Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

_✍🏿M Shakur_



8️⃣2️⃣

_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_


_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_

_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_


Yay maganan yana kwantar da ita, kin kwanciya tayi tafashe da kuka sosai tace "pls" girgixa mata kai yayi shima yace "pls" kabar da hannunshi tayi daga jikinta tanajan jikinta zata tashi tana kuka tace "wlh karka sake kamin komi" ganin gardama takemai harda wani kabar da hannunshi yasa ya danneta yakama hannayenta yana mayar mata dasu baya, fashewa da kuka sosai tayi tana kokarin fizge hannunta amma takasa hakan yasa ta gwale zata ihu da sauri ya hada bakinshi da nata yanajin yanda tahade kafafun ta ta matse, kama hannayenta yayi da kyau ya matse asaman kanta sanan yakwanta akanta, ahankali yakama Erected Manhood dinshi yakai tsakankanin cinya ta data hade, da karfi ya chusa ya shiga tsakiyansu bakinshi yana tabo P dinta, wani iri malalacin kara yasaki auuch, a yanzu haka if he wanna have sex with her he have the chance to, dan he can do anything with her but baiso yayi, bayan su yakeso yay having sex da itaba sai sunbar garin nan, ahankali yake fucking cinyarta hitting P dinta yana squeezing boobs dinta da hannu daya yana kissing dinta wani irin shegen dadi taji batasan lokacin data shiga waremai cinyan ba hakan yabashi access to hitting clits nata da karfin bala'i yana sakin hannunshi dayaga tana kokarin fizgewa, ahankali tadaura hannayenta abayanshi tana shafawa har zuwa butt dinshi tana kara bude kafafun ta sosai, da karfi ya shiga knacking wurin dan yanda take shafashi juyarmai dakai take, Allah ne yaso kissing juna suke da ihun dazai dingayi sai Ammi taji su, kan nipples dinta yashiga murzawa yana wani irin gurza Manhood dinshi a P dinta batare dako kadan yay niyyan shiga hole dinba wani yorky wata na zuba daga kan hole dinshi tsabagen mugun sha'awan dayakeji, hannunta daya yakamo yadaura akan nonon shi daya tattare ya saki bakinta cikin wani yanayi na wanda baima san meyakeyiba yace "Coco squeeze kan nono na da karfi kaman yanda nake ma naki".




Da sauri tasa hannunta takama kan nonon shi wani irin ihu Aliyu yayi. "ohhh, Lorddddd" yay maganan yana jagalgala P dinshi akan clits dinta, yanda yake goggogawa yana dannawa, in format yaja Aneesah taja nipples dinshi kaman zata ciresu wani irin shegen ihu Aliyu yayi yama manta da duniyan dayake ya rirriketa kaman zai karyata yashiga hitting din pussy da karfi haryana mata ciwo yana gurnani. "sh**t, sh**t is coming Coco oohh" yawani irin yimata ambaliyan sperm awajen da cinyanta ya kwanta kan jikinta ahankali batare daya zare daga wajen ba ya matse sosai yanaji yanda itama ke a man ruwa ta kankameshi as well, sunkai almost 5min ahaka suna sauke ajiyan zuciya sanan ya karkace tareda sauka daga kan jikinta ya kwanta agefenta yadaura kanshi kan kirjinta yaja nipple dinta yasa abaki yamika hannunshi yaja bargo yarufe su dan dakin yay sanyi sosai gana AC gakuma na ruwan saman da ake tsugawa kaman abakin kwarya, ahankali yadaura hannunshi kan dayan ya shiga murzawa yanajin yanda jikinta duk yasaki tabala'in gaji kaman ma tai bacci, sosai yake zukan nonon yana matse dayan shidai yana masifan son nono and Alhamdulillah Aneesah nadashi, sosai yake sha yana lumshe ido har wani dadaddan bacci ya kwasheshi ahaka suna manner da juna.
In bakida kudi karma ki karanta dan banyafemiki ba harsai kin biya




