Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

magana alhalin kafin su yi sirrin sai da suka saki labule bima'ana ba su yi zancen ko wani abu ba sai lokacin da suka kasance su ɗaya kamar kwanciyar aure,faɗar wasu kalmomi da ma'aurata kan gaya ma junansu na sirri»


A zuci tayi tunaninta da ba za ta manta ba lokacin da malam yayi wa'azin ba ta fahimta sosai ba,ta na ta yi mashi tambayoyi har manyan Ajin suka katse mata hanzari saboda sun san ba ta yi girman da za'a kawo ta ajin su ba kawai dan ta na da ilimi ne sosai.
Da sauri ta dawo daga tunanin jin Mahomet na matsa breast ɗin ta,ido ta buɗe ta sauke su kan fuskar shi daidai lokacin ya ɗago shi ma ya dubeta jin ta tsayar da shi,idonsu suka sarƙe cikin na juna.Matsawa ya sake yi ita kuma ta ƙara riƙe hannunsa ta buɗe baki za ta yi magana da sauri ya sunkuyo ya sauke laɓansa kan lisp ɗin ta......
[14/02 à 11:40] Mrs SADAUKI 💫: *PAID PAGE 19-20*




*Littafin kuɗi ne ki biya ki karanta hankali kwance ƴar uwa ba tare da kin shiga haƙina ba ki biya 200₦ kacal ki sha karatu in kin shirya kin tuntuɓe Ni ta WhatsApp* +22795045822




MATAN ALBARKA HERBAL MEDICINE


INA KUKE ISASUN MATA MASU AJI MASU DARSJA DA GIRMA MU MATSO KUJI GA GYARA NA MUSSAMN NA ISASUN MATA MASU AJI


INA MAI MATSALAR SAURIN KAWOWAR MAI GIDA KI ZO GA HADIN NE DA KAI ZAKU SAMU QARFI DA ISASHEN RUWA
MAI FAMA DA BUSHEWAR GABA
MAI BUDEWAR GABA
MAI QAIQAYIN GABA
MAI FITAR RUWA BA KAN GADO
INA MAI SO TA MATSE MUNA DA MAIDA TSOHUWA YArinya
Kuma muna gyara amare gyaran da zai shekara a jikin su ina masu jego
Kuma ga naku gadin ISASUN MATA
Muna gyara dukan matasalolin mata na cikiy Dana waje kedai ki tuntubemu a wanna nombar kuma muna wa,azin aure 08163199051


Sign manager c,e o maman shukura
____________






Tsawon lokaci ya ɗauka ya na embrassé ɗin ta kafin ya cire bakinsa ya ƙura mata ido,baki ta turo tayi masa harar wasa shi kuma ya tuntsire da dariya ya na laƙuto kumfar da ke jikinta.Shower ta kunna ta fara tsaftace kanta,ya ɗan tureta shi ma ya shiga ruwan na dukar sa towel ta jawo ta ɗaura ta fice ta barsa ya na ihun yadda ruwa ke tsatsafowa.




Mai ta ɗauka ta shafe jikinta sannan ta murza humra,ta na shirin saka kaya Mahomet ya fito ɗaure da towel har ƙirji yadda ya ga tayi dariya Maryam tayi sai kuma ta nufo sa ta fige towel ɗin tace "wannan ba na ka ba ne,sai ka koma ka ɗauro na ka blue"kafaɗa ya maƙe kamar ɗan yaro ya fara ƙoƙarin ƙwata da ta ƙi bashi shi ma ya fige wanda ke ɗaure ga jikinta.
Ta na gunguni ta ɗaura wanda ta ƙwace ɗin kafin ta nufi drower kayanta,riga da zane na atamfa ta saka ba tare da ta ɗaura ɗan kwali ba.Ya matso kusa da ita kamar a mafarki taji yace "kaya na ki saka min"waigowa tayi ta tambaye shi "wai kai mahaukaci ne kuwa?"kai ya girgiza mata tare da wani murmurshi, ɓangaren inda kayansa suke ta buɗe kaya ne sosai na maza ta taɓe baki tace"ashe kai ma ka nada kaya shine kullum kake fama da jallabiya?"bai tankata ba ta fiddo riga da wando na jean,da taimakon ta ya shirya tsaf ya fito Mahamadu ɗin sa kai kace kwanyarsa daram ta ke.
Mai ta murza a tafukan hannunta ta shiga murje masa fuska kafin ta saka masa turare,ja da baya tayi ta ƙare masa kallo kafin ta kama hannunsa su sauka ƙasa.








