dukansu biyu ba wanda ya kara magana a hankali Al'ameen yasa hannu ya yaye hijab da sumayya tasa don yau sanyi ake sosai


"Sanyi fa nake ji"


Nima ai sanyin nakeji kinga nasa abune?


"Ai kai daban ni daban"


Nida ban, inji wa?


"Sumayya"


Uhmm muyi bacci


"Banaji"


Saboda?


"Sanyi "


Uhmm toh bara na rufeki sai kibar jin sanyin, yana maganar yana hawa kanta


Saboda sabo da hakam yasa bai dame sumayya ba baccin ta kawai ta kamayi bata san ma yaushe yayi nasa ba




Washe gari Ammar yazo Akan maganar su Al'ameen ya Amince, Tare da tambayar Ammar kyautane koh bashi kai tsaye Ammar yace bashine don ya fahimci muhammand kalansa daban ne mutum ne wanda baison banza damuwar sa kawai ya nemi na kansa


Cikin sati d'aya Ammar ya sama ma muhammad shago mai kyau ta tsallaken first bank kaya ya cika masa makil a shago kama daga mazar kwaila dabino kayan marmari ba wanda babu su dangin Apply duk ba'a barsu a baya ba,yaune Aka kammala had'a shagon kai masha Allah shago kam saidai makiya suji haushi




Muhammad Anya zaka iyya kasuwancin nan babu yaro a kusa dakai kaga yanzun shagon nan babba ne idanun barayi zai sauka akai bare an ganka baka da ido za'a iyya baka d'ari ace dubune, Amma in kana da yaron daka Aminta dashi mai hankali a Unguwan naku sai yazo ku zauna tare kana d'an basa nasa ladan sai inga kamar zaifi?


Gaskiya ne Ammar daman Akwai wani yaro shagari d'an wani makwancin mune daya rasu toh yaron ba boko ba Arabic tunda iyayen sa suka mutu dai abin sai a hankali ba kula dashi ake ba saina d'auko sa yazo mu zauna tare


Amma muhammad yaro irin wannan da ba boko ba arabic bazai cutar dakai ba kasan fa halin yaran yanzun?


Ba kome insha Allah bokon ma iyya secondary ya tsaya arabic in tunda iyayen sa suka rasu ya daina zuwa saboda rashin mafad'i Amma najashi a jiki kaga inda rabo sai kaga Allah ya dad'a nitsar dashi


Haka ne kam sai kaje wajen bappan nasa kuyi magana saika d'auki yaron


Insha Allah Ammar nagode Allah ya tsaka maka da Alkhari ya bani ikon biyan abinda ka bani


Ameen, ni bara na wuce Allah ya kawo kasuwa


Ameen, Al'ameen yace yana rufe shagon gida ya nnfa fuskar nan a washe


Bayan ya shigo gidan da sallama lokacin sumayya nama wasu lalle


Amsa masa tayi tana kallon sa ganin sai murmushi yake"yayan khadija lfy"?


Lafiya kun gama lallen ne ?


"Saura hannu d'aya meya faru"?


Babu kome ki gama dai sai muje ki gani


Toh sumayya tace da sauri sauri ta kammala musu don ta kagu taji menene" na gama muje"


Kiye wanka dai kisa kaya da hijab amma daga gama lalle sai fita


"Nidai gaskiya Ah Ah muje inna dawo zanyi"


Hannunta kawai ya kama har ban d'aki ya fitoh ruwa ya iba ya kai mata, kiyi wanka malama


Ba yanda sumayya ta iyya haka tayi wanka ta shirya ya saka ta agaba har shagon sa sosai sumayya tayi mamakin girman shagon da abubuwan da aka zuba masa gwanin sha'awa kai gaskiya "masha Allah waje yayi waje"


Gaskiya ne nima ina ji wajen ba karamin kyau zaiyi ba


"Ya mayi Amma dai ya kamata kane mi abokin zama saboda tsaro"


Eh munyi magana da Ammar, gidan su shagari zani koh xa'a amince ya tayani zaman shago


"Gaskiya ne hakan yayi kyau sosai wallahi Allah ya kawo kasuwa"


