Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

wani fari da ido Daddy ya miƙe Atine tayi saurin riƙo hannun sa tace "ai yau girkina ne ba nata ba sai ta jira ranar girkin ta can tayi karuwanci"rai ɓace Daddy ya dubi Atine yace "sake min hannu,da yake ke kike ikona doli ki tsara min yadda zan yi"
"Wlh babu inda za ka je ina da buƙatar ka dan haka a gusar min da ƙishina iyeee"cewar Atine ta kuma sake riƙe Daddy,wani murmurshi Balkisu tayi ta matso kusan Daddy ta manna masa kiss a kumatu ya bada sautin muaaah! Kafin kuma ta lashi laɓansa tace "ka kula min da kan ka hubbyna sai na dawo zan yi missing na ka,amman kar ka damu zamu yi appel video"sororo Atine tayi ta na kallon iya shege na Balkisu amman tayi niyya dai ba za ta barin Daddyn fita ba ta gaji da nuna banbanci da ya ke yi masu.
"Mu je toh tunda kin hana ni fitar"Daddy ya faɗa ya na jan Atine wacce tuni zuciyarta ta fara bugawa dan sosai ta ke tsoron Daddy a fagen sex🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️






A ɓangaren Inna kuwa ruwan zam-zam ta samu ta yiwa Mahomet addu'o'i sosai sannan ta bashi ya sha,bawan Allah sai kuwa barci ya ɗauke sa.
Sumar kansa ta shafa tace "Allah buɗe ɓoyayyen sirrin wannan ciwon na ka,da sannu maƙiyanka za su ji kunya da yarda Allah."kafin kuma ta cigaba da tofe sa da addu'a.
Ta na nan zaune sai ga Maryam ta shigo,turus tayi ta na kallon Mahomet wanda ya ke kwance bisa latalar Inna .Baki ta turo ganin sai wani shafar kansa Inna ke yi tare da yin tofi,gefen Inna ta zauna ta ɗora kanta bisa ƙafarta sai kuma ta fashe da kuka.






★★★ *NIAMEY*




Gajiyar da su Abbasi suka yi bai sa sun makkara wajen tashi ba duk da jiya sai tsakar dare suka isa Niamey.
Cikin suite duk suka shirya sannan suka ɗora farar rigar su ta likitoci,taxi suka shiga zuwa hotel ɗin da za ayi taron.
Ƙarfe bakwai da rabi a can ta yi masu su na nan zaune mutane sai shigowa suke su na zaunawa kan kujerun da aka tanadar dominsu
"Tsarki ya tabbata ga Allah Sarkin talikai waiii Masha Allah nan Allah yayi hallita waiii.waiii"Abbasi ke faɗa ya na kallon Farida wacce ta shigo sai yauƙi ta ke ta na duba place ɗin da za ta zauna.
Adamu ya ɗan bangaji Abbasi ganin ya ƙurawa Farida ido ko ƙyaftawa bai yi ƙasa-ƙasa da murya yayi yace "haba irin wannan kallo ai sai ka bayar da mu,Dr Farida ce wacce za ta duba ka fah"waro ido Abbasi yayi daidai nan Farida ta nufo su ganin Adamu da tayi ta na sakin murmushin.....








*Daga wannan page ba za ku sake ganin wata ba,duk mai son cigaba ya tuntuɓe Ni ta WhatsApp* +22795045822




🚫Akwai maganin ƙarfin maza,na ƙara girman mazakuta kabri da tsayi,akwai na masu saurin inzali suma duk muna sayarwa mai so yayi min magana ta waccan lambar👆🏻


🚫MATAN ALBARKA HERBAL MEDICINE


INA KUKE ISASUN MATA MASU AJI MASU DARSJA DA GIRMA MU MATSO KUJI GA GYARA NA MUSSAMN NA ISASUN MATA MASU AJI


INA MAI MATSALAR SAURIN KAWOWAR MAI GIDA KI ZO GA HADIN NE DA KAI ZAKU SAMU QARFI DA ISASHEN RUWA
MAI FAMA DA BUSHEWAR GABA
MAI BUDEWAR GABA
MAI QAIQAYIN GABA
MAI FITAR RUWA BA KAN GADO
INA MAI SO TA MATSE MUNA DA MAIDA TSOHUWA YArinya
Kuma muna gyara amare gyaran da zai shekara a jikin su ina masu jego
Kuma ga naku gadin ISASUN MATA
Muna gyara dukan matasalolin mata na ciki Dana waje kedai ki tuntubemu a wanna nombar kuma muna wa,azin aure 08163199051