Da murmurshi Ammi ta tarbe su ta na cewa "ah yanzu kuwa ni ke shirin shiga na ga ko lafiya daga ki tai ki yi wanka ki fito"murmurshi kawai Maryam tayi ta na son rabe hannunsu amman Mahomet ya riƙe ta gam.
"To ku je ku zauna kafin Daddyn ku ya fito"kamar jela haka suka jera suka nufi salon,wani banzar kallo Balkisu ta watsawa Maryam wanda taji gabanta yin mummunar faɗuwa kawai sai ta fara ambaton Allah.




"Ina kika baro ɗan kwalin?salon ki jawo mana aiki ko?to tashi maza ki ɗauko shi"Inna ke magana cikin faɗa, Maryam tace "dan kaina ya sha iska ne in na dunkume sa ai wari zai yi"kallon da Inna ta jefa mata ne yasa tayi saurin tashi ta na gunguni, Mahomet ma ya bi bayanta😹






A tsakar ɗaki ya ja ya tsaya ya na kallon yadda ta ke ɗaurin,yayi huging na ta yace "Masha Allah"haka kawai taji wani sanyi ya ratsata,juyowa tayi suna facing juna tare kallon juna ido cikin ido.Murmushi ya sakar mata har point beauté ɗinsa ya lumtsa,ta shafi gurin kafin tace "kai ma yau kayi kyau"ta ja hannunsa suka sauko.


Tuni Daddy ya hallara,sosai yaji daɗin sakin jikin da Maryam ta yi.Sai da ta gaishe da Daddy sannan suka zauna, Hajiya Atine ita ke da girki hakan yasa ta fara servir ɗin kowa da ta zo daidai su Maryam sai ta ɗauki babban plate ta zuba masu tace "ki baiwa mijin ki abinci a baki ki fara samun ladar aure"ta na sakin wani murmurshi wanda ita kaɗai ta san ma'anar sa.
Ƙureta da ido Inna tayi ta na son gano wani abu amman sam Atine ba bayar da hanyar ba, Maryam ta ɗebo abinci ta kai bakin Mahomet ya na kallonta haka ya buɗe baki ta saka mashi.
Ta na shirin kaiwa bakinta ya dakatar da ita ya ɗebo zai kai bakinta Balkisu tayi wani irin tari wanda yasa duk kowa kallonta dan sam su ba su san wainar da su Mahomet ke toyawa ba kowa abincin sa ya ke ci.






"Sannu ki sha ruwa koko mai yayi yawa ne?"cewar Atine ta na miƙowa Balkisu kofin ruwa,ta karɓa ta na hararen Atine a zuci kuma ta na tsine mata tunda ita ta basu shawarar haka"
Ganin tarin ya lafa yasa kowa ya cigaba da cin abincin shi,Maryam kuwa Ayar tambaya ta ɗora kan Balkisu ganin ta kuma ƙure su da ido.
Plate ɗin ta ɗauka tare da kama hannun Mahomet suka koma tsakiyar salon,wani maƙoƙon baƙin ciki ya turniƙe Balkisu tsabar jin haushi yasa ta miƙe ta nufi ɗakinta.
Cikin kuka ta kira Momynta ta na cewa "wlh Momy na gaji haba in ba ayi wasa ba sai dai ki tarar da gawata gidan ga,tun farko na gaya maki Ɗan ni ke so ba uban ba amman kika nace na aure shi yanzu ga shi nan wata banza na shirin ƙwace min shi"daga can ɗayan ɓangaren Momy tace "ki kwantar da hankalin ki mai gadon zinari ai na kusa dawowa,da zarar na dawo ki sa a ranki mahaukaci ya zama na ki kuma wannan yarinyar tun can baya na faɗa maki ki bar damuwa da ita"Balkisu ta goge ƙwalla tace "to ni dai na gaji na baki damar ƙarshe in har ba ki nemo min mafita ba ni zan nemawa kaina"ƙit ta kashe kiran ta nufi toilet ta sakarwa kan ta shower ko taji sanyi.