Ameen, muje ki rakani gidan su shagari


"Toh"sumayya tace tare suka tafi gidan su shagari kuma Alhamdulilah sun Amince


Cikin sati d'aya ba karamin mamaki yan sintali sukayi ba ganin muhammad da babban shago gashi bai fad'awa kowa kome ba inka tambaye sama sai yace Allah ne ya rufa masa Asiri yayi shuru , sosai yake cefene yanzun kome na gidan sa ya d'aukewa sumayya duk yanda taso hanata yake gashi Allah yasawa abin Albarka Arana d'aya yana cinikin dubu goma gashi Shagari ya kaisa wajen wani mai kayan marmari ya had'asu da dilan yan gembu yanzun masa ordern kaya ake daga gona sai dai kawai ya tura shagari tasha in kaya ya sauka a d'auko masa.


yanzun kam Alhamdulilah sumayya kudi na shigo mata wallahi kowa ya ganta zai zaci daki Ac falo Ac mota AC office Ac ne tsabar yanda ta dawo tayi kyau tayi fresh sosai har wani yellow yellow tayi yanzun koh tunanin gidan su batayi ita karan kanta tana mamakin yanda take mantawa akwai abie A duniya, wata rana har mamakin kanta take saitaji kamar ta kirasa sai kuma ta fasa


hatta shi muhammad yanzun in ka gansa zaka san kwanciyar hankali ya samu matsunguni.


ga suturu masu kyau yanzun shima da kudin sa yake sayan kaya ya saka duk ya watsar da tarkacen kayansa hatta khadija yanzun daban ta koma kamar ba khadija ba gata ba yaya ba, ba Aunty ba


Yaune aka ga watan Ramadan gobe za'a tashi da azumi sumayya yau da khadija kasuwa suka shiga sosai sumayya ta musu sayayyan azumi kome buhu buhu katon katon ga kaji ka kifi, vegetables daman bata da matsalan fruit
bayan sun dawo kasuwa kowa ka gani fuskar sa a washe Adalilin gobe azumi


Bayan isha muhammad ne da sumayya suke cin abinci a waje, zazaune suke akan taburma don yanzun sumayya ta saya


Assalamu Alaikum


"Wa'alaikumu salam"muhammad da sumayya suka Amsa " sannun ki da zuwa sumayya tace tana tashi, ta d'aukowa bakuwar kujera don a tunanin ta koh customer ne


Ah ah ba zama nazo ba magana zanyi dake


Ni kuma?sumayya ta maimaita


Eh ke dai, ina dai kice sumayya Abdulsalam shugaba?


Eh nice


Nazone na shaida miki koh na gargade ki Akan i................







πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€
08146017245 *hohoho wani Kaya Sai amale shin kunsan kayatattun magungunan Mata na maman haidar*
*Kayan maman haidar basuda matsala domin traditional medicine ne Kuma anahadasu da ingantattun itatuwa masu karfi da Basu da illah*


πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€


*1 Gumbar kankana da ayu* πŸ€πŸ€
2 *Gumbar ayu zallah* πŸ€πŸ€
3 *Gumbar Madara da kwakwa*πŸ€πŸ€
4 *Kaza mekwai* πŸ€πŸ€
5 *Zabo me zuma*πŸ€πŸ€
6 *Kaza me alluraiπŸ€πŸ€ sahihiyar mallaka ba boka ba malam*πŸ€πŸ€
7 *Kwallin idonka inadona*πŸ€πŸ€πŸ€
8 *Tauwadar mata*πŸ€πŸ€πŸ€
9 *ketar larabawa magani me kankarowa mace kima da daraja*
10 *Maganin sanyi me fatattakarsa duk kuwa nacinsa Koda bakya haihuwa indai matsalar sanyice gwada wnnn*
11 *Maganin nono. Sahihi*
12 *Maganin hips and bobbs*
13 *hodar. Ni I'ma koramar mata*
14 *nakasan Mara babban sirri*
15 *kafi jijjibi*
16 *daga Sha Sai wanka kasaitacce magani*
17 *Dan kwankwalati namata da mazajensu Kevin Mata*
18 *matsin kinfi budurwa dubu ko haihuwa nawa kikai Babu magana*



πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€
*Maman haidar Bata tsaya anan ba*
*takawomuku hadaddan sabulun gyaran jiki da hadin dilka Mesa sheki da laushin fata gaman kitso Wanda laraba ke amfani dashi inkin gwada saikin dawo kudai kunemeta awannan number* 08146017245
πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€


πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€
πŸ§‘β€πŸ¦― *MATAR MAKAHO* πŸ‘¨β€πŸ¦―
~ Na ~