_Flat din Dady_
Zama Ammi tayi kan daya daga cikin manyan hadaddun kujerun falon Dady tadaga kafafunta ta daura kan center table tana shafa kanta alamun gajiya, shigowa dakin Dady yayi yamaida kofa da sauri yarufe sabida iskan da akeyi sanan ya shigo yaje wurin window shima ya kullo ganin yanda iska ke daga labulen kafin yakaraso kujeran daketa kai, ahankali ya zauna agefenta hannunta dake kan cinyarta yamika hannu zai taba cikin fushi Ammi tace "karka sake ka tabani, wato kahada baki dakai da danka da Mai Martaba nizakuma daibaibayi ko sanan ku nemi ku ninkeni ta abaiba, badai aure bane anyi gaka ga amaryan" girgixa mata kai yayi yace "wlh bansan abinda Aliyu yayi kenan ba, babu sa hannuna awanan na rantse miki Rukayya please kiyafeni kinji komi yawuce, inaso nidake muhadama yaranmu gangariyan biki ranan asabar mai zuwa inyaso ranan itiyau lahadi kenan shida ita zasu wuce California, danki yace bazaiyi aiki a kampaninshi ba wanda nabudemai, awani kampani chan California construction company sun bashi aiki anan wai zaiyi aiki nan ba, he want to live like a normal Man ma Aneesah" Dady yay shiru yana kallon Ammi datai kaman batajishi ba dan haushi yake bata sosai, baki yabude zaiyi magana tawani tashi tsaye tai hanyar bedroom dinshi dan bacci takeji sosai gashin anfara ruwa, bin bayanta Dady yay da kallo hartai sama abinta bedroom dinshi tabude ahankali ta shiga tamaida kofan tarufe, hadadden doguwan rigan jikinta tacire ta ijiye yarage daga ita sai dan bra da skirt din ciki saikuma katoton cikinta dayay girma, wutan dakin takashe dakin yay duhu tahau kan gado ta kwanta tareda Jan bargo, shigowa dakin Dady yayi kunna wuta yayi dakin yay haske da sauri ta dagokai cikin fushi tace "wai me haka zanyi bacci kawani kunnamin wuta?" da sauri Dady kaman wani matsoraci tsabagen yanda yake neman sulhu dan yasan shimai laifine yace "yakuri bari nakashe miki" kashe mata wutan yayi hakan yasa ta maida kanta ta kwanta tana gyara kwanciya, kayan jikinshi Dady yarage daga shi sai boxer sanan yahayo gadon ta bayan Ammi ya kwanta tareda jan bargon ya lullubesu, ahankali ya matso kusa kusada ita sosai, hannunshi yadaga yadaura kan kafadar Ammi, Murya chan kasa yace "Rukayya dan girman Allah kiyafe min nagaji da horon nan dakikemin, inda akwai yanda zanyi na barka zuciyana na nunamiki yanda nake nadaman abin nan dana aikata dasaikinji tausayina, son Aliyu yarufe mini ido yasa bana tunani da kyau amma wlh ko Allah yasan cewa ina matukar son Aneesah amatsayin y'a, banda wani gamshashen bayani dazan miki kan abinda na aikata dan nasan nariga natapka kuskure, prison fa, prison na aika Aneesah akan laifin da batasan hawa tasan sauka ba, tayaya ma zaki yafemin? Dudda haka bazangaji da baki hakuri ba, banda natsuwa ko kadan tattare dani, wlh dan Hajar y'ata ce babu yanda zanyi da ita amma duk idan na kalleta abinda uwarta tamin nake tunawa dan harda ita aciki, nakasa yafe yanda Mahaifiyar ta takashe min Rauda, duk cikin yarana mata babu wacce keda kyan zuciyan Rauda, banda natsuwa wlh am very very sick kawai dauriya nake jinina yahau to the extend watarana kawai zaku iya ganin na yanke jiki nafadi namutu ne, banso namutu baku yafemin ba Rukayyah" yay shiru dan at this point muryan shi yafara rawa, wani irin tausayi Ammi taji yabata dan tun dazu dayazo gidan Mai Martaba kallo daya tamai tagane baida lafiya ishashe saisa taketa binshi da kallo, wani bangare na zuciyanta ne ya kwabeta kan me kikewani jin tausayinshi lokacin dakike mai kuka bayan ya kulle miki yarinya agidan yari yaji tausayin ki ne? Wani irin daure fuska tayi tai kaman ma bada ita yakeba. Cikin wani irin yanayin kaman na wanda ke shirin kuka Dady yace "tayaya zan tunkari Aneesah na roketa gafara bayan mahaifiyar ta batariga ta yafemin ba? Saikin yafemin ne zan ma iya samun karfin gwuiwan tunkarar Aneesah, Rukayya please kiyafe min am suffering gabaki daya yarana banma da lokacin su tunda nakawo musu Nanny, banmasan menake ba, am sorry, am so so sorry Ummu Aliyu, please ki yafemin and take me back I've learnt my lesson bazan kara daukan hukunci batare danai bincike ba, please kiyafemin for the sake of our innocent unborn child, please kiyafemin for the sake of yaranmu Aneesah da Aliyu dake bala'in son junansu, dan girman Allah kiyafemin karna mutu da hakkin ki na cutar dake, nima nasan nacutar dake and am so sorry, wlh ina matukar sonki Rukayya, ina sonki sama da tunanin ki, dan darajan Allah, please kiyafeminn......" yafashe da kuka ahankali tareda kofa fuskarshi a bayanta tanajin yanda hawaye ke gangarowa daga idanuwanshi sunabin bayanta, sosai ya kassara mata zuciya to ita wayene ma dataki yafemai? Ita banza dinta karan kadan miya, Allah ubangijin Al Arshi wanda ya hallici sammai da kassai dakuma abubuwan dake cikinta kamai laifi ka rokeshi gafara yana yafemaka balle ita din banzan ta, Aliyu yabata hakuri, shi kanshi Alhajin yabata hakuri, su Baffa sun bata hakuri, sanan Sarki yabata hakuri mesa takasa hakura, Allah fa natare da hakuri, bazata taba biyema wanan shaidan din dake zugata ba akan karta yafemai, Komi yafaru between them kaddara ce babu auren that is smooth, kowani gidan aure da tashi kaddaran, mata nawa suka auri miji bayason yaransu kuma su zauna dashi ahaka balle ma ita da yana sonta yana kuma son Aneesah kaddara ce tafada wacce dole hakan yafaru dan haka Allah ya tsara, no komi yawuce Rukayya, ki yafema mijinki ku koma zaman lafiya ki luranmai da gida dakuma yaranshi dukansu ki basu tarbiyya ku hada kanku kuma yaranku biki na azo agani, ya isa Rukayya. Cewan zuciyanta.
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_