★★★ *NIAMEY*




Da kwatance su Abbasi suka isa gidan su Farida sun samu tarba mai kyau,Papa yayi mashi tambayoyi a ƙarshe yace a basa wata ɗaya in shaa Allah zai gabatar da iyayensa su zo nema masa aure.
Farida ta fito rakiyar su,Abbasi sai wani rawar jiki ya ke kanta tare da yi mata godiya ta na shirin magana wayarta ta ɗau ringing ta na ɗagawa taji ihun Hawali ta na cewa "ƙawata na samu aiki wlh na samu buƙata ta biya"Farida tayi murmurshi tace "zan kira ki an jima ina tare da baƙi ne" "ok to babu damuwa gobe zan je office ɗin ki akwai hira ƙawa,yanzu nima frite zan soya ma babban Kalil"cewar Hawali ta na kashe kiran.
Ta rausayar da kai tace "sorry wlh wata ƙawata ce ke gaya min ta samu aiki" Abbasi yace "Masha Allah,haka ai ake so Allah sa alkhairi mu za mu wuce Adamu na jira na"ya miƙa mata wani ɗan ƙaramin akwati ta karɓa ta na mai cewa "amen!in kun isa gida lafiya ka kira ni"yace "ok babu damuwa gobe za mu koma Maradi Bus ɗin 09h "Farida tace "eh haka Adamu ya faɗa min wai, please ba ku bari ko 2week ku yi?"Abbasi yace "a'a gwara da na koma na shaidawa su Daddy maganar auren mu"Farida ta rufe ido da gudu ta shige gida.
Abbasi na dariya ya nufi gun Adamu wanda tuni ya samar masu abun hawa wanda za su koma,su na isa gida kuwa Abbasi ya kira ta suka sha hira kai kace dama sun yi wani sabo.




Washegari
09h cicif motar su Abbasi ta ɓaga zuwa Maradi cike da kewar masoyiyyar sa suka bar garin.
A ɓangaren Farida kuwa hakincewa tayi cikin office ɗin ta , délégué na gefenta ta na lalube shi tare da tsotse sa shi kuwa kamar wani soko haka ya zauna.
Su na tsaka da kissing Hawali ta banko kai da sauri duk suka ɗago,ajiyar zuciya Farida ta sauke ganin Hawali ce.
"Ka tashi ka tafi sai kuma na neme ka"cewar Farida ta na shafar laɓan délégué,ba dan ransa ya so ba haka ya fita.
Hawali tace "amman kin cika ƴar iska ke yanzu ba ki jin tsoron asirin ku ya tonu?a office fah kuke ba gida ba"Farida ta harareta tace "ke dallah Malama ki zauna in ba ke ba akwai uban da ya isa ya shigo min office ba tare da neman izini ba"Hawali ta taɓe baki tace "to ki shafawa Ɗan mutane lafiya tunda kin ce tsoron aliyarsa kike"Farida ta sheƙe da dariya tace "Allah kuwa wannan mugun abu ai doli naji tsoro amman Abbas tashi daidai ni ce"Hawali ta zauna tace "wai dagaske ƙawa aure za ki yi?"Farida ta ɗaga gira tace"Yes !Har ma sun yi magana da Papa jiya"cike da murna Hawali tace "alhamdullah!yanzu mu yi zancen abinda ya kawo ni kince abinda yasa Abban Kalil ke nuna halin ko in kula a kaina saboda rashin aiki ne kullum sai na roƙesa kuɗi to yanzu da na samu aikin ya zan yi?"Farida ta gyara zama tace "eh sosai saboda yawan roƙon miji ya na sa martabar ki ta zube,yanzu abinda za'a yi kayan jiki na faɗa a gani za ki saye da mayuyuka masu kyau gami da turare ki rinƙa tsantsara mashi kwalliya sannan kuma ki rinƙa yi masa abinci jefi-jefi wanda ba daga aljihun sa ba kuɗin suka fita"Hawali ta sauke ajiyar zuciya tace "in shaa Allah zan gwada yi Allah sa ya karɓe ni"Farida ta ja tsuki tace "in bai karɓe ki ba sai ki kai banza wajen Malam "Hawali ta tunzura tace "Allah kiyaye da na yiwa mijina asiri sannan mijina ba banza ba ne ki iya bakin ki"abu kamar wasa Farida ta hasala nan suka fara caca baki har Hawali tayi zuciya ta bar ta nan.