πŸƒ *Rukayya* *Ibrahim* πŸƒ

✨Tsokaci wannan shine novel na farko Koh da za'a ga mistake Koh typing error Amin afuwaπŸ‘Œ
free book 🀧


Page5⃣4⃣&5⃣5⃣
Akan ibada don naga d'an changen rayuwa da kuka samu haryasa kuna sanyi da ibadan koh, toh bari kuji irin wannan daman makiyan ku suke jira sumu ku mai gabaki d'aya in kukayi sake da ibadah toh tabbas zasuga bayan ku sarkin yawa yafi sarkin karfi, watan da muka shiga wata ne mai Albarka ni'ima da falala ku dukufa wajen neman tsari da kariya a wajen mahaliccin mu.


Sake baki sumayya tayi tana kallon matar da bata santa bama gashi dare ne ba nepa bare ta mata kallon sap"malama wani irin magana ne haka sannan suwaye makiyan mu"?


Baki bukatar ji nidai na fad'a miki tace tana fita a kofar


Sumayya kam kamar doluwa haka ta kuma sai bin hanyar da matar ta fita kawai take tana Al'ajabi"yayan khadija kaji wani magana kuwa"?


Uhmm sumayya maganar matan nan koh bamu gaskata ba, Amma tunda ibadah tace toh mu dage koh ba makiyi Addu'a makamin mumini ne


"Gaskiya ne" sumayya tace duk jikinta yayi sanyi sosai abincin ma kasa cigaba daci tayi


Al'ameen dake cin abinci tsayawa yayi jin sumayya shuru hannu yasa ya tabata sumayya yadai?


"Uhmm babu kome kawai dai ina mamaki ne"


Mamakin me kuma? inna matan nan ne ai ba abin mamaki bane don duniya da fad'i kika san menene Alakarta da su kedai mu rike ibadah hannu bibiyu insha Allah ba Abinda zamu gani sai Alkhari kici Abinci pls?


Toh tace tana cigaba dacin abincin"yayan khadija me zan dafa mana na sahur"?


Me kike so?


"Uhmm aikai na tambaya koh"?


Nima saina tambaye ki


"Toh ai mata ke tambayar miji abinda za'a dafa"


Au yanzun kam an yarda ni mijine kenan?


"Oho dai nikam ka fad'a mini abinda zan dafa so nake mu kwanta da wuri samun mu tashi da wuri"


Ki mana tuwon shinkafa miyan shuwaka


"Nama koh kifi"?


Duk wanda ya dace ki saka


"Ok" kawai tace tana tashi kitchen ta shiga ta barshi zaune akan taburma


Girki sumayya tayi sai kusan 10:30 ta kammala aikin girki juyewa tayi a kula takai d'aki tayi tatan kamu da khadija ta karbo mata a inji tana gamawa tattara taburman tayi, ta rufe kofar su zuwa lokacin Al'ameen yayi bacci tuntuni itama kwanciyar tayi bata tashesa ba don bacci takeji itama


Misalin karfe 1:30am Al'ameen ya farka jin sumayya ajikinsa yasa sa tata bata, sumayya!! sumayya!!


"Menene"?


Ki tashi mana


"asuba yayi ne"?


Baiyi ba sallah zamuyi tashi maza kinji


"Uhum"tace tana mikewa sauka tayi akan gadon ta kamo hannunsa suka fitoh waje bayan ta kunna hasken wayan ta Alwala sukayi suka tada sallah


Sai karfe uku suka sallame sosai suka dukufa suna Addu'an neman tsari wajen mahallincin mu da neman gafaran sa


3:41 sumayya ta d'auko musu tuwon ta bude da zafin sa kamar yanzun akayi zuba musu tayi sukayi sahur basu koma bacci ba sai data cika ruwan randa a laida fari ta d'add'aure ta cika firij nata bayan asuba suka koma bacci


