Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

nan sabo da Allah yayi fushi da mu,muma kukan so muke muyi dama ce bamu samu ba,Me fassara tana ta faman fassara,Halley ta goge hawayenta da tissue tace ni bakin cikina da kuka zama musulmai,Sohail yayi dariya yace ai kuwa zaki kare a takaici domin kuwa a musulunci zamu mutu,yanzu ma mun kusa tashi muyi sallar azahar, ga La'asar ta taho cewar Sahil,Sumayya ta fassarawa baturiya,Halley ta kalle su ranta a bace Sahil yace Allahu Akbar dan taji haushi.


Tashi tayi ta dauki akwatinta ta bar gidan motar data siya a Nigeria ta shiga driver wanda ta dauka ya ja ta ya maida ta masaukinta hotel,Sohail ya mike ya sawa kofa key.
Washe gari Sohail ya gama shirin tafiya dubai,Maheera sai kunci take yi ba a son ranta ba,ganin ta damu kanta ya zauna a gefen bed ya jawo ta jikinsa a hankali ya fara kissing dinta luf Maheera tayi,zip din rigarta ya zuge a hankali ya janye bra dinta ya fara murza boobs dinta yasan haka kawai shine zai sa ta saki ranta.


Maheera ta sakalo hannayenta ta wuyansa ta manne shi a jikinta tana nishi tana cewa wash.....tana kara kankame shi tace i love you na yarda ka tafi Allah ya kaika lafiya Sweet, Maheera yau ta samu dama ta rinjayi Sohail rogonsa ta fara shafawa,wani shidewa yayi yana nishin dadi,yace da kyar.... me nake ji haka....hakoransa suna hadewa,haukacewa yayi ya dauki Maheera ya jefa ta saman bed ya kwanta a samanta ya dora bakinsa a saman boobs dinta yana sha yana murza su,Maheera sai nishi take....sai da Sohail ya lula yana cirewa Maheera pant wayarsa ta dinka kara,firgigit ya dawo hayyacinsa yayi sauri ya fisgo bedsheet ya rufe jikinsa yana hararar Maheera,lips dinsa ya turo gaba ya dauki wayarsa,dariya Maheera tayi tace ina ganin ikon Allah,Kawai cewa yayi gani nan ya kashe wayarsa ya maida kayansa,Maheera ma kayanta ta maida tana ta murna,yace taso mu tafi sauri nake kar nayi missing flight,mikewa tayi tazo ta sake rungume shi tana jin dadi kamar an bata gidan Aljanna,tace Sohail ashe kana mikewa? Harararta yayi yace a haka yake ke irin Rogo ne,dariya tayi jawota yayi yace kamar ma kar na tafi sai tuno abin dazu nake yi....bakin su ya hade waje daya yana tsotsa kamar zasu cinye juna,Kiransa Alhaji Saminu ya sake yi,da sauri ya saki Maheera yace kiyi hakuri sai na dawo,kamar tayi kuka ta rakoshi,Sahil yana jiransa zai kaishi Airport suka fito,yace me kake yi ne wai ina ta jira? Sohail yace iskanci na nake yi yau ba inda ban taba ba,da sauri Maheera ta rufe masa baki,ya kwace bakinsa ya shiga mota yace itace nan ta jawo,Sahil yayi dariya,yace ni ina ruwana ku kara yin abinku na rufe idona,Maheera kunya taji ta juya ciki da sauri.


Mota yaja suka wuce,suna tafiya Sohail yace yau na koyi iskanci shike nan,Sahil yace hmm bafa a fada kai shuru ake yi ba kyau sanda na samu Islaha na dinga holewa ta ai ban fada ba shuru nayi duk da ba abinda ban gani ba,kirjinta ne su....Sohail yace kace ba kyau a fadawa wani,Sahil yace sai kace munafuki ace baza a fadi abu ba,Sohail ya furta yau in ka ganni sai naji na koma jariri,Na sha nonon Halley tun tana kuruciyarta suna da kyau yanzu na samu sabo,Sahil yayi dariya yace Halley tun tana da kuruciya basu da girma da kyar ake samun madara ciki,badan a kasar waje bane tuni da cutar yunwa zamu taso.
Halley fa ance tana da miji,Sohail yace tab wannan ko waye yana cikin jarabawa,ga kekashewa uhm uwar mu ce bari muyi shuru,idan tazo kace nayi tafiya Allah dai ya biya ta ai ta haife mu ba damuwa mun yafe mata ko dan darajar haihuwa,ta dau cikinmu ta haife mu.