Sign manager c,e o maman shukura
[11/02 à 13:38] Mrs SADAUKI 💫: *PAID PAGE 15-16*


*Littafin kuɗi ne ki biya ki karanta hankali kwance ƴar uwa ba tare da kin shiga haƙina ba ki biya 200₦ kacal ki sha karatu in kin shirya kin tuntuɓe Ni ta WhatsApp* +22795045822






MATAN ALBARKA HERBAL MEDICINE


INA KUKE ISASUN MATA MASU AJI MASU DARSJA DA GIRMA MU MATSO KUJI GA GYARA NA MUSSAMN NA ISASUN MATA MASU AJI


INA MAI MATSALAR SAURIN KAWOWAR MAI GIDA KI ZO GA HADIN NE DA KAI ZAKU SAMU QARFI DA ISASHEN RUWA
MAI FAMA DA BUSHEWAR GABA
MAI BUDEWAR GABA
MAI QAIQAYIN GABA
MAI FITAR RUWA BA KAN GADO
INA MAI SO TA MATSE MUNA DA MAIDA TSOHUWA YArinya
Kuma muna gyara amare gyaran da zai shekara a jikin su ina masu jego
Kuma ga naku gadin ISASUN MATA
Muna gyara dukan matasalolin mata na cikiy Dana waje kedai ki tuntubemu a wanna nombar kuma muna wa,azin aure 08163199051


__________




"AmaduTujani manya,kace min sai gobe za ku zo?"Farida ta faɗa lokacin da ta ƙaraso ta na mai miƙa masa hannu suka yi musabaha.Sai da Adamu ya murmusa yace "eh wajen ki ba,amman tun jiya mu ka zo saboda taron nan"sai da ta zauna kujerar kusa da shi sannan tace "ai na zata Bus ɗin yau ce za ku shigo ashe kuma za ku zo meeting ɗin"kai Adamu ya jinjina yace "ga abokin nawa nan Abbas"ya nuna mata Abbasi wanda ke gefen hannun hagun shi ya cika yayi fam saboda Adamu ya gaisa da Farida.
Ta na sauke idonta kan Abbasi gabanta ya faɗi rasss haka kawai taji ba ta iya cigaba da kallon sa,"sannu abbaaas!"ta faɗa ta na maida dubanta ga Adamu ,wani sanyi ya ratsa zuciyar Abbasi ya na jin wani zirrr saboda jan sunan sa da tayi "yauwa Dr da fatan ki na lafiya ?"Abbasi ya faɗa ya na kafeta da ido,da sauri ta ɗago kanta jin sanyin muryar sa sai kuma ta basar zuciyarta na cigaba da lugude dakyar tace "alhamdullah"kafin ta ja dogon numfashi.
Adamu gimtse dariyarsa yayi ya na kallon ikon Rabbi ,su na nan zaune har time yayi aka fara gudanar da taron kamar yadda aka tsara.








Washegari
"Abokina wlh jikina duk yayi sanyi da lamarin nan,ka ga fah kallo guda na yiwa yarinyar nan naji duk duniya babu wacce ni ke so sai ita to ta yaya zan tafi kuma wajenta ta duba min gindina🙊 ai abun da kunya"Abbasi ke faɗa ya na saka kayan shi.
Adamu yace "to miye a ciki?ina ce dai dama ka tsani wata mace ta kalle ka kafin matar ka ta gan ka to yanzu ba ya zo gidan sauƙi ba ta na gama maka aikin sai ka aure ta"Abbasi ya girgiza kai yace"abokina ba za ka gane ba,to in fah bincike ya nuna banda ƙarfin mazakuta sosai ta yaya kake tunanin likita guda ta auri lusarin namiji kamata?"
"Dan Allah ka bar zancen inpuissance ɗin nan in shaa Allah ça va aller"cewar Adamu shi kuma Abbasi ya amsa da "to amen da na fi kowa farin ciki,mu tafi"Adamu ya miƙe suka fito.






