Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ta sha lemu ko a jikinta.
Da suka zo shimfiɗa ma ba ta wani nuna kunya ba,kissing ɗin sa tayi da kyau ta na imagine kamar ita da délégué ne wannan ya sa sha'awarta motsawa.
Wani tsoro ne ya kamata jin Abbasi na addu'a,kai ta girgiza masa za tayi magana ya yi saurin haɗe bakin su ya na mai shigar ta a hankali,da farko taji zafi daga baya kuma ta fara jin daɗin abun dan hallitar Abbasi ba ta da wani girman da zai sa taji mugun zafi.....
[26/02 à 15:32] Mrs SADAUKI 💫: *PAID PAGE 35-36*


*Littafin kuɗi ne ki biya ki karanta hankali kwance ƴar uwa ba tare da kin shiga haƙina ba ki biya 200₦ kacal ki sha karatu in kin shirya kin tuntuɓe Ni ta WhatsApp* +22795045822




MATAN ALBARKA HERBAL MEDICINE


INA KUKE ISASUN MATA MASU AJI MASU DARSJA DA GIRMA MU MATSO KUJI GA GYARA NA MUSSAMN NA ISASUN MATA MASU AJI


INA MAI MATSALAR SAURIN KAWOWAR MAI GIDA KI ZO GA HADIN NE DA KAI ZAKU SAMU QARFI DA ISASHEN RUWA
MAI FAMA DA BUSHEWAR GABA
MAI BUDEWAR GABA
MAI QAIQAYIN GABA
MAI FITAR RUWA BA KAN GADO
INA MAI SO TA MATSE MUNA DA MAIDA TSOHUWA YArinya
Kuma muna gyara amare gyaran da zai shekara a jikin su ina masu jego
Kuma ga naku gadin ISASUN MATA
Muna gyara dukan matasalolin mata na cikiy Dana waje kedai ki tuntubemu a wanna nombar kuma muna wa,azin aure 08163199051


Sign manager c,e o maman shukura




_________




Kallo guda za ka yiwa Abbasi ka san da kwanciyar hankali ta ratsa sa,sosai ya ƙara wata nutsuwa tun bayan aurensa ga kuma wani buɗi da Allah ya yi mashi na arziki dukiyarsa sai ƙara hauhawa ta ke wannan ya sa Atine da ita kanta Farida su ke ɗaga hanci sama saboda a yanzu Abbasi za'a iya saka sa cikin jerin masu kuɗin Maradi.
Auren Abbasi ya kai kimanin wata shidda amman sau ɗaya tal Farida ta taɓa zuwa gaido su Inna, wannan ya sa ba su yi wani san juna ita da Maryam ba wacce laulayin ciki ya saka duk ta rame ga jarabar Mahomet kuma ya ɗauki sex kamar wasar yara wacce ba'a gajiya.