Halley duk inda takai ga son su Sohail su saurareta abin yaci tura,ga Daddy din yaki saurarenta kowa bata sani ba a kasar,bata jin dadin kasar gaba daya,daina zuwa tayi gidan su Sahil ta samu Sumayya tana koya mata Yaren Hausa,gida ta nema ta kama haya me kyau ta zauna tana koyon Hausa.
Amal kuwa cikinta sai girma yake sosai,yayin da Zayna ta budewa Adnan ruwan masifa akan taki samun ciki,Adnan ya rasa inda zai sa kansa da Zayna ita sai ta haihu,ya rasa inda zai sa kansa da rashin mutuncin da Zayna ke masa,har Abuja tazo,a gajiye ya dawo daga Office yana zuwa ya isketa a bedroom,rike shi tayi tace wallahi bazan yarda ba malam kazo kawai kayi min ciki,lusari kawai baka iya abin arziki ai da kana yi da na samu ciki tun tuni ga Amal nan cikinta sai girma yake.


Adnan yace wai meke damun ki ne? Wandonsa ta rike tana girgiza shi ya kwada mata mari tare da hankade ta ya hau jibgarta tana ihu Allah ya kawo Ibrahim ya kwace ta da kyar amma duk da haka cewa take wlh ban yarda ba tsafi kayi da yaran da zan haifa shi yasa kuke da kudi,tunda ka aure ni kayi sacrifice da yaran da zan haifa shi yasa naki haihuwa ka bawa dodo yarana,Ibrahim ya kalle ta yace ke dan an taimakeki an aure ki ma shine kike wa mutane maganar banza,kece juya ai idan ba haka ina laifin Yaya a nan.
Zayna tana goge hawaye ta durawa Ibrahim ashar ya daga hannu zai kwashe ta da mari Adnan ya rike hannunsa ya furta kyaleta ki tattara ki koma gidan ubanki sai na neme ki,Zayna tace an fada maka bani da gata ta juya ta kwaso kayanta ta fice.


Maheera taje cafane ta dawo ta hadu da Zayna da akwati zata shiga taxi zuwa Tasha,Maheera ta kalle ta shekeke,itama Zayna kallon banza tayiwa Maheera, Maheera tace ko har anyi kora ne? Ko kin kashe aurenki dai Sohail yafi karfinki yanzu,Zayna takaici ya kamata wato tsabar masifar kishin Maheera da tsohuwar budurwa ma kishi take,Zayna tace ban fita bane, kuma kinci sa'a yayan mijinki nake aure da na nuna miki wallahi sai na auri mijinki,Maheera tayi dariya tace da kuwa an fitar da gawarki,ki dai cire shi a ranki yafi karfinki in ma zaki zauna ki rike Adnan dinki ki rike wani tsalle tsalle da yaji ba naki bane ko a hanya kika kallar min miji sai kin san bani da mutunci wlh.


Maheera sai cece kuce suke yi da Zayna a hanya haka kawai ta tsokani Zayna.
Zayna kwafa taja ta juya zata shiga taxi Maheera tace tsohuwar guzuma sa'ar su Sohail shekarunku daya dai,maganar ta yiwa Zayna zafi matuka tace zamu hadu ne ta shiga mota ta wuce.
Maheera gida ta koma ta wuce wajen Islaha tana bata labari tace da gani ba tafiyar gida na lafiya bane,idonta yayi jajir ya kumbura ga kumatunta sun tasa,matar da take hawa jirgi yau a taxi duk yanda aka yi ya jibgi shegiya,na tsaneta shegiya tayi soyayya da mijina,Islaha dariya take faman yi tace wlh ki rage kishi soyayyar kuruciya ma,Maheera tace ai idan na tuno Sohail da har gidansu suke zuwa sai naji wani haushi,in ta ganshi ta dinga kallonsa kenan kamar mayya.
Islaha tace ai yanzu dole ta hakura,Maheera tace hmm,Sahil ne ya fito yana jinsu suna ta gulmar Zayna yanda mata suka saba gutsiri tsoma,yace Allah sarki kai ansha soyayya da zayna kamar ba gobe,na tuna sanda take rungume mu,Maheera nan take ta canja fuska tayi shuru kamar ruwa ya cinye ta,Tashi tayi ta koma part dinta gashi Sohail tunda ya tafi basa wata waya,sam sam babu kulawa,in ta kira ma sai taji suna ta aiki sai maganar aiki kawai.
Hakuri tayi ta dangana,amma har ya kwashe sati uku baifi sau biyu suka yi waya ba,Maheera ta shiga damuwa matuka,Sahil ne ma a haka yake lallabata.