Taxi suka samu ya kai su asibitin da Farida ke aiki,babu kowa kasancewar dama su ne a ƙarshe cikin mutanen da ta ba RDV.
Tamkar surukinta haka Abbasi ya shiga office ɗin na ta,gabanta ya yanke ya faɗi har sai da ta fara ambaton sunan Allah kafin tayi ta maza tace "zauna ga kujera nan"zama yayi ya na mai kallon hannunta da ta ke rubutu kan wata takarda kafin ta ɗago ta fara jera masa tambayoyi ya na bata amsa.
Wata ƴar kwalba ta bashi yayi fitsari,ta kira nurs ta bata babu jimawa result ta fito sai da ta ƙara rubuce-rubuce sannan ta ɗago tace "am ka shiga can ɗakin ina zuwa"kamar wanda ƙwai ya fashe ma a ciki haka Abbasi ya tashi ya nufi inda ta nuna masa, har ya buɗe rideau ya tsinkayo muryarta "ka cire wandon jikin ka".






"Oh!Ni Allah karon farko wai ni Farida ke jin kunya a kan abinda ya shafi aikina, Allah ka rufan asiri na aje hankali nayi komi daidai"cewar Farida ta na mai dosar ɗakin,a zaune ta tarar da shi bakin gadon da ake duba maras lafiya ya cire wandon sai dai ya ɗan yane gabansa da shi.
Cikin aro jarumta tace "sai kayi haƙuri Abbaaas kwantawa za ka yi doli ce ta kama"kwantawa Abbasi yayi bayan ya ajiye wandon gefe,da sauri ya rumtse ido jin tatausan hannun ta kan abar sa lokaci ɗaya kuma ta fara halbawa cikin abinda bai wuce 5second ba ta miƙe 🙈 règle médical ta sa ta auna tsayinta ta rubuta da ƴar takardar da ta shigo sannan ta jimƙe abar dan auna kabrinta.
Massaging ta fara yi masa Abbasi ya fara nishi da sakin wahalalen numfashi,tsawon minti biyu sperm ɗin sa ya fara zuba da sauri ta sa wani abu ta zugi ruwan sperm ɗin ta zuba a kwalba.
Tissu ta sa ta goge masa jikinsa,kafin ta sauke ajiyar zuciya tace "toh an gama saura result"
Kasa tashi Abbasi yayi saboda ji yayi duk wasu jijiyoyin ƙafafunsa sun tsaya cak,sai da aka ɗauki lokaci ya yunƙura ya tashi tuni ita kuma ta bar ɗakin.Wandonsa ya maida ya sake hutawa kafin ya fito,bai tarar da ita ba sai Adamu wanda ke zaune ya na karanta wata jarida ya na kallon Abbasi ya tuntsire da dariya yace "wannan abu har haka sai ihu kake kamar ka na kashe arna?"dukan wasa Abbasi ya kai masa yace "a'a kafirai ne ni ke kashewa ɗan iska"Adamu ya kuma yin dariya yace "duk ɗaya ne ai,zauna ka huta toh tace yanzu ta na dawowa"zama Abbasi yayi su na ƴar hira zuwa can sai ga ta .
Sai da ta zagaya ta zauna kan kujerar ta sannan ta miƙa masa takarda tace "za mu ɗora ka akan magani ne na saurin inzali da kuma na kauri in ka na buƙata,tsayi kuma normal ya ke daidai wanda ake so"Abbasi bai ce komi sai Adamu ne yace "ok toh babu wata dai matsala sai wannan?"Farida tace "akwai sanyin mara mai saka saurin inzali,shi kuma kaurin mazakuta dama ya kasu wajen kashi uku,na farko masu babba,tsaka tsaki wacce aka fi so sai ta ƙarshen shine ƴar ƙarama wacce dayawan mata ba sa son ta saboda a lokacin jima'i macen na yiwa namiji yawa ta yadda farjinta bai iya matse azakarin sosai ta yadda za su gamsu.Amman kar ku damu akwai hanyoyi da dama wajen ƙara girman azakari kamar gel wanda shi traitement ne na wajen wata biyu,akwai kuma na gargajiya kamar amfani da man kaɗe/kaɗanya (beurre de karité)a tafasa man zaitun (huile d'olive)duk su na ƙara girma,wasu kuma su kan yi amfani da garin tea na maza domin ƙarin ƙarfi da girma ( *mai so ya yi min magana duk muna siyarwa*😅) sai kuma namijin goro da lemun tsami"