"Oh ni Jikar mutum huɗu Maryamu ban san ko sai yaushe za ki barin amaye-amayen nan ba,ciki har ya fara girma amman duk in kin ci abinci sai kin maido sa"Inna ke magana ta na kuma miƙa ma Maryam ɗin kofin koko wanda ita tace a dama mata amman ta kasa sha saboda aman tea ɗin da tayi duk komi ya fita a ranta.
Abbasi ke gaba ita kuma ta na take masa baya,cikin irin halin yaran Niamey sakaku ta gaishe da Inna ita ma ta amsa a daƙile ta na yi mata wani kallo sheƙeƙe ganin Farida babu hijabi sai wani ɗan kallabi iya wuya.
Inna ta taɓe baki tace "wai su matan aure ne nan,ke yanzu kamar ƴar chrétan (chrétienne) za ki rinƙa yawo da ɗan figagen kallabin nan sabida Allah"ko inda Inna ta ke Farida ba ta kalla ba sai cingam ɗin ta da ta ke tamna ta na ƙas-ƙas tare da shafar scren ɗin wayar ta.Abbasi murmurshi kawai yayi ya cigaba da kiran sunayen matan uban,Atine ta fito baki har kunne ta na yi ma Farida lale marhaban cike da duniyanci Farida ta miƙe ta ruga ta faɗa jikin Atine"Barka da fitowa Hajiya ta yau dai gani na zo kullum in nace mu zo sai yace mu bari har weekend"Atine ta shafi kanta tace "bai komi ƴata zo wucike"tayi maganar ta na jan ta zuwa sama,Ammi wacce ta fito yanzu tace "Ah Atine ba ki bari mu gaisa tukun? Abbasi yanzu kuke tafe?"
"Eh Ammi fatan kun tashi lafiya?"
"Alhamdullah"Abbasi ya fice rai jagule,sam ba zai tsaya ba ya kalli kayan takaici.
Farida tace "Ammi ina kwana"Ammin ta amsa ta na tambayarta yaushe rabo cikin sakin fuska ta amsa kafin ta bi bayan Atine su haye sama.
Jiki a sanyaye Ammi ta ƙaraso gun Inna wacce ke faman baiwa Maryam koko amman ta ƙi sha,idonta a lumshe taji Ammi na shafar fuskarta gabanin tace "ki tashi ki sha ko kaɗan ne kin ji?"kai ta girgiza tace "ko na sha amayar da shi zan yi,ni kuma ban so"Ammi ta ce "ki sha ki amayar ɗin ya fi sauƙi ai ko ba komi Ɗan cikin ki zai samu ko yaya ne"ba ta son yi ma Ammi muso shiyasa ta tashi zaune ta karɓi kofin kenan Mahomet ya shigo kamar an jefo shi ƙafafunsa sun yi futu-futu da dauɗa haka kayan jikin sa.
Gun Maryam ya ƙaraso ya na dariya,zama yayi kusa da ita kafin ya kai hannu ya shafi cikinta ya na sakin murmushin da ya ke fitowa har ƙasan zuciyar shi.
Ammi ta girgiza kai ta nufi kitchen ta ɗauko wani ɗan ƙaramin towel da ruwa,sawun Mohamed inda ya taka capet ta fara gogewa kafin ta saka ƙafafun sa su ma ta wanke cikin bokiti.
Kokon Maryam ta basa ya shanye,jingina kansa yayi da kafaɗarta ya na mai cigaba da shafar ɗan matashin cikinta ta ƙasan riga.




Kamar wasu ƙawaye haka Atine da Farida suka jero suka fito a tare,Ammi tace "Mahomet tashi ka koma ɗakin ka anty ta gaji sosai barta ta huta"kafaɗa ya maƙe ya dubi Maryam yace "anty wai kin gaji da ni ?"da ido kawai Maryam ta dube sa ba tare da tace komi ba.
Farida ta yamutsa fuska ta ce "wannan ce *MATAR MAHAUKACI* dama?"Atine ta washe baki tace "eh ita ce halan ba ki lura da ita ba lokacin da kuka shigo?"kai Farida ta gyaɗa kafin ta dubi su Maryam tace "sannu ya jikin na ku?"cikin masifa Inna tace "uban waye a ba shi da lafiya?dama da aka ƙume cikin ɗakin gulma da kiciyi ne kuka ƙuƙulo ko?to jinya ta na ga mai matatar zuciya wacce ta mutu wajen hassada da kuma iya mugunta"da sauri Atine tace "haba Inna daga tambayar mai jiki shine tayi laifi?"ina tayi mata wani banzar kallo kafin tace "ai ciki ba cuta ba ce,zama juya shine cuta ah toh wata nawa yanzu da auren ga shi nan shiru babu alamar ko dakwaye balle Ɗa"
Sosai kalmar juya ta daki Farida ita sam ta manta ma da wani zance ciki,ko dan Allah bai yi ta da son yara ba ne? zuciyarta ce ta shiga bugawa tuna yawan tambayar da Abbasi ke yawan yi mata in ga da ta na period "wai har yanzu shuru ba labari?"ita ce tambayar da ya ke yawan maimaita mata,"dama Abbas na nufin har yanzu shuru ne babu ciki a jikina?"Farida ta yiwa kanta tambaya a zuci.
Karon farko kenan da taji zuciyarta tayi rauni ba ta san lokacin da wasu hawaye suka cika mata ido ba amman ta ƙi bari su zubo doli ta mayar da su kafin ta tashi ta fita duk da taji Atine na kiran ta.
Inna kuwa sai banbami ta ke ta na jero ashar buhu-buhu,fitar Farida babu jimawa Abbasi ya shigo yace "Ammi lafiya na ga Farida ta na kuka na tambaye ta kuma ta ƙi faɗa min?"kafin Ammi tayi magana Atine tace "gorin haihu suka yi mata ita da Ɗan ta shine kum...."Abbasi bai tsaya jiran jin ƙarshen maganar ba ya fita rai ɓace direct wajen motar shi ya nufa inda Farida ke ciki ta na rusar kuka.