★★★ *MARADI*




Kwana ɗaya tal da su Maryam suka kasance ɗaki ɗaya da Mahomet sun samu fahimtar juna,alaƙar aure ba ta shiga tsakanin su amman sun raba dare su na wasanni da sassan jikin juna.Abun ka da tashen balaga sosai Maryam ke jin daɗin yanayin shiyasa ta biye masa ba tare da tsoro ko kunyarsa ba,abu ɗaya ya bata mamaki yadda Mahomet yayi masu wankan tsarki.




Zufar gaban goshinta ya goge mata da hannunsa ya na sake kallon zallar kyawun da Allah ya yi mata,ɗan motsawa tayi gami da miƙa sai ta ɗan buɗe idonta Mahomet ya sakar mata murmurshi ya na son tayar da ita zaune.Bisa fafaɗan ƙirjinsa tayi luuu ta kwanta ta turo baki kaɗan tace "bacci ni ke ji ka bar ni na huta,jiya kai ka hana mu rumtsawa"rungumeta yayi ya na ɗan jijigata kamar wata baby hakan kuwa ba ƙaramin daɗi ya yiwa Maryam ba nan take barci ya kuma ɗauke ta.






Kamar daga sama yaji muryar da duk duniya babu wacce ya ke tsoro da kuma tsana kamar ita,cikin takaici Balkisu ta kuma cewa "Mahomet haka za ka yi min?"cike da tsoronta ya shimfiɗe Maryam ya koma gefe ya na zanzana.
Tunkarosa tayi da sauri ya zube ƙasa ya kama kunnuwansa alamar ya tuba,miƙar da shi tayi tsaye ta shafi sajen sa sannan ta kai bakinta kan lips ɗin sa ta fara kissing.
Tureta Mahomet yayi ya girgiza mata kai,ta saki murmurshi tace "Daddyn ka ne dama yace azo a duba a gani ko lafiya ba ku fito ba?"bai ce da ita komi ba sai kallonta da ya ke ya na karantar halin ta "munafuka na tabbata in kika san da ɗan sauran hankalina ba za ki fito da true color ɗin ki ba,da sannu zan kawo ƙarshen ki kafin ki aiwatar da nufin ki"Mahomet ke zancen zuci kafin ya nufi ƙofa da sauri ta take masa baya.








Inda Daddy ke zaune ya na kallon tv ya nufa,babu kowa sai shi ɗaya.Zama yayi ya na mai aza kansa a kafaɗar Daddy ya na mai jin wata nutsuwa na shigar sa, Daddy yace "lafiya yau ba ku fito ba ?ko dan Ammin ka ba ta nan?"bai ce komi ba Balkisu ta ƙaraso ta zauna dab da Mahomet tace "haba Alhaji ka ji ka da wata magana kuma ni mai kamar Ammin sa ce,wlh ina jin son Mahomet fiye da yadda kake tunani kawai ban nunawa ne kar mahaifiyarsa ta kuma zargina kamar baya "Daddy yace "please ki bar tado abinda ya wuce, Mahomet Ɗan ki ne na san yadda kike sona ba za ki taɓa cutar da jini na ba kuma mafi soyuwa gare ni"
"Laha'ilah! Alhaji yanzu da kishiyata maƙiyiya kake gulma ta ni da Ɗana?"Hajiya Atine ke faɗa ta na mai ƙarasowa inda suke hannunta riƙe da ludayin miya.
Wani sanyi ne ya ratsa zuciyar Balkisu ko ba komi ta san Atine za ta ji haushin yadda Alhaji yace ya fi son Mahomet fiye da Abbasi....
[15/02 à 16:50] Mrs SADAUKI 💫: *PAID PAGE 21-22*


*Littafin kuɗi ne ki biya ki karanta hankali kwance ƴar uwa ba tare da kin shiga haƙina ba ki biya 200₦ kacal ki sha karatu in kin shirya kin tuntuɓe Ni ta WhatsApp* +22795045822