Ajiyar zuciya ta sauke bayan ta gama dogon bayanin kafin ta ɗora da "amman ni a shawarce ba doli sai ya ƙara kaurin ba tunda a haka ma zai iya gamsar da iyalinsa,ta hanyar yin wasanni daga waje dan wani sa'in mata sun fi son a rinƙa goga masu 🍌 baki-baki ba doli sai an shige ba,akwai dai hanyoyi da dama"wannan karon Abbasi ne ya ja ajiyar zuciya ya na jin wani ɗan sanyin a ransa jin furucin ta.
Nan dai ta cigaba da basu shawarwari kafin ta rubuta masa maganin infections,wata enveloppe Adamu ya miƙa mata sannan suka yi mata sallama.






★★★ *MARADI VILLE*






Wani abu mai kama da almara ne ya faru gidan Alhaji Issufu,dukansu kallonsa suke cike da mamaki yayinda Maryam kuma duk ta firgice,Mahomet na murna amarya Balkisu na kallon Daddy da mugun mamaki saboda abun jinsa ta yi kamar tatsuniya.
Cikin sake gaskata maganarsa Daddy ya zube fararen goro tasss kan capet yace "eh yadda dai kunnuwan ku suka ji maku daga Madarumfa na ke wajen dangin mahaifin Maryam na karɓowa Ɗana Mahamadu aurenta kuma alhamdullah an ɗaura akan sadaki mafi daraja abinda ya rage yanzu lefe ne shi ma da zarar za'a kai na Abbas za'a haɗo na Mahomet ɗin"
Murmushi Inna tayi tace "Masha Allah, Allah sa alkhairi da zuri'a ɗayiba Allah sa wannan auren ya zamo rahama gare ka Mahamadu"Ammi ta amsa da "amen"hawaye na zubowa kan kumcinta.
Hajiya Atine ta miƙe tsaye tace "sam hakan ba zai yiyuwa ba wannan zance ba haka ya ke ba,har abada mahaukacin nan ba zai taɓa yin aure ba .Maryam ka aura masa?a'a ba zai yiyu ba ai Maryam matar Abbasi ce sam ba zan yarda ba"tashi Daddy yayi kashe ta da mari ya nuna ta da yatsa amman tsabar yadda ransa ya ɓace ya kasa magana doli ya bar gun Balkisu ta bi bayansa.
Maryam ta ruga da gudu ta nufi ɗakin Ammi , Mahomet hankali tashe ya bi ta....
[12/02 à 11:16] Mrs SADAUKI 💫: *PAID PAGE 17-18*


*Littafin kuɗi ne ki biya ki karanta hankali kwance ƴar uwa ba tare da kin shiga haƙina ba ki biya 200₦ kacal ki sha karatu in kin shirya kin tuntuɓe Ni ta WhatsApp* +22795045822




MATAN ALBARKA HERBAL MEDICINE


INA KUKE ISASUN MATA MASU AJI MASU DARSJA DA GIRMA MU MATSO KUJI GA GYARA NA MUSSAMN NA ISASUN MATA MASU AJI


INA MAI MATSALAR SAURIN KAWOWAR MAI GIDA KI ZO GA HADIN NE DA KAI ZAKU SAMU QARFI DA ISASHEN RUWA
MAI FAMA DA BUSHEWAR GABA
MAI BUDEWAR GABA
MAI QAIQAYIN GABA
MAI FITAR RUWA BA KAN GADO
INA MAI SO TA MATSE MUNA DA MAIDA TSOHUWA YArinya
Kuma muna gyara amare gyaran da zai shekara a jikin su ina masu jego
Kuma ga naku gadin ISASUN MATA
Muna gyara dukan matasalolin mata na cikiy Dana waje kedai ki tuntubemu a wanna nombar kuma muna wa,azin aure 08163199051