Su na zuwa gida rarrashin duniya Abbasi ya yi amman Farida ta ƙi yin shiru,sai kuka ta ke ta na zagin dangin sa tare da rantsuwar ba za ta sake zuwa gidan ba.
Ganin kamar ranta ya ɓace sosai ya bar mata gidan,wanka ta shiga ta yi da ruwan sanyi ta ɗauki wayar ta appels ɗin Hawali ta gani barkatai dialing tayi bugu biyu ta ɗauka "ƙawa ina kika shiga tun ɗazu ina son baki labarin wani jarababen soja da aka kawo likita "Hawali ta faɗa murmushi Farida tayi tace "ina wanka ne,gaya min miye sojan yayi?"Hawali ta ƙyalƙyace da dariya tace "ke duk jarabata anya sojan nan bai fi ni ba?"wai fah maganin rage ƙarfi ya ke so saboda matar shi sam ba ta iya jurewa shine nace oh Allah bai ba gwani tamnar tsaba Abban Kalil bai ɓarka tsiyar komi shiyasa ma wani zubin ni ke ma Allah godiya da ya kawo ƙarshen auren mu "daga bayanta taji an ce "shikenan ai sai ki auri jarababen sojan"da sauri ta juyo ta dube sa jiki na rawa, Jamal ya tanke fuska ya ɗaga gira yace "wato gulma tayi daɗi sam ba ki san na shigo ba ko?"baki ta motsa za ta yi magana yace "shuuut!ban son jin komi ki sallame ni Dr yace na zo ki ban ordonnance"jiki na ɓari Hawali ta fara duduba teburin da ke cike da takardu duk ta ruɗe.
Hannunta ya riƙo yace "matar soja SOJA CE ki zama jaruma mana,a yadda duk mutane ke tsoron kallona ke kuma zarra bada labarina ma kike"sai kuma ya sake ta ya shafi gemun sa yace "amman naji daɗin yadda kika kasance bazawara dama tun farkon shigowata na ƙyasa sai dai naji tsoron tankawa kar ace zinariyar mallakin wani na ce"ya ida furucin ya na sakar mata wani murmurshi wanda ya sa taji wata nutsuwa a take ta zo mata.
"Na manta sam allô ƙawa ki na ji na?"cewar Hawali Farida wacce duk ta ji hirar su ta ce "ina jin ki matar soja ya ne sojan ya tafi?"Hawali ta ɗaga kai ta kalli Jamal ido ya kashe mata da sauri tace "Farida zan kira ki in an jima"Jamal na dariya ya ɗaga murya yadda Farida za taji yace "ƙawar mu sai an jima babu damar..."ƙit Hawali ta kashe waya ta na dariya tace "wai dan Allah ya haka sai kace ka san ta?"ya ɗaga kafaɗu yace "kin san mu sojawa babu ruwan mu simple mu ke"nan dai suka cigaba da tattaunawa.










A nan ɓangaren su Maryam kuwa tunda suka koma ɓangaren su Mahomet ya dame ta sosai,cikin sanyin murya tace "dan Allah ka bari mu huta yau wlh duk a gajiye ni ke kuma yunwa ni ke ji"kafaɗa ya maƙe ya na mai cigaba da wasa da breast ɗinta uwanda suka ƙara girma.
Baki ta turo ta far biye masa dan tasa tunda ya nuna ya na so in ba yi suka yi ba sam ba zai barta ba,romance suka yi sosai can ta saki ƴar ƙara da sauri ya tadata ya na kallonta "ba ka ganin cikina yayi girma yanzu sam ba zan iya ɗaukar ka ba,in ka hau ni za mu ji ciwo ni da baby"cikin ya shafa kafin ya ƙara ƙoƙarin hawa samanta da sauri ta tashi tace "kwanta ka gani"babu muso ya kwanta Maryam tayi aikin da kanta.