_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_

_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_





Kasa jure kukan Dady tayi ahankali tawani irin juyo ta fuskanci shi, hannunta takai tadaura kan fuskarshi tareda sharemai hawayen dayake fitarwa tace "shiiii kasan y'ay'anmu bazasu taba yafemin bako sukaga mahaifin su namin kuka, kadena kuka mijina, bazan taba so nazama silan zubar hawayen ka ko tashin hankalin kaba, dani dakai babu wanda yafi karfin jarabawan nan da Allah yamaka ni kaina nasan zan iya aikata irin wanan kuskuren, karka kara zubar da hawayen ka akan komi na yafemaka duniya wa lahira sanan nima ina kaunar ka sama da yanda kake tunani mijina, kayafe min nima duk abinda namaka kaji" wani irin rungumeta yayi jiyake kaman yazuba ruwa akasa yasha yama kasa dena kukan cikin kuka yace "bakimin komiba, nagode, nagode Allah ya miki albarka, Allah kuma ya saukar mini dake lafiya" ahankali tace "Ameen" tareda da goshi tana sharemai hawayen tace "don't cry again kaji in sha Allah kuma babu rashin lafiyan dazai kamamin kai you will live long to see your grand kids" da sauri yace "Allahumma Ameen, Allah yasa" kiss tamai ahankali kan lips dinshi zata janye bakinshi da sauri ya chapke nata, daga ita harshi sunyi kewan juya hakan yasa ana wanan zuga uban ruwan saman suna more juna abinsu, Dady yay yanda yaga dama da Ammi ita kanta saida tasan yay kwanta.