__________




"Sweetheart miye haka?ta yaya za ka aurawa marainiyar Allah mahaukaci wanda sam bai cikin nutsuwarsa balle ayi maganar sauke haƙin aure?"Balkisu ta faɗa murya a tausashe cikin sigar bayar da shawara ta na mai shafar ƙirjinsa saitin zuciyar sa.
"Ba MAHAUKACI ba ne ku bar kiran Ɗana da marar hankali"Daddy ya faɗa ya na mai janye hannunta,ajiyar zuciya ta sauke tace "naji!amman kasan Mahomet bai san komi dangane da rayuwar aure ba balle ya biya yarinyar nan buƙatar ta saboda yanayin zubinta ya nuna irin matan nan ne masu buƙatar miji kullum a kusa da su"
Daddy yace "shi ma Mahomet ɗin ai tamkar uban sa ya ke ya na son kasancewa da mace a ko da yaushe ba tare da ya gaji ba"ya na maganar ne tare da fara romance ɗin ta.Ido ta lumshe ta na son kasancewa da mijinta dan Balkisu ƙarshen jaraba ce shiyasa Daddy ya fi fifita ta a kan sauran matan shi,rigar jikinsa ta taimaka masa ya cire kafin su fantsama duniyar ma'aurata.








Ƙoƙarin birkitota ya ke amman ta ƙiya sai gwanjin kuka ta ke,jikinsa ne ya fara rawa ya na tsuma kawai shi ma sai ya fara kukan da dukan ƙarfinsa.
Inna tayi saurin ƙarasowa ta na tambaya "Mahomet miye na kuka kuma?"da hannu yayi mata nuni da Maryam wacce tayi rub da ciki ta ƙi kula sa.
"Yi shiru ai kukan murna ta ke gobe in shaa Allah za'a gyara maku part ɗin sama can za ku zauna"cewar Inna ta na shafe ma Mahomet hawaye,da sauri Maryam ta tashi zaune ta na kallon Inna da mugun mamaki.Cikin kuka tace "Allah kiyaye da na kwana ɗaki guda da mahaukaci wlh Mai Jan Gero zan koma ai gwara na auri Rabe"wani uban dundu Inna ta kai mata a baya tace "Maryamu ki shiga hankali bari gani ina lalaɓa ki to zan ci mutumci ki tunda ke ba ki san kunya ba balle kara,ke yanzu ko kunya ba kiji ki na gudun ɗan uwan ki na jini?"banda kuka babu abinda Maryam tace ta na jin tsanar Mahomet na ratsa ta.






Hannun Mahomet Inna ta kama suka fita,direct part ɗin sa ta kai shi.
Ammi kuwa ganin Inna ta fito yasa ta miƙe ta nufi ciki,a zaune ta tarar da Maryam ta na kuka.Zama tayi gefenta ta dafa ta tace "Maryam kiyi haƙuri na san gani kike an cuce ki amman gata aka yi maki na san Mahomet zai kula da ke fiye da yadda kike tunani,kuma shi ɗin ba mahaukaci ba ne a baɗini ki tausaya ki zauna da shi cikin aminci ko dan samun lafiyar sa in ya so daga baya za ki iya rabuwa da shi"Ammi ta ƙare zancen cikin kuka,da sauri Maryam ta share hawayenta ta na jin jikinta yayi sanyi.
Ammi ta cigaba da cewa"dan Allah ki taimaka min Mahomet kawai gare ni shine su ke son ganin bayansa ta hanyar haukata shi"Maryam ba tace komi ba sai jikin Ammi da ta faɗa ita kuma ta rungumeta tsam a jikinta.
Tun ta na ajiyar zuciya har barci ya ɗauke ta,kanta Ammi ta shafa ta na mai sa mata albarka kafin ta shimfiɗeta ta fice.








Ammi da taimakon mai aiki aka share part ɗin sama tare da sanya duk abun buƙata,sosai ɗakin yayi kyau sai ƙamshi ke tashi.Atine kuwa ta na can ɗaki ta na saffa da marwa ta rasa mi ke yi mata daɗi,kiran wayar Abbasi kuwa ya fi a ƙirga ta na ringing amman ba'a ɗauka.
Balkisu da Daddy an gama kashin arna ya rungume abarsa a ƙirji ya na sa mata albarka,ido ta lumshe ta tuna yadda yau Daddy ya rinƙa shigarta da kyau cike da jarumta da ƙwarewa.Ta saki murmurshi a zuci tace "ya za ta kasance inda Mahomet ne ya shige ni ?na san zai fi uban daɗi da jarumta Allah gwada min ranar da za mu kasance turmi da taɓarya hummm!"taja wani dogon numfashi ta na mai ƙara shigewa jikin Daddy.