MATAN ALBARKA HERBAL MEDICINE


INA KUKE ISASUN MATA MASU AJI MASU DARSJA DA GIRMA MU MATSO KUJI GA GYARA NA MUSSAMN NA ISASUN MATA MASU AJI


INA MAI MATSALAR SAURIN KAWOWAR MAI GIDA KI ZO GA HADIN NE DA KAI ZAKU SAMU QARFI DA ISASHEN RUWA
MAI FAMA DA BUSHEWAR GABA
MAI BUDEWAR GABA
MAI QAIQAYIN GABA
MAI FITAR RUWA BA KAN GADO
INA MAI SO TA MATSE MUNA DA MAIDA TSOHUWA YArinya
Kuma muna gyara amare gyaran da zai shekara a jikin su ina masu jego
Kuma ga naku gadin ISASUN MATA
Muna gyara dukan matasalolin mata na cikiy Dana waje kedai ki tuntubemu a wanna nombar kuma muna wa,azin aure 08163199051


Sign manager c,e o maman shukura


__________




"Lafiyar ki kuwa Hajiya?yanzu da kika zo kika tsaya min a kai dukana za ki yi da ludayin ko mi?"Daddy ya faɗa rai ɓace, Atine ta ɓata fuska tace "yanzu sabida Allah Alhaji hakan da kake yi ka kyauta? miyasa kake nuna banbanci tsakanin ƴaƴan ka?amman babu komi duk yadda 1 ta lalace ta fi ƙarfin 0 a toh da a kira ka juya ai gwara ace an tsani ɗan ka"wani tuƙiƙin baƙin ciki ya tasowa Balkisu a hasale tace "wlh na fi ƙarfin juya sai dai in can ke ce juya"Atine ta bushe da dariya tace "kai haba?to in fitsari banza ne gaza tayi mu gani"ta na gama faɗa ta juya ta bar Balkisu da bakin ciki.
Cikin shagwaɓa tace "Alhaji ka na kallo ta na ci min mutumci shine ko ka tanka?"Daddy ya dube ta da kyau sannan yace "in tanka in ce mi?shekara nawa yanzu ina lalaɓar ki a kan mu je asibiti a duba ki a gani wace matsala kike tattare da ita amman kika ƙiya?"cike da jin haushi tayi ƙuuu ta bar gun ta na mai jin zafin furucin Daddy.
Tsakar bed ta hau ta turmuje gashin kanta kamar mahaukaciya sabuwar kamu "Allah sawaƙe da na haihu da ke tsohon banza a ido in ka gan sa kai kace DATTIJON ARZIKI (Ladingo)nan kuma kalolin iskanci da mugunta babu wanda bai iya ba mtws..."ta ƙare zancen da jan tsuki.






Mahomet kuwa Balkisu na gusawa ya sauke ajiyar zuciya ya na mai ƙara shigewa jikin Daddy,kansa ya shafa kafin ya fara tofe sa da addu'a a haka barci ya ɗauke sa.




★★★ *NIAMEY*




Cikin hasken da ya rage na ɗakin ta hango sa cikin kayan barci,a hankali ta ƙarasa kusa da bed ɗin ta ɗale.Dab da shi ta kwanta ta na jin zuciyarta na bugawa,hannu na rawa ta kai jikin sa da sauri ya rumtse ido.Shafasa ta soma yi ta na sauke ajiyar zuciya gami da ƙara kusancin su,cikin azama ta kai bakinta kan laɓansa ta fara kissing kamar mayunwacin zaki yayinda hannunta ke yawo a duk sassan jikinsa.Tun da ta fara bidirin ko tari bai yi ba balle ta sa ran zai maida mata martani,kaf ya riƙe hannunta lokacin da ta fara ƙoƙarin jan gajeren wandon sa ƙasa.
Murya na rawa wacce da ka ji ta ka san a tsananin buƙace ta ke tace "Abban Kalil dan Allah"ture ta yayi ya tashi zaune yace "Hawa wai mi ke damun ki ne?miyasa ba ki da aji ko kaɗan kamar ba mace ba?"idon Hawali ya kawo ruwa tace "naji ni dai ka yi min"cikin basarwa kamar bai san mi take nufi ba yace "in yi maki mi wai?"wata kunya ce ta kama Hawali amman ya za tayi doli ta danne zuciyarta tace "sex"ya ja wata uwar tsuka yace "na ƙi nayi ɗin,sai baƙar jaraba tsiya ke ba ki da aikin yi sai dai jijiga to ba zan yi ba"ya na gama faɗa ya shige toilet ya barta a zaune.