Yau tana zaune ta zuba tagumi a palo tana tsaki ita kadai Sahil ya kawo mata Islaha ya zaunar da ita ya fita Office,Islaha ta kalli Maheera tace dan Allah ki samawa kanki lafiya kiyi hakuri,yanzu ni kalli fa abinda ya sameni na kasa, ki godewa Allah ke lafiya kike ma,ni kalle ni fa,Maheera tace baza ki gane bane tunda Sohail ya samu karin girma na rasa kansa na kasa gane masa kullum sai maganar aiki,ina son mijina zan iya mutuwa a kansa,amma baya kula dani sam,ki duba tunda muka yi aure yau wata nawa na kwashe watanni ba abinda ya shiga tsakanin mu,na hakura amma yar waya ma ta gagara,ni ina jin ma ya samu wata sabuwar budurwar ya manta dani,Islaha tace ba haka bane Maheera komai sai ana hakuri,kuka Maheera ta saki waye ya isa yace bana hakuri a gidan nan Islaha,suna haka sai ga Sohail ya dawo yana faman kwalawa Maheera kira Sweet....na dawo... surprise zan miki,baki bude ya tsaya ganin tana sharbar kuka.


Karasawa yayi gabanta da sauri ya ajiye jakarsa a gefe ya tsuguna tare da dafa kafadunta yace me ya faru Sweet,jikinta ta kwace tana kuka tace kawai ka kyaleni kaje kayi aikinka tunda aiki ya fini a rayuwa,taya aiki zai fiki a wajena,daukanta yayi suka shige bedroom,Islaha tana kallon su ta lula tunanin nakasar da tayi itama ta fashe da kuka tace shike nan ni kowa yana soyayya banda ni,aje yawo a taka a tafi wani waje ban dani,bani ma da gata ba wanda yazo ya dubani a dangi ko da wasa taci gaba da kukanta.


Sohail yana shiga ciki Maheera tace mene amfanina tunda ka daina so na,aiki ya fini badan haka ba wannan bai ishe mu rayuwar duniya ba,gidan mu na rufin asiri,zamu ci mu sha Alhmdllh me ake bukata a hakura haka kace kai sai kayi mahaukacin kudi,nace okay to kayi min ciki ko ba komai na dinga ganin yarana ina jin dadi kace ba haka ba,nace naji na hakura da haihuwar ka dinga kula dani kana nuna min love muna romance da sauran su shima ya gagara ya kake so nayi,kayi tafiyarta sati uku ace ko waya sai ni na nemeka sau biyu,kace Sweet ina abu zan kira baza ka kira ba,shike nan aiki ya rabani da masoyi na.


Ni gwara kana talaka kullum muna tare,sanda kafin ka samu aiki ko kafin a kara ma girma kullum muna tare kana nuna min kauna amma yanzu komai babu ni an rabani da masoyina,kuka take bilhaki tana tirje tirje,Sohail sai faman rirrike ta yake tana fisgewa kamar me aljanu,ki tsaya na miki bayani,bazan ji ba babu abinda zaka ce dani....bakinsa taji cikin nata shuru tayi ta fara tayashi,daukanta yayi yana dariya tace da haka kake yi ai da an zauna lafiya,amma baza kayi ba sai aikin kudi, saman bed ya kwantar da ita ya fara lalube ta,Maheera bata sake korafi ba,duk da dai baiyi wani nisa ba ita hakan ya gamsar da ita taji dadi,Islaha sai gani tayi ta fito tana nishadi.
Kwanan Sohail biyu rak yace Baby kinji zanje Morocco amma bazan dade ba sati daya kawai dan Allah karki fushi,Maheera tace ohhhh ....nidai ta danyi guntun tsaki tace shike nan ya zanyi za a rabani da mijina,dariya yayi yace babu me rabamu muna tare,tace to shike nan..
Haka Sohail ya tafi daga can sai jinsa tayi sun tafi wata kasar nan ma bai dawo ba ya wuce China,bayan sun dawo kwanansa daya tal da sasaafe suka tafi Lagos,har tsoro yake ji yace da Maheera zaiyi tafiya,shi kansa yasan baya kyautawa amma ba yanda zaiyi,tun tana magana har ta daina sai dai kawai tunani da damuwa da ta taru tayi mata yawa.
A baya tana dan ganinsa taji dadi amma yanzu ganin Sohail ma aiki ne.