Washegari tun da safe Maryam tayi wanka ta shirya ta sauko ƙasa,abincin ta zuba cikin wani tarmus gami da gorar ruwa kafin ta fice.
Bakin titi ta tsaya ta samu adaidaita sahu likita Agaji ta nufa,duk da ta na likitar kuɗi hakan bai hana ta tardo layi ba.
Kan bancin ta zauna har layin ya zo kanta,wata ƴar matashiyar budurwa ce a ƙalla za ta kai 28years sanye da rigar likitoci ta na ganin Maryam ta sakar mata murmurshi bayan sun gaisa tace "Bismillah hau gado ina zuwa"pant ɗinta ta cire ta hau gadon.
Tsawon wani lokaci kafin Dr Halima ta zo ta dubata,sannan ta fara yi mata scaning murmurshi kan fuskar ta tace "Madam baby boy ne fah"murmurshi ita ma Maryam ɗin tayi ta na yi mata godiya.
Har za ta tafi Dr Halima tace "ki ban number ki"babu muso ta bata numéro ta kafin tayi mata sallama.
Ta na shigowa gida Mahomet ya tarbeta ya na mai buɗe mata dukan hannuwan sa alamun ta zo.....
[27/02 à 13:59] Mrs SADAUKI 💫: *PAID PAGE 37-38*




*Littafin kuɗi ne ki biya ki karanta hankali kwance ƴar uwa ba tare da kin shiga haƙina ba ki biya 200₦ kacal ki sha karatu in kin shirya kin tuntuɓe Ni ta WhatsApp* +22795045822




MATAN ALBARKA HERBAL MEDICINE


INA KUKE ISASUN MATA MASU AJI MASU DARSJA DA GIRMA MU MATSO KUJI GA GYARA NA MUSSAMN NA ISASUN MATA MASU AJI


INA MAI MATSALAR SAURIN KAWOWAR MAI GIDA KI ZO GA HADIN NE DA KAI ZAKU SAMU QARFI DA ISASHEN RUWA
MAI FAMA DA BUSHEWAR GABA
MAI BUDEWAR GABA
MAI QAIQAYIN GABA
MAI FITAR RUWA BA KAN GADO
INA MAI SO TA MATSE MUNA DA MAIDA TSOHUWA YArinya
Kuma muna gyara amare gyaran da zai shekara a jikin su ina masu jego
Kuma ga naku gadin ISASUN MATA
Muna gyara dukan matasalolin mata na cikiy Dana waje kedai ki tuntubemu a wanna nombar kuma muna wa,azin aure 08163199051


Sign manager c,e o maman shukura


______________




Lokaci na ta tafiya,kwanaki na shuɗewa,abubuwa da yawa na ta faru ciki kuwa har da auren Hawali da jarababen sojan ta wanda aurensa ya sa ta tantance tabbas maza ma suna suka tara.
Ɓangaren Maryam tuni sun yi Finally exam ɗin su na BEPC ta samu tuni kuma ta haife Ɗan cikinta inda ta samu namiji wanda aka yi ma Daddy takwara wato Yusuf,Farida kuwa an haukace da neman haihuwa ba'a gun malam ba'a gun boka duk ta tashi hankalinta da na Abbasin shi kansa.Duk binciken da aka yi an tabbatar lafiyarta lau kawai lokaci ne bai yi ba,yadda Abbasi ke nuna mata rashin damuwa ya sa ita ma ta ɗan rage tunani amman ƙasan zuciyarta ta na nan da abun.




Maryam na zaune ta na shayar da Yusuf Mahomet na gefenta ya na kallonta cike da sha'awa,yanzu ya fara samun lafiya sosai ya kan zauna a yi hirar masu hankali da shi kafin abun ya motsa.
Sosai ake yi mashi ruƙiya ta hanyar yi masa karatu cikin kunne,shan ruwan addu'a da kuma wanka da su.Hannu ya kai ya shafi tattausar sumar Yusuf wacce ta fito dan tuni sun yi arba'in,ta ɗago ta dube sa tace "baban Yusu ka ga yaron ka ya koma sak kai yau ko?"murmurshi kawai ya yi mata saboda yau ƴan surutun ba su kansa,tun safiyar yau ya ke jin faɗuwar gaba.
Ammi ta turo ƙofa ta na cewa "Maryam ga takardun ki Abbasi ya gama komi ya rubuto sunan ki ISB yace ki yi karatun likita ya fi fiye da ki tafi lycée,kin ga ki na gamawa kawai sai ki fara aiki a asibitin sa wacce za'a bikin buɗa ta gobe"da murna Maryam ta amshi takardar ta na cewa "to Ammi na gode,yaushe za mu fara zuwa?"Ammi tace "to na dai ji yace Monday mai zuwa da gobe ne amman gyaran hanyoyin da za'a yi ya sa gwamna yace a tsayar da rentrée zuwa sati na gaba"da murna tace "ai gwara haka ɗin kafin lokacin Yusu ya ƙara girma"kai Ammi ta girgiza ta na mamakin sakarcin Maryam ɗin.