_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_


_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_

_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_





_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤




_✍🏿M Shakur_



8️⃣3️⃣

_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_


_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_

_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_

Kiran sallan Magrib da Aliyu yaji yatadashi daga bacci mai shegen dadin daya kwasheshi, ahankali yasaki nipple dinta dake cikin bakinshi dan akanshi yay bacci yatashi zaune ashe har ruwan ma ya tsaya, wayarshi ya lalluba achan saman gado yajita daukowa yayi ya haska fuskarta sosai take bacci gadan bakin nan abude tana munshari ahankali bamai kara sosai ba, murmushi yayi yakai yatsarshi yakama lips dinta tahade tareda kiran sunanta. "Tiger toes" bakinta da aka rike dayasa bata fitar da numfashi da kyau yasa tabude ido, hada ido sukayi dashi yana murmushi yana kallonta da sauri ta kife kanta har zai biyemata yaji ana tada salla hakan yasa da sauri ya diro daga gadon dan baiso yana missing jam'i yadau boxer dinshi daga kasa yasaka yana kallonta yace "go and shower kiyi salla bari naje nai wanka agurguje natafi mosque ko raka'a daya nasamu" wandonshi yaja yasa sanan yadau riganshi yasaka batare dayama tsaya mayar da belt dinshi ba yadawo wurin gadon daga ta yayi ahankali turomai baki tayi batare data bari sun hada idoba tace "aina tashi" murmushi yayi ganin yanda take wani nonnokewa ita adole kunya takeji bayan tagamamai sambatu dazu wayanshi dake kan gadon yadauka yadaura mata akan jikinshi yace "hold this Inna dawo daga mosque zan kiraki, jekiyi wanka in kuma nadawo bakiyibaa nizan miki Allah" yawuce yafita agurguje, yasauka kasa daidai Ammi na shigowa part din sosai tai mamaki ganin sai yanzu yake fitowa binshi tayi dawani irin mugun kallo shikuma ya washe mata baki cikeda farin ciki yace "Mum banriga naci abincin ba wlh bari naje nai salla saina dawo naci" wani irin kallonshi Ammi take ganin Aliyu baisan menene kunya ba tace "kaga nan Aliyu karna kara ganin kafanka ashashin nan, abinci zan aikoma dashi side dinka, kar in kara ganinka a flat dinan, kaida Aneesah sai ranan itiyau idan anfito da ita zaku tafi Airport, nida babanku mun riga mun gama magana ranan asabar za'a hada gangariyan biki ango kuma baya ganin Amarya sai ankawota dakinshi kadaijini" kaman Aliyu zaiyi kuka yace "Mum yaufa Sunday tayaya bazanga wife ba harsai ranan Sunday mai zuwa" hararan shi Ammi tayi tace "common wuce katafi masallaci ba wife ba wuf ne, mara kunya kawai" turo baki Aliyu yayi yana kunkuni yace "wlh ni saina zo nan Inna dawo daga masallaci" yawuce yafita salati Ammi tayi ahh lallai tahadu da mara kunyan siriki, batason taje dakin Aneesah kota kirata dan batasan wani yanayi take cikiba, karasawa wajen dinning din tayi ta bubbude warmers din ganin ba'a taba komiba yasa ta kwashi abinci takai kitchen tasasu a microwave saida tai warming dinsu sukai zafi sosai sanan tafito ta hada na Aliyu tsaf a tray tafita tsakar gida takira daya daga cikin ma'aikatan su tace yakai flat din Aliyu ya karba yakai. Sanan ta kulle flat dinta da key tadawo tai zamanta afalo ana kiran isha'i tayi abinta ta cigaba da kallo, tanaji Aliyu yadawo yana knocking tacemai kawuce flat dinka Aliyu jiyayi kaman zai mutu dan yaso ya kwana tareda Aneesah, hakanan ganin Ammi batada niyyan budemai kofan yasa yawuce yatafi flat dinshi akumbure.




Wajajen 10 Dady yataho flat din jin kofar a kulle dayake already yanada key tareda keys dinshi yabude ahankali ya shiga yana rike dawani babban leda na super market sai wata katotuwar Teddy bear da aka rubuta _am sorry ajiki_
Ganin babu kowa afalon yasa yay stairs yay sama, dakin Ammi yafara budewan ganin bata dakin da alamun bayi ta shiga yasa yarufo kofan yay kofan dakin Aneesah gabanshi nafaduwa sosai yana wani irin jin kunyan ta bana wasaba, tsayawa yayi ahankali gaban kofan yasa hannu yay knocking.