Tana ta hakuri sai da ta kwashe wata uku a haka baya zama,gwara ma a baya kullum ko ba komai suna tare,Islaha dinma Sahil din ba wani zama yake ba amma gwara ita,abinda ke damunta rashin lafiyarta ta kafafu sannan itama wani romance ma basa yin komai yanzu ta aiki suke yi kawai.
Yar gidan Alhaji Umaru Amatullah kullum sai ta kira Sahil kamar mayya baya dagawa,haka ta dinga masa text,baya bari Islaha ta gani yake gogewa.
Ga Alhaji Umaru ya dame shi ya fito ya auri Amatullah Sahil yaki yarda,ganin haka Alhaji Umaru ya zage ya sanarwa Daddy.
Daddy farin ciki ma yake yau kamar Alhaji Umaru ace yana so ya hada zuria da shi ai shi sai godiya da murna,jiki na rawa yace InshaAllah ko Sahil baya so sai ya aure ta,Sahil yana can su suna ta shirin yi masa aure bai sani ba.


Yau Sohail ya dawo yana gida,duk da haka Maheera ba wanda ya kaita murna,yanda suka saba soyayyar su haka suka yi bata ma nuna fushin ba tunda ta ganshi kusa da ita,washe gari da sassafe ya shirya zai fita meeting,kofa ta tare tace wlh ba inda zaka je yau na gaji,kullum aiki jiya ka dawo ina murna yau zamu zauna tare ka tashi da sassafe kace zaka je wani meeting,Sohail yace kiyi hakuri Maheera lokaci ne komai da kike gani duk don wa nake aikin nan? indai dan ni kake yi yau baza ka fita ba, Lallashinta yayi taki yarda,lallashin duniya taki yarda har ransa ya baci yace matsa to zan wuce tace wlh yau sai ka zaba ko aiki ko ni,harara ya balla mata yace matsa min a hanya,tace na fada sai ka zaba yau ko aiki ko ni fa ato ta furta tana jijjiga,Sohail ya ture ta yace na zabi aikin yafi ya furta cikin fushi,baki ta rufe da hannaye biyu tace kace aiki ya fini,juyawa tayi tayi reverse ta dawo baya ta sake youturn,ta fadi a kasa ta dinga kururuwar kuka shike nan an rabani da mijina ya samo wata yar kasar waje....taci kuka kamar ranta zai fita,ta fito part din Islaha tana hawaye tace yau wai Sohail ya zabi aikinsa over me,akaina gwara aiki yafi masa,Islaha tace babu lafiya zama bai ganmu ba,mun shiga uku gwara ke da kafafunki,Ai kuwa ba shakka wata ya samu wacce ta fiki wlh karki yarda.


Maheera ta zauna ta zuba tagumi irin tunanin mata marar kai shi suka dinga yi,Maheera bata ce komai ba ta tashi ta lallaba ta koma part dinta ta saka hijab har kasa ta nufi Office din Alhaji Saminu.
Sohail yana can a wani hotel suna meeting kamar sun samu lafiya yanzu haka suke komai na aikin sun goge.


Maheera taci sa'a yana Office ta shiga har ciki ta fadi a kasa ta zauna zaman dirshan,Alhaji Saminu yace lafiya kuwa Maheera? Tana kuka tace mijina ya daina so na ka rabani da mijina dan girman Allah indai har dan ni ka bashi aiki ka sallame shi ni kawai burina ka sallami mijina a aiki yafi min komai,indai har sabo da ni ka bashi aiki ka kore shi kawai, mijina ya daina kaunata kun rabani da mijina,na shiga uku na jawa kaina,Alhaji Saminu yace dakata kiji...ni bazan ji wata maganarka ba kawai ka kori mijina daga aiki.
Alhaji Saminu yace mijinki yana aikinsa lafiya yana samun kudi muna jin dadin aikinsa bai yi mana komai ba amma haka kawai ba laifin komai mu kore shi daga aiki,ae ai dan ni kace ka bashi aiki to ka sallame shi.
Alhaji Saminu ya buga ya buga duk wani kokari na ya fahimtar da Maheera amma taki ita kawai a kori Sohail gwara suyi soyayya ya kula da ita,yace bashi da kudi da me zai kula dake? kowa burinsa ya samu aikin yi ya dogara da kansa yanzu kina matarsa sabo da soyayya kawai kice a kore shi bai mana laifin komai ba,Maheera tace ai dai sabo da ni kace ka bashi aiki to bana so a sallame shi kawai mijina ya dawo gareni ya kula da ni.
Mamakin mata ya kashe Aljaji Saminu yace shike nan kije kiyi tunani,ni ba wani tunani da zanyi na gama kawai ka kore shi,yace shike nan jeki ba damuwa zanyi yanda kika ce tunda dan ke nayi amma wlh duk abinda ya biyo baya karki dawo min,tace naji ni a dawo min da mijina.