Kamar yadda gwamna ya nemi uzurin ɗaga rentrée haka kuwa abun ya kasance tuni an fara gyaran garin Maradi,duk wata hanya da ta lalace sai da aka ɗan danƙaro ya narketa aka fara yin sabuwa cikin ƴan kwanaki kaɗan garin Maradi ya fara haskawa.
Ɓangaren guda kuwa gyaran kasuwa aka fara inda aka cigaba da ƙerata tayi kyau duk an turmujeta an kwashe datti kafin a fara yi mata titi mai tsada.


Wannan gyara da aka yi ya faranta rayukan mutane da dama na garin Maradi ciki kuwa har da ahalin Mahomet wanda ya dawo garas da hankalin sa kamar bai taɓa hauka ba.
"Alhamdullah"kawai kowa ke faɗa ana ta'ajibin wannan waraka ta sa rana ɗaya tal, Mahomet ya rungume Ammi ya na cewa "Ammi wlh ji ni ke kamar yau aka haife ji ni ke yi kamar wata sabuwar hallita"Ammi kuka kawai ta ke Maryam ma haka,Inna kuwa tuni ta kira Malam ya zo.
Wani ƙaton piscine aka samu aka zuba ruwan magarya Mahomet ya shiga nan malam da shi da almajiransa suka shiga tofe sa da karatu jikinsa sai rawa ya ke yayinda sauran sihirin da ke jikinsa ke ta fita.






Mai Mahomet ya shafa ya saka wasu kaya na farin yadi,tsakar falo ya zauna ya rungume Yusu ya na yi masa wasa.
Abbasi ya shigo baki buɗe kamar zai tsage, ɗan uwansa ya rugume ya na murna da ƴar ƙwallar sa.
Atine an danne kishi an yiwa Mahomet barka haka ma Balkisu, Daddy kuwa ji ya ke kamar ya maida Mahomet cikin ciki tsabar murna da soyayya da ƙaunar Ɗan sa.
Maryam kuwa sam ta kasa zama sai murmurshi ta ke yi ita ɗaya har sai da Inna ta fara yi mata tsiya.
Manyan raguna biyar aka kada aka yanke,cikin tray aka zuba ana raba ma ƴan unguwa saraka.
Da dadare duk ahalin suka taru a babban falo, Daddy ya buɗe gun da addu'a kafin yace "Allah shi ke da cuta shi ke da magani,duk yadda mutum ke son waraka in Allah bai nufe shi da ita ba sai haƙuri.Abinda ni ke so da ku kuji tsoron Allah mu zauna da junan mu da zuciya guda,kar kishi ko hassada ta sa wanin ku ya cutar da wani.Abu na gaba zan gewaya ƙur'ani nan gidan daga yau duk wanda ya cutar da wani akan laya,duk wanda yayi daidai dan kansa .A gabatar da abinci "Daddy yayi maganar fuskarsa kicin-kicin saboda Malam ya shaida masa wanda ya yiwa Mahomet sihiri ya na cikin gidan,kuma dama tun can ya shaida ma Inna an turbuɗe abubuwan bokancin cikin ƙasa Mahomet kuma da wuya ya samu lafiya har sai an tone sa.






A sanyaye duk suka gabatar da dîner ɗin,babu ma kamar Balkisu,Farida kuwa ko a jikinta su na gama ci suka wuce gidan su ita da mijinta.
"Sam hakan da kayi bai dace ba,shi malam da ya faɗa maka dan mu san zaman da za mu yi da mutane ne ba wai dan kayi masu hannu mai sanda ba"Ammi ta faɗa lokacin da falon ya rage daga ita sai shi sai kuma Inna da Mahomet da Maryam.
Inna tace "ai hakan ne daidai da ya nuna masu ya gane"Ammi dai ba tace komi ba sai Maryam da ta miƙa ma Yusu wanda yayi barci "je ki shimfiɗe sa" da "toh"ta amsa kafin ta miƙe ta nufi step.