Dayake Cikin Ramadan ba'acika sayan kaya da safe ba sai yamma yasa Al'ameen yabiye wa sumayya suka cigaba da bacci basu suka tashi ba sai kusan 9 Al'ameen ya tafi masallaci tafsiri sumayya ma islamiyar unguwan taje wata babbar malama ke tafsir wa matan aure a ciki


sai bayan Azahar Al'ameen ya fita shago, sumayya kam sallah tayi ta shiga kitchen abinci ta dafa dankali ne da kwai ta soya sai ruwan tie ta musu macaroni da miya duk ta zuzzuba a kula ta zuba wasu goggo ma a manyan kula guda biyu, kiran yaro tayi ya kira mata khadija bayan ta dama kunu cikin bokatin penti fari babba, wanka ta shiga kafun ta fitoh saiga khadija ta shigo bayan sun gaisa ta bata boket in da cups na roba wanda ta saya jiya ta had'a mata takai masallaci sadaka sai ruwan da tasa da asuba a firij sunyi guda shima boket ta cika ta d'aurawa Almajiri yabi khadija


Rarra bawa khadija tayi a masallaci sosai jama'a ke sawa abin Albarka don koh masu kudin unguwan basa kawo kome a azumi sai talakawa ke kokarin ciyar da masu azumi (Allah ya kyauta)


Bayan khadija ta dawo da bokata yen, kulan abinci sumayya ta bata ta kaima goggo suyi bud'a baki


Al'ameen ne ya had'a kankana da dabino sai sweet milo, yasa a laida biyu ya rike a hannunsa barin shagari yayi a shago hade da basa kudi yasai abin bud'a baki shima


Gidan goggo ya wuce ya bata laida d'aya ya kamo hanyar gida


Tun akan hanya ake ta masa godiyan kunu da kankara sosai yayi mamaki wani kunu kuma amma baiyi magana ba amsa musu yayi ya shiga gida daidai lokacin aka kira sallan mangari ba


Assalamu Alaikum


"Wa'alaikumu salam"


Jin bakin sumayya cike da abinci ta amsa sallamar yasa sa da mamaki yace toh yau koh jira babu hajiya har an kai loma?


"Ai a azumin nan ba jira kaji in gaya maka ana kiran sallah sai ci yaushe zan jiraka kuma"


Uhmm yayi kyau yace yana zama akan dakalin da take, mika mata laidan yayi ganin yau koh karba batayi ba sai jin karan shukali kawai yake


Amsa tayi ta bude dabino ne guda biyar ta damka masa a hannu sai ruwan shayi a kofi


Karba yayi ya bude baki da addu'a bayan yaci dabinon ruwa ya kurba kawai yayi Alwala ya tafi masallaci


Sumayya kam sai da ciki ya d'auka kafun ta zakud'a itama sallar tayi bayan ya dawo masallaci shima yaci nasa Abincin sauran kayan marmari da ya rage ta saka a firij


Da misalin karfe 11 bayan ta gama aikace aikacen girkin asuba yake tambayar ta akan kankara da kunu


"Yanzun don zanyi aikin lada saina fad'a maka yayan khadija watan azumi ne fa"


Allah ya karbi ibadun mu


"Ameen, FATAN MU(next novel)kenan insha Allah"


Ta bangaren kamila Alhamdulilah jiki yayi sauki sosai harma an sallame ta sai dai fa fatar hannu kam ba kamar nada ba
Yau dai gidan kawarta ta nufa
Assalamu Alaikum
Wa'alaikumu salam wanake gani anan koh dai idanuna ne kemin gezo lallai kamila duniya ashe ana iyya tunawa damu


Ke matsalar ki kenan Harira daga mutum yazo gunki koh wajen zama baki bani ba kin kama mini korafi


Ai dole na miki kamila tun auren ki na sake saki a idanu na? koh wayarki na daina samu sai dai inji a gari kinzo kin koma yar buru uba har zaki ce ban baki mazauni ba


Yanzun dai kiyi hakuri ki zauna wata magana ce ta kawo ni


Aikam sai ta kawo ki badai kika kawo kanki ba


Kee habba don Allah jarabar ta isa haka


Naji meke tafe dake kamila


Yauwa zancen dai na muhammad ne


Wani muhammad in?


Ki jiki da wani banzan tambaya muhammad nawa nake dashine wai


Nidai nasan tsohon mijinki dai ba muhammad bane


MAKAHO...


Kwal uba yanzun kuma tsohon zuma aka koma


Ai daman tafi magani, ke Harira kinsan meya kashe min aure?


Ah ah


Toh rashin biyamin bukata ne bayayi, don bana gamsuwa shiyasa na kashe aure na don ni yanzun duniya kaf in dai zan samu namiji gwarzo ba ruwa na da talauci koh kyau kin gannin nan don nabisu banga da kyau ba


Amma ke dai kamila akwai shirme kece miki akai shi Al'ameen in jarabebbe ne kamar ki?