Bayan kwana biyu Sohail suna kwance da Maheera suna kallo a Bedroom ya dora hannunsa a kirjinta yana shafawa kawai yaji karar message,yana dubawa wai an sallame shi daga aiki aka tura masa,Alhaji Saminu ya kira a waya cikin gigita ya tambaya nan take yace laifin me nayi aka kore ni? Yace ba laifin komai kawai kamfani bazai ci gaba da aiki da kai ba,Sohail ya kashe waya ya nunawa Maheera yace kinga wai kawai an turo min letter duk kokarin da na yiwa kamfanin nan,na bada rayuwata da lokacina da komai kawai ace an koreni,idan ma kora ce akan nayi laifi ai bazan damu ba amma ace banyi laifin komai ba,Maheera gaba daya sai jikinta yayi sanyi ganin yanda Sohail ya damu ya sulale a hankali ya zauna a kasa ya dora hannaye a kai yana hawaye,tace Baby kayi hakuri Allah zai baka wani,tashi yayi yana layi kamar dan giya ya koma palo ya fada saman kujera ya kwanta kawai,Fitowa tayi yace bana bukatar wani a kusa dani dan Allah ki tafi,duk da haka zama tayi tana lallashinsa amma ina.
Sahil bai sani bama sai washe gari da Maheera taga Sohail yaki ci yaki sha sannan ko bacci baiyi ba haka ya kwana idonsa biyu taje ta fadawa Sahil an kori Sohail a aiki ne,shi kansa Sahil tambaya yake me yayi? tace sunce ba komai.
Da sauri ya taho wajen Sohail ya samu ya kulle kansa a daki kawai baya bukatar ganin kowa ma,Suka yi suka yi ya bude kofar yaki budewa sam,sai da kyar da Maheera tace zata tafi gidansu sannan ya bude kofar,Sahil ya shiga ciki ya zauna yana ta lallashinsa yana masa Nasiha akan kaddara.


Maheera kuwa ganin yanda Sohail ya canja duk ya fada lokaci guda sai kuka take,kwanciyar hankali da soyayya da take tunanin zata samu sai ma dagulewa da abin yayi.
Yar soyayyar da take rainawa yanzu babu ta kare aikin Sohail ya kwanta shi kadai yayi tunani yayi hawaye,sannan babu bacci ya daina bacci amma duk da haka yana sauraron Maheeransa bai san itace ta sa a kore shi ba.


Bayan sati biyu Rashin bacci da yake yi da kuma baya cin abinci yasa Maheera kullum cikin kuka da dana sani take,gashi tsoro take ji ta fadi gaskiya,tana ta rokonsa tana kuka dan Allah Sweet ka tashi kaci abinci so kake ka kashe kanka akan aiki,Please tana lallaba shi,ganin itace haka ya mike zai je Dining a nan wajen ya zube a sume,tayi kansa da gudu tana kuka,ruwa ta ebo da gudu ta yayyafa masa ya farfado,ta sake tafiya da gudu ta kira Sahil dawowarsa kenan daga Office yazo suka wuce da shi asibiti.


Bayan gwaje gwaje likita yace hawan jini ne ya kamashi ga rashin cin abinci da damuwa ta masa yawa,Maheera ta tsure gaba daya.
Kwanan su daya a asibiti yaji sauki aka sallame su,baya kula kowa ko magana sai dole yake yi kamar ba Sohail ba lokaci guda ya canja.