Shimfiɗesa tayi bisa ɗan gadon sa ta na mai tofe sa da addu'a,tun ɗazu taji ƙarar buɗe ƙofa amman ta ƙi juyowa saboda ta riga da ta gane shi ne.
A hankali ya tako zuwa gare ta,ajiyar zuciya ya sauke ya furta " *MATAR MAHAUKACI* baiwar Allah,ya kika ji da auren jinya?"yayi maganar ya na zagaye ƙugunta,ido ta lumshe zuciyarta na bugawa.
Ganin ba za ta tanka ba ya ja ta zuwa toilet,wanka ya yi masu kamar kullum sai dai yau sam Maryam ta ƙi buɗe idonta saboda kunya.Alwala suka yi suka fito,kayan barci ya fiddo masu a kunyace ta karɓa ta saka na ta Mahomet ya turo baki yace "shine yau ba za ki taya ni saka nawa ba?"murmurshi mai sauti tayi ta saka hijabinta.
Shi ya shiga gaba ya na su sallah raka'a biyu,sosai yayi masu addu'o'i tambayoyi ya yi mata duk da ya san ta ma fi shi ilimin addini.




Zumar da Inna ta bashi ya ɗauko masu ya buɗe frigo ya ɗauko madara ya zuba a kofi,shi ya bata ta sha sai wani noƙe kai ta ke kamar amarya.
"Bani labarina"shine abinda Mahomet ya furta, Maryam ta dube sa ta wani juya ido kafin tace "kamar ya?"ya sa hannu ya goge mata madarar da ta ɓata gefen bakinta yace "yadda aka yi mu ka samu Yusuf ,daren mu na farko da kuma yadda mu ke rayuwa"ta turo baki gaba tace "ai daren mu na farko da hankalin ka"ya laƙa ce mata hanci yace "a'a fah lokacin ina ruwa biyu kuma duka-duka kan kawai ya shiga ba mu yi wani sex ba"da sauri tayi ƙasa da idonta shi kuwa ya ɗago haɓarta yace "ya kuma aka yi ?"cikin shagwaɓa tace "Ni kunya ni ke ji kabar yin wannan zancen"Mahomet yayi dariya "wai dan nace kai?to kan mi ni ke nufi?"da sauri Maryam ta rufe idonta da dukan tafukan ta tace "dan Allah Abban Yusu ka bari Allah ban so"tsakulkuli yayi mata da sauri ta buɗe idon ta na dariya ta riƙe hannuwansa shi kuwa ya zubanta ido kafin yace "dan Allah ki aje kunyar gefe ki faɗan yadda mu ke sex da duk wata mu'amular mu"murmurshi kan fuskar ta tace "naji amman ba yau ba gaskiya yanzu barci ni ke ji"ta ida maganar tare da tashi da sauri shi ma ya miƙe yace "wai ke yanzu ko ce maki nayi je kiyi barci sai kuwa kiyi?"ta juya ido tace"mi kuwa zai hana?"jawota yayi ya cire mata hijab ɗin da tayi sallah kafin ya mannata da ƙirjinsa yace "ki nutsu Sahiba yau ba ranar barci ba ce,ranar amarcin mu ce ki bar ni na samu nutsuwa daga gare ki gobe ina son tashi da azumi"ta ɗago kai ta dube sa yadda ta ga ya na lumshe ido kawai ta fahimci tuni ya shiga yanayi ba tace komi ba ta maida kanta bisa ƙirjinsa.
Bayanta ya fara shafawa kafin ya samu nasarar yin ƙasa da dogon wandon jikinta mai sulɓi irin na barcin nan,cak ya ɗauke ta ya nufi bed bakinsa ɗauke da Bismillah.
Da hannuwanta ta sakale wuyan shi,shi kuma yayi mata rumfa da ƙirjinsa.Da sauri ta lumshe ido jin sanyi da saukar ɗumin yawunsa,wata ajiyar zuciya ya ja kafin ya sa hannu ya ɓalle butannin rigarta kyawawan breast ɗinta suka bayyana a hankali ya soma shafa su ya na zagaye bakin su.
Maryam kuwa sumar kansa ta fara shafa sai kuma ta tsaya jin ya cire bakinsa,a hankali ta buɗe idonta ta sauke su cikin nasa da suka canza launi.
"I love You"ya furta a tausashe kafin ya kai hannu ya rage hasken ɗakin,wani irin zirrr taji jin ya ɗora hannunsa kan mararta ya na wasa da jigidarta sai saitin "casss carasss"ta ke.
Saurin riƙe hannunsa tayi wanda ke ƙoƙarin ratsa babban sirrinta,daidai kunnenta ya sakar mata wani sauti mai nuni da tsantsar buƙata doli ta barsa ta na zagaye bayansa.
Sanyi da damshin ni'imarta da hannunsa ya jiye masa yasa shi saurin tashi jiki na rawa ya cire kayansa "Bismillah Allahumma janibina shaitane wa janibina shaitana ma razkhtana"da sauri ta ƙanƙame sa dan azaba saboda tunda da ta haihu bai ƙara kusantar ta ba sai yau cikin shagwaɓa ta kira sunan sa ta na jan ƙarshensa.....
[01/03 à 11:41] Mrs SADAUKI 💫: *PAID PAGE 39-40*