Aneesah da tun bayan fitan Aliyu ta tashi ta yaye zan in gadon agurguje dan duk sun jika sanan tadau wani zanin gadon ta shimfida ta gyara dakin tsaf sanan ta shiga bayi tai wanka tsarki tsaf tafito ta shirya cikin wani dogon rigan atampan ta tai sallan Magrib bata tashi kan dadduman ba ta dinga karanta Al Qur'ani har lokacin isha'i sanan tayi shima ta zauna kan dadduman takasa tashi tafita gashi yunwa takeji amma mugun shakkan haduwa da Ammi take batasan me zatace mataba, knocking dataji anyi yasa gabanta yawani irin mugun fadi dan tasan Ammi ne, to me Ammi ke nufi da knocking din datayi ko tasan abinda sukayi ne dan Ammi bata knocking kai tsaye take shigowa, tunane tunane ta tsaya yi gabanta nafaduwa takasa karasawa ta bude kofan Dady yakara knocking kofan for the second time, wani irin faduwa gaban Aneesah yayi, jikinta har rawa yake da sauri takarasa wajen kofan, ahankali tabude kofan tana zaro ido, hada ido sukayi da Dady dake rikeda wani katon Teddy bear dakuma leda yana tsaye yana kallonta, kirjinta ne taji yamata nauyi sosai abubuwan da Dady yamata suka shiga dawomata dudda tasan tariga ta hakura kodan darajan danshi Aliyu datake aure dakuma mahaifiyanta dayake aure, amma jiyata abin na over powering nata da sauri tajuya baya dan bataso tamai ranshi kunya ko kadan, shigowa dakin Dady yayi da sauri yakama hannunta ahankali yace "Fateema" wani irin juyowa Aneesah tayi ta sauke mai manya manyan idanuwanta irin kallon nan na kacutar dani, cikin wani irin tone na mai shirin tin kuka tace "Na'am Abba kazo mari nane kokuma kazo karufeni da duka ne wanne daga ciki?" da sauri Dady ya girgiza mata kai feeling wani irin bad kan abinda yamata har baya so ya tuna yanda yama Aneesah wanan marin daya dinga mata, sosai yaji zuciyan shi tai weak, muryan shi tai rauni kunyan Aneesah yacika idanunshi kai! Bayama ko makiyinshi fatan yay irin kuskuren nan dayayi he is ashame of himself, girgiza mata kai Dady yayi zuciyarshi ba dadi yama rasa mezaice da kyar ya tattaro yan kalaman bakinshi yahadasu ahankali yafurta "am sorry daughter" fizge hannunta Aneesah tayi daga nashi wani abu nataso mata awuya cikin wani irin ihu tace "don't tell me sorry Abba, I don't want your sorry, do you have any idea akan abinda nai facing a police station kafin ma akaini gidan yari kasani?" tamai ihu hawaye na zubowa daga idanunshi ayanda Dady yazo yana cemata sorry nan dama baima mata maganan ba da bazama ta damuba dan yanzu Aliyu takeso batason tana tuna komi nada, yanda Dady yazo yana cemata ta yakuri dinan yanasa tana tuna wahalhalun da tasha a gidan yari da komi, ganin yanda hawaye yafara fitowa daga idanunta yasa Dady yaji kaman yay ihu ya cuci Aneesah sosai kuma yau bazai bar dakin nanba harsaita yafemai, ahankali ya ijiye ledan hannunshi da Teddy bear akasa, sanan yadauka ahankali zai ijiye guiwanshi kasa da sauri Aneesah da hawaye ke zuba daga idanunta tace "me haka Abba? Karka fara ka ijiyema yarinya kaman ni guwiwa akasa, nariga nayafe ma katafi please banso ina ganinka" tai maganan tana juyamai baya, ahankali Dady yakarasa kai guiwanshi kasa gabaki daya zuciyan shi yay nauyi he is seriously out of words for the second time ahankali yakara cewa "kiyakuri Aneesah, ki yafemin dan Allah" hijabi Aneesah tadaga ta daura kan idanunta tafashe da kuka sosai tace "Abba bayan kagama min dukan nan saida kamin targade a hannu aka tafi dani police station hannuna a kumbure, awani daki suka kulleni kaman dakin kaji, ni bana iya tsayuwa sanan bana iya zama, dakin punishment ne haka nai awa ashirin da hudu chur adakin nan ba ruwa ba abinci, hannuna na ciwo sabida targade, nai kuka nai kuka har idanuna suka bushi, da aka tashi budeni wani ruwa mai datti dakeda sanyi sosai aka watsomin aka tadani har fitsari saida nai ajiki, wasu mata biyu suka shigo da gora akamin dukan bala'i bakina jini, hancina jini aka kara rufeni, nai kuka nai kuka nakira Ammi nakira har mahaifina daya rasu Baaba babu wanda yazo ya taimakeni" arana na uku kaman nama mutu haka nakejin kaina danba abinci acikina kafafuna sun kumbura haka akazo aka jani aka wurgani cikin wani mota akai wani gidan yari dani daban taba sanin akwai shi aduniyan nanba......." tafashe da kuka sosai, chak Aliyu ya tsaya abakin kofan yakasa shigowa yanajin maganganun da Aneesah keyi ranshi na suya.