Suna komawa gida washe gari da sassafe Maheera ta saci jiki ta fice daga gidan ta tafi Office din Alhaji Saminu,da kuka ta shiga Office din tana ka taimaka min rabin raina zai mutu ya barni,bani da kwanciyar hankali,nidai dan Allah a dawo masa da aikinsa idan ma a kasar wajen zai zauna ya zauna na hakura zan jira haka wallahi ina son mijjna ba sai yayi min soyayyar ba na hakura da soyayyar,mijina ya daina bacci ya daina cin abinci magana ta gagara,bazan iya rayuwa ba nafi so na ganshi cikin farin ciki.
Dan Allah ka tausaya masa a bashi aikinsa,jarabar mummunan halina ya jawo min ina son mijina wlh,Alhaji Saminu ne ya dakatar da ita fuskarsa a daure,yace kinga Kamfani ba wajen wasa bane,taimakonku nayi kuma nayi abinda zan iya,Kina tunanin samun aiki a kasar nan sauki ne,na bashi aiki yana aikinsa normal kamfani na jin dadinsa shima yana jin dadin kamfani ya samu experience ya goge kince a sallame shi bai yiwa kowa komai ba,ku mata baku da hankali kawai aiki kuke yi da ka sabo da rashin hankali kizo kice a sallami mijinki daga aiki akan soyayya,nayi abinda zan iya,tashi ki bar min Office,Maheera ta durkusa a gaban Alhaji Saminu tana rokonsa tana kuka kamar ranta zai fita amma ya koreta gaba daya ransa a bace.


Dole ta koma gida jiki ba kwari gaba daya ta koma a sanyaye tace hali irin nawa na son kai ya jawo min na shiga uku,tana shigowa palonta ta samu Sohail a tsaye yana jiranta ransa a bace,tana ganinsa a haka tasan Aljanu ma sun sanar masa abinda tayi,yace ina kika je? da baya da baya ta fara ja tace ahm...dam...uhmmm....gidanmu naj...tsawa ya daka mata yace kinji kunya Maheera,ban taba sanin haka kike da mummunan hali ba sai yau,ba abinda nayi kisa a kore ni daga aiki sabo da wata bukatar ki,aikin da na dade shekara da shekaru ban samu ba,kawai sabo da an bani aiki ta dalilinki shine kika je kika sa a kore ni,ya nuna kansa yace ni Maheera zaki sa a sallama a aiki ba tare da laifin komai ba,yana magana yana matsawa kusa da ita,hawaye take yi tace wlh banyi dan wani abuba dan kawai ina sonka ne baka min soyayya baka kula dani,ban san zaka shiga damuwa haka ba,da na sani bazan je nace ba...to gani yanzu ranki yayi fari ko? an koreni na dawo gida mu zauna tare dake,ki cinye ni gani ki cinyeni sabo da soyayya ko caring, sai ki cinye ni,yasa kirjinsa ya tankadeta sai da ta fadi a kasa.
Yace nayi dana sanin saninki ma a rayuwa tashi ki bar min gida,tashi bana son ganinki,Maheera ta fashe da kuka tace wallahi bazan iya ba ni bazan rabu da kai ba ina sonka.


Ki bar mana gida na fada miki,wlh bazan tafi ba gidan mijina nane bazan tafi ba har abada muna tare,Zuwa tayi zata rungume shi ya wanketa da Mari yace dauki kayanki ki bar min gida kafin na miki Illa,Maheera tace sai dai ka kashe ni wlh ba inda zanje mu mutu tare,Sahil ne yaji hayaniya ya shigo,Sohail yana hawaye yace sabo da an bani aiki ta dalilinta taje tasa aka kore ni banyi laifin komai ba,da laifi nayi bazan damu ba,wahalar da nasha ina aiki na bada rayuwata da lokacina sabo da ita nake wannan wahalar sabo da na samu taji dadin duniya shine taje tayi min haka,Sahil yaji abinda ya faru,yace Maheera kece kika iya aikata haka? Subhannallah kawai ki tafi gida ina baki shawara kinga Sohail idan ransa ya baci bama bacin rai wani ya zauna ki tafi kawai ni kaina na tsane ki wlh,Sohail ne ya harari Sahil yace ka tsaneta kai a wa? Ina ruwanka,kan Maheera ya juya da tsawa dalla ki tafi ki bar min gida,Maheera tana kuka ta wuce sama kawai ta hado kayanta ta wuce ta gaban Sohail zata tafi hannunta ya rike ta juyo da sauri yace wlh idan kika fita ko