Wayar shi ta bado haske ta na dubawa text ne ```Bb yau fah ka gajiyar da ni sosai na shiga ruwan zafi ya fi sau goma,amman yanzu...``` sauran text ɗin bai ida fitowa ba ta latsa dan ta shiga ciki sai dai wayar da code.
Aje wayar tayi ta koma ɗakinta,bakin bed ta zauna ta shiga rera kuka kamar wacce aka aikowa mutuwar uwa ko ta uba.
Shi kuwa Abban Kalil ko da ya fito da bai ganta ba sai yaji wani daɗi ya ɗauki wayar sa,text ɗin da Lolipop ɗin sa ta aiko masa ya duba kamar wani tsohon maye ya lashi leɓansa na ƙasa ya na mai sake karanta saƙon wanda cikinsa babu wani abu na alkhairi.
Hasken ɗakin ya kunna ya koma kan bed suka fara appel video sai nuna masa tsaraicinta ta ke lokaci kaɗan ya ɗau caji suka cigaba da shiƙar su😏😏😏






Washegari
Tun da safe Hawali ta tashi ta shiga kitchen ta haɗa masa abincin breakfast kamar yadda Farida ta bata shawara,ta na gamawa ta jera a kan dining ta je tayi wanka ta shirya ta dawo falo zaman jiransa.
Ƙamshin turaren shi ne ya fara yi mata sallama,da sauri ta ɗago kai ta sauke idonta bisa farar fatar sa wacce tsabar jin daɗi da kula da ita yasa ta zama kamar madara sai sheƙi ya ke.
Muƙut ta haɗiye wani abu mai ɗaci tuna saƙon jiya a zuci tace "shikenan ya gama rabe sirrinmu ƙila ba ita ɗaya ba ma mtws..."ta ja tsukin a fili da sauri Abban Kalil wanda ke ɓalla buton hannun rigarsa ya ɗago kai ya zubawa Hawali rikatun idonsa kan kumburar fuskarta.
Jikinta ne ya fara tsuma tsabar tsoro dan kuwa ba ƙaramin aikin sa ba ne ya ɗirka mata duka, murmurshi ya saki ganin ta gigice ita kuwa baiwar Allah sai ta saki ajiyar zuciya tare da gaishe sa.
Sai da ya sha ƙamshi kafin ya amsa ya nufi dining,servir ɗin sa tayi ya fara ci ya na latsa waya sai murmurshi ya ke.
Kuɗi ya fiddo a aljihu yace "na ga kin wani tsare ni ki na kallo na san bai wuce su kike buƙata to ga su nan"ɗauka tayi ta fice zuwa wajen aikinta,bakin titi ta tsaya jiran taxi dan dama tuni ya shaida mata ba zai zama direver ta ba sai dai ta shiga motar haya.
Sai da ta ci wuya kafin ta samu taxi,ko da ta je wajen aiki kasa sukuni tayi doli ta fara neman layin Farida .
Sai da tayi mata kira wajen biyar sannan ta ɗaga cikin masifa "lafiya wai?" Hawali ta fashe da kuka tace "ƙawa wlh ina cikin tashin hankali"nan ta kwashe komi ta gayawa Farida "ina zuwa amman kafin in ƙaraso ki nemi permission ko kuma kice ba ki jin daɗin jikin ki"cewar Farida ta na mai kashe kiran.