*Littafin kuɗi ne ki biya ki karanta hankali kwance ƴar uwa ba tare da kin shiga haƙina ba ki biya 200₦ kacal ki sha karatu in kin shirya kin tuntuɓe Ni ta WhatsApp* +22795045822




MATAN ALBARKA HERBAL MEDICINE


INA KUKE ISASUN MATA MASU AJI MASU DARSJA DA GIRMA MU MATSO KUJI GA GYARA NA MUSSAMN NA ISASUN MATA MASU AJI


INA MAI MATSALAR SAURIN KAWOWAR MAI GIDA KI ZO GA HADIN NE DA KAI ZAKU SAMU QARFI DA ISASHEN RUWA
MAI FAMA DA BUSHEWAR GABA
MAI BUDEWAR GABA
MAI QAIQAYIN GABA
MAI FITAR RUWA BA KAN GADO
INA MAI SO TA MATSE MUNA DA MAIDA TSOHUWA YArinya
Kuma muna gyara amare gyaran da zai shekara a jikin su ina masu jego
Kuma ga naku gadin ISASUN MATA
Muna gyara dukan matasalolin mata na cikiy Dana waje kedai ki tuntubemu a wanna nombar kuma muna wa,azin aure 08163199051


Sign manager c,e o maman shukura


_______________




Tun daga jiya har zuwa yau ƴan barka ne ke ta zuwa,tamkar gidan biki haka gidan ya zama sai shige da fice ake.
Mahomet na kwance ya lumshe ido yayinda bakinsa ke motsawa a hankali ya na kwararo tilawar alƙur'ani mai girma iya wanda ya ke da a kai, Maryam wacce ke giftawa ta kusan sa ne ya sa shi ƙara rumtse ido dan kar ta karya masa azumi.
Tsaf ta jera komi kan dining ta na mai duba agogon ɗakin tuni lokacin shan ruwa ya yi dan ba zai haura 3mns ba,kallonsa tayi sai kuma ta nufi ɗakin Ammi zuwa can suka fito tare hannunta riƙe da Yusu.
Dining Ammi ta ƙarasa ashe ita ma azumin ta ke yayinda Maryam ta haura sama, sai a lokacin Mahomet ya miƙe ya isa dining.Kujera ya ja ya zauna ya na kallon Ammi wacce ke zuba masu Lipton a cup,bai yi magana ba sai dabino ya ɗauka ya na yin addu'o'i haka ma Ammi,a nutse suka yi rupture kafin ya miƙe ya nufi masjid.






Maryam na gama sallah ta fito ita ɗaya dan tuni Yusu yayi barci,"Barka ku da shan ruwa "ta faɗa da murmurshin ta Ammi kawai ta amsa Mahomet kuma ya bita da ido kafin ya haura sama.
Bin bayansa tayi da ido duk sai taji ta wani iri rashin amsawar da bai yi ba,jiki babu ƙwari ta nufi dining cup

Please Login or Register in order to submit comment