Cikin kuka sosai tace "saida aka kaini gidan yari wasu mata suka sakamin kayan gidan yarin dan banda ko karfi daya da zan iya sawa da kaina aka daddaukeni hoto tareda bani No 56 na rike sanan suka jaani ki suka yar awani cell aka rufe, matar cikin cell din hakanan ban mata komiba ta shiga dukana har kunnena yahau jini luckily wata mai gadinmu tazo wucewa taga yanda take dukana tabude da sauri aka daukeni sai asibiti nan wata likita mace tasa aka bani abinci tabani magani sanan aka kira mai gyara aka taru aka rikeni aka gyaramin karayan da gocewan dasukai tsami sosai ahannuna" tai shiru tana goge majinan daya zubo mata tsabagen kukan datake yi sanan cikin wani irin murya kwanana biyu a sick bay aka maidani cell dina kaman an maidama cell mate dina nama haka takecin zaluna ta daken muka fita lunch dakuma daily duty gang dinta ma su dakan, danaga suna shirin kaini lahira ahankali ahankali zuciyana yafara bushewa ganin no body is coming for me, ba Ammi na, ba Ya Aliyu mai sona, babu su Baffa na yasa nace hala anan zan kara she rayuwana, inhar anan zan karaki rayuwana dole na koyi zama anan, zuciyana ya bushe kayau na nemo kwalabe na sato wuka a kitchen d next time da cell mate dina tazo zata dakan na chakamata wukan aciki, guards suka kamani aka dinga dukana, haka nazo na addabi kowa aka fara kirana barkono tun ana dukana naji zafi nazo bamanajin komi zuciyana ya bushe, ko da wuka zasu dakan bazan musu kukaba, ranan da nazo na chakama wata guard dinmu wuka akazo akai locking dina a punishment room, dakin duhu ga berayi nai wurin sati biyu adakin kafin wata rana akazo aka fitar dani bana ma gani sosai nadai tashi naganni a motar Dr Hafiz" wani kukan tafashe dashi sosai harta a tsugunna wa batare data juyo ta kalli Dady ba dan bataso ta kallai, cikin kuka sosai tace "nasan har kasan raina banason Dr Hafiz amma naso na aureshi yamin hallaci, yasoni a lokacin da zuciyata ya bushe nadawo kaman kare kamin bakamin ba duk daya nadawo kaman yar daba, yajani ajiki, yasoni ya zame mini Yaya, he treated me and love me irrespective of am a wild girl da bada good history nafito daga prison kafin danka yazo yasaceni, a lokacin dana fito daga gidan yari naso ko ace hanyace nasata nazo na farkamaka ciki da wuka kasan irin azaban danasha amma mutum daya nake tunawa na danne zuciyata, Aliyu! Inason Ya Aliyu dayawa da wlh sainasa kaji kwatankwacin azaban danasha a gidan yari" hawaye ta share da bayan hijabi ta tsayar da kukan cikin muryan kuka tace "katashi kafitan mini daga daki Abba kokuma nina fitanma daga gida, nariga nayafema katafi" cikin wani irin murya kaman na wanda ke shirin mutuwa Dady yace "kiyakuri Aneesah ki yafema mahaifinki" "kaiba mahaifina bane kai Baban Mijinane!" Aneesah tafada cikin zafin zuciya tace "mahaifina yarasu tun ina yarinya wanda nadau matsayin nan nabashi yanunamin niba yarshi bace, katashi kafita daga dakina Abba I don't want to see you kana tunamin da da".






In kika fitarmin da book waje batare da izini naba Allah ya sakamin tsakanina dake
Jan guiwa Dady yazo har inda take idanunshi sunyi jajir kaman zasu zubo da hawaye, ahankali yadaura hannunshi kan kafadarta yajuyo da ita, kasa daga idanu ta kalleshi tayi idanunta akasa tana wani irin nishi tsabagen zuciya, hannunshi Dady yakai kan habarta yadago da fuskarta dago jajayen idanunta tayi ahankali tadaura akan fuskarshi wasu hawaye masu zafi suna fita tanamai

Please Login or Register in order to submit comment