Ko da ta iso ma'aikatar tuni Hawali ta fito waje,ta na ganin motar Farida ta ƙaraso da sauri ta buɗe seat ɗin gaba ta shiga sai kuma ta ƙara fashewa da kuka ta na cewa "wlh ko a mafarki aka gaya min Abban Kalil zai iya neman mata zan ƙaryata duba da yadda bai wani damu da sex ba ga kuma ƙyanƙyami"
Farida ta ja tsuki tace "namiji kenan!wanda duk yadda kuke da shi sai ya ci amanar ki shiyasa ni nan da kike gani na ban yarda da maza ba.To dama ta yaya zai nuna maki damuwa akan sex alhalin ya na samu a waje,ke faɗa maki ne fah a ban yi ba wlh Abban Kalil ba ƙaramin tantiri ne ba kawai dan ya ga Allah ya bashi baiwar kyau shine ya ke juya mata"fuska shaɓeɓe da hawaye Hawali ta dubi Farida da mamaki mai game da tambaya.
Farida ta ja dogon numfashi tace "yanzu kam ba zan ɓoye maki ba wlh har da cousine ɗi ta ya ke soyayya kwanaki har faɗa suka yi ita da wata gabdi har da zuwa gun ƴan sanda a ƙarshe dai shi ya tafi yayi belin su ya sasanta su yace bai son su duka"
Banda ƙuna da tafasa babu abinda zuciyar Hawali ta ke "yanzu dai ki nemo min mafita"ta faɗa dakyar,Farida tace "bari mu je kawai gidan ki sai mu tattauna cikin nutsuwa"ta yiwa mota key sai gidan Hawali,a waje tayi parking su na shiga gaban Hawali ya faɗi ganin motar shi a tsakar gida ta jiyo dan ta tambayi mai gadi sai kawai ta ga ya sunne kai ya na girgiza kai Farida tace "wuce mu tafi kika wani tsaya"kamar kazar da ƙwai ya fashe ma ta ke cira ƙafarta dakyat gabanta na kuma faɗuwa.






Cak suka ja suka tsaya ganin pant da bra a tsakar falo ga best ɗin Abban Kalil nan ita ma a yashe,a hankali kuma suka fara jiyo sauti daga ɗakinsa.Daɓasss Hawali tayi zaman ƴan bori yayi da ita kuma Farida ta ɗauki pant ɗin ta saka a jaka😱 wani uban ihu Hawali ta runtuma lokacin da Farida ta jata ƙiii ta bangaje ƙofar ɗakin da su Abban Kalil ke ciki.




A zabure duk suka tsaya da abinda suke suka juyo suna kallon su Farida ,zanen gadon suka sa suka rufe tsaraicin su.
"Ka ji kunyar duniya Deeni sauran ka ta lahira,ƴan awakancin na ka kuma har bisa shimfiɗar auren ka?wlh ka ci amanar zumunci.Ke kuma ki rubuta ki ajiye wannan ne karon ki na ƙarshe a harakar sex ke da kuma sanin namiji sai lahira "Farida ke faɗa ta na ƙoƙarin tada Hawali tsaye wacce ke kuka cincin ƙarfinta "tashi mu tafi ke"Hawali ta miƙe za ta bin bayan Farida sai kuma ta tsinkayo Muryar Deeni ya na cewa "in kika fita kan auren ki"cak Hawali ta tsaya,Farida tayi murmurshi tace "kin riga da kin yi sakaci da har ya gane lagon ki na son zama da shi ki zauna ba zan yi sanadiyar mutuwar auren ki ba"Farida na gama faɗa ta fita,ta na shiga mota direct gidan malam Jaye......
[16/02 à 14:38] Mrs SADAUKI 💫: *PAID PAGE 23-24*




*Littafin kuɗi ne ki biya ki karanta hankali kwance ƴar uwa ba tare da kin shiga haƙina ba ki biya 200₦ kacal ki sha karatu in kin shirya kin tuntuɓe Ni ta WhatsApp* +22795045822




MATAN ALBARKA HERBAL MEDICINE


INA KUKE ISASUN MATA MASU AJI MASU DARSJA DA GIRMA MU MATSO KUJI GA GYARA NA MUSSAMN NA ISASUN MATA MASU AJI


INA MAI MATSALAR SAURIN KAWOWAR MAI GIDA KI ZO GA HADIN NE DA KAI ZAKU SAMU QARFI DA ISASHEN RUWA
MAI FAMA DA BUSHEWAR GABA
MAI BUDEWAR GABA
MAI QAIQAYIN GABA
MAI FITAR RUWA BA KAN GADO
INA MAI SO TA MATSE MUNA DA MAIDA TSOHUWA YArinya
Kuma muna gyara amare gyaran da zai shekara a jikin su ina masu jego
Kuma ga naku gadin ISASUN MATA
Muna gyara dukan matasalolin mata na cikiy Dana waje kedai ki tuntubemu a wanna nombar kuma muna wa,azin aure 08163199051


Sign manager c,e o maman

Please Login or Register in order to submit comment