★★★




"So?sona fah?amman miyasa Adamu zai min haka kamar ya mance Farida ita kuɗi ne kawai a gabanta"Farida ke faɗa bayan ta buɗe enveloppe ɗin da Adamu ya bata mai ɗauke da kuɗi da wata ƴar ƙaramar takarda mai ɗauke da saƙon tayin soyayyar Abbasi kuma da aure.
Tsuki ta ja ta saɓi sac ɗinta ta fice,direct inda ta ajiye motarta ta nufa ta shiga tare da yi mata key.
Tun kafin ta shiga ta ke jiyo sautin murya Papa ya na cewa "na rantse da girman Allah na baku kwana biyu doli ta fito da miji tayi aure in kuma ba haka ba zan aura mata driverna dama ai ya daɗe ya na sonta kuma wlh wlh in kika hure mata kunne ta ƙiya akan auren ki"
Farida ta dafe ƙirji jin furucin mahaifin nata da sauri ta shiga ɗakin,wani banzar kallo Papa ya yi mata ya na nanata mata hukuncin da ya yanke.




Ta na nan zaune cikin ɗaki Mama ta shigo ta zauna tare da dubanta tace "Fatima ya kamata ki fitar da miji kamar yadda mahaifin ki yace kin ga ya ɗora sharaɗi da igiyar aurena,kuma yanzu duk aikin da aka yi min kansa ya warware kullum cikin addu'o'i ya ke da sauraren karatun Alkur'ani"Farida ta ɗago ta kalli mahaifiyarta tunda ta ji ta kirata da sunan yanka ba na takarda ba ta san da abun ƙwarai ne,domin ainahin sunan da aka yanka mata rago Fatima Farida kuma likitar ce tayi shirme ta rubuta shi a takardar haihuwa.
"Mama kin fi kowa sanin yanzu ban kula kowa balle na tsayar ɗin,kuma ni wlh tsoron auren nan ni ke"cewar Farida kamar za ta yi kuka dan har ga Allah ta na masifar son mahaifiyarta ba ta son ta rasa aurenta .
Mama ta girgiza kai tace "ki dai yi tunani ai ba'a rasa masu son ki sai ki zaɓi ɗaya"da sauri tace "Mama ɗazu wani yace ya na sona da aure har da lambar wayar sa ya rubuta a jikin letter yace in na amince sai na kirasa"da murna Mama tace "to ki kirasa mana"Farida ta ɗan yamutsa fuska tace "a'a sai zuwa dare kar yace dama jira ni ke" nan suka cigaba da tsara yadda komi zai kasance.








A ɓangaren Abbasi kuwa sosai yayi ta masifa miyasa Adamu ya rubuta mata lettre ba tare da ya shawarce sa ba,kamar mai naƙuda haka yayi ta zagayen ɗaki ya na cewa "shikenan ka dagula min lissafi ai ga shi ta ƙi kiran yanzu wajen awa biyar"Adamu ya ja tsuki yace "kai fa ka na da matsala ƙila ma ba ta buɗe saƙon ba"harar sa Abbasi yayi yace "duk laifin ka ne uban zanzari ai da bari ka yi har na samu lafiya 💯 sai na tunkareta da maganai"baki Adamu ya taɓe ya kishingiɗa ya na mai cigaba da kallon tv,Abbasi kuwa zaunawa yayi ya rabka tagumi suna nan zaune har aka kira sallar la'asar.
Bayan sun gama sallah Abbasi yayi zamansa masjid ya kama roƙon Allah ya na kai kukan sa tare da wuridi.
Duk text ɗin da ya ji sai gabansa ya faɗi yayi tunanin ko Farida ce,ganin zai zauce yasa shi saka wayar a silencieux.








Farida kwance bisa gado ta na tunanin yadda za ta shaida ma Abbasi ta amince ba tare da ta zubar da ajin ta ba,text ta ke ta na gogewa a ƙarshe dai ta rumtse ido ta tura masa.Ajiyar zuciya ta sauke ganin saƙon ya tafi a zuci tace "ko ba komi shi ba jarababe ba ne kuma ba ta da wani girman zai ji min ciwo"sai kuma tayi murmushi tuna délégué a fili tace "ina son laɓanka zan rinƙa tsotse su kullum kafin ayi aurena"ta ɗauki pilow ta rungume.