Hhh habba Harira ido fa ba mudu bane amma yasan kema


Hhhh shegiya ta faso gari, ta karasa maganar da bawa kamila hannu suka tafa, toh yanzun me kike so ayi ne


Yauwa MAKAHO fa aure yayi kuma wata yar iska ya aura family shugaba


😳shugaba fa kikace?


Eh nima nayi mamaki auren nan yar iska in kika ganta sai gaban ki ya fad'i tsabar kyau


Kema dai kamila aikin san zuriyan gidan daman kyawawane sai dai na wani yafi na wani


Gaskiya ne in gaya miki wai dana gama bibiyar muhammad na tataro kome nasa na samu cikeken bayani akansu shinefa naje da sunan koyan kwalliya wajen ta yar iska kinga duka da suka mini karshe ma acid inda zani makaranta dashi zamu shiga lab zuciya ya ebeni na d'auko zan watsa ma yar banza kawai in gaya miki abin mamaki muhammad ya zabi matar sa akaina da kansa ya hankad'a ni har acid ya zube a hannuna, ta karasa maganar da nunawa Harira hannun


Cap wani mataki Dad ya d'auka akansa?


Ai ban fad'a masa gaskiya ba cewa nayi ita ta zuba mini


Aiko kinyi wauta


Ai ma abin ba inda yaje don bata kamu ba


Kema ai kinsan bazata kamun ba, yanzun dai me kike so ayi


Yauwa Harira wajen malaman nan naki nake so ki kaini akan maganar nan


Hhhh yar iska ba kullum fad'a kike mini akan malamai ba angaya miki ana zama hakane ai kikace zaki zauna haka toh bone ya sameki


Gaskiya kam don akansa babu abinda bazan aikata ba ke so nake inga koh kaunar ganin sumayya baya so yaji kaf duniya ba wanda yaki jini irin ta, ba wanda yake so irina


Shegiya ba kome tashima kiga bara na d'auko mayafi muyi gaba kinsan har kauyen mutum biyu ne in bamu tafi yanzun ba sai kuma gobe saboda hanya ba kyau ga dare


Amma harira haka zaki tafi naga mai gidan baya nan gashi yara daga su sai yar aiki


Kee waya gaya miki sai na jira sa ai wallahi sai abinda nace


Uhmm kai nima fa za'ayi tafiyar nan naku dani


Amma dai kin taho da kudi kam koh ?


Karkiji kome akwai kudi akwai mota sai ki tukamu tunda ke kika san hanya


Ok muje


haka kamila da Harira suka d'auki hanyar mutum biyu wajen boka a watan azumi koh tsoron Allah babu


Sai la'asar suka isa cikin mutum biyu dole tasa suka faka motar su a bakin titi suka hau machine mai kafa biyu zuwa ciki cikin kauyen bayan sun iso ma sai da suka tsallake ruwa


Wani dutse ne baki kiren hayaki na fita akai tunda suka nufo wajen wani irin wari ne yake bugan hancin su da sauri kamila ta tushe hancin ta


Cikin gaggawa Harira ta buge hannun, kamila ke kamila ki rufa mana asiri kar muje ciki a haka kin tushe hanci wani irin iskanci ne wannan?


Amma Harira baki jin wari da doyi na tashi ne?


Ina ji amma rufe hancin ki daidai yake da rasa aikin ki


Kamar ya?


Kamar haka tace tana kama hannun ta su koma baya


Ke Harira menene haka?


Bakin ce baki gane ba shine zan ganar dake


Yi hakuri muje


Haka suka nufi cikin kokon kamila kamar zata mutu tsabar wari ai bata gama ganin tashin hankali ba sai data shiga kokon taga tashin hankali mutum ne a zaune kamar an sassaka sa jikinsa duk kuraje sunyi ruwa sun cika sai doyi yake dagashe sai fata kawai ya d'aura a Gabansa ga gashin kansa sa tsitsige kamar shaid'an gashi jikin kokon kadangaru ne sunfi dubu a mamman ne koh ta ina bazama kaga jikin kokon ba tsabar yawansu gasu a shure waje d'aya


Kai ku dakata ku dakata nace, yafad'a da muryarsa mai amoi gata muryar yar irin jarirai cikin tsawa yayi maganar


Sosai kamila ta razana da gudu

Please Login or Register in order to submit comment