Abbasi kuwa sai bayan sallar isha ya fiddo wayar sa appel manqué ya gani dayawa har da na Atine,sai da ya fara maidawa mutane kiran sannan ya shiga duba saƙonni ```NA AMINCE DA AUREN KA.SIGNE FARIDA``` duk takaici da baƙin cikin da hajiya Atine ta ƙumsa masa sai yaji ya kawar.Wani ihu yayi na murna ya na mai ƙwalawa Adamu kira wanda ke share masu ɗaki "abokina ta amince yaushe za mu je gidan su?"Adamu yayi tsaye riƙe da tsintsiya ya na murmurshi yace "alhamdullah,yanzu sai ka kira ta har ku ɗan hiranta sai ka faɗa maka za mu je gidan su"kamar wani sakarai haka Abbasi ya wuce ɗaki ya na cewa "toh,toh abokin ƙwarai"






Sai da Abbasi yayi mata kira na uku sannan ta ɗaga,sanyayar ajiyar zuci ya sauke yace "amincin Allah ya tabbata ga sarauniyar kyawawa "tayi wani far da ido tace "tare da ɗan fillo "murmurshi mai sauti Abbasi ya fitar sannan yace "ai kema Fillon ce"tace "a'a fah ni bazabarma ce mai surki da Bugaje "yace "to daga yanzu kin zama Fillo tunda har kika kasance tsokar bafulatani sannan kika zamo fitilar sa "shiru Farida tayi dan ba ta saba jin irin wannan kalaman ba saboda ita ba ta taɓa soyayya ba.
Ya ja dogon numfashi yace "na gode sosai da kika amsa Bara ta,ina godiya da kika dubi maraicina kika karɓe ni a matsayin miji"tace "babu komi Allah shige mana gaba"yace "amen"nan ya fara janta da hira.








★★★ *MARADI VILLE*




Sanyayar ajiyar zuciya Maryam ta sauke ta na mai ƙara buɗe ƙofofin hancinta ta na shaƙar turaren wuta da na ruwar da Ammi ta saka ɗakin.Kamar wani mai hankali haka Mahomet ya ƙureta da ido ya na kallo tare da sakar mata murmurshi wanda ya ke har ƙasan zuciyar sa,dubanta ta kai gare sa sai kuma ta kawar da kai saboda faɗuwa da gabanta yayi.
Toilet ta shiga ta tsaya kallon tsarin wajen,an jera towel manya da ƙanana color biyu blue da kuma rose sai ƙaton baignoire wanda ya ke kamar ƙwarya mai rond.
A hankali ta taka zuwa shower kafin ta cire kayan jikinta,pampon ta kunna ruwa suka fara tsatsafowa kan fuskarta da sauri ta lumshe ido ta na shaƙar iska.Sai da ta jiƙe jikinta sannan ta jawo soso rose kamar yadda Ammi ta yi mata bayanin ita ke da komi rose Mahomet kuma blue tun daga towel,soson wanka da kuma brush.
Sabulu ta goga mai ƙamshi kafin ta fara gogawa a fuskarta,ƙarar buɗe ƙofa yasa ta juya da sauri cikin rashin sani ta buɗe ido ai kuwa kumfa ya shige idon da sauri ta juya ta murɗa pampon ta fara wankewa.
Dariyar Mahomet taji ƙyalƙyalƙyal har da taɓa hannuwa,"fita har na gama"ta faɗa cikin ɗaga murya ta na rufe ƙirjinta.Kamar wani ƙaramin yaro ya maƙe kafaɗata tare da soma cire jallabiya jikinsa,kyarma Maryam ta fara ganin ya raba kansa da kaya ya nufota.Da sauri ta rumtse ido ta na jin hucinsa,shower ya kunna masu tare da jawota zuwa ƙirjinsa ta ja ajiyar zuciya ta na jin wani yammm saboda gargasar ƙirjinsa da ta gogu da fatar ta.






"Das.Das.Das!"haka zuciyar Maryam ke yi,wanka ya fara yi masu da sauri ta ƙara rumtse ido jin ya na cuɗata,wa'azin malamin su ta tuna inda ya ke ce masu *« هن لباس لكم وانتم *لباس لهن* matanku gonakin ku ne,ku sutura ne gare su suma haka."dan haka ku kasance masu sirri ga mazajen ku,kar ku bari ku fitar da sirrin da sai da kuka rufe ƙofa kuka yi saboda Manzon Allah SAW yace bai hallita ga mata ko miji ba su sanar da wani wata

Please Login or Register in order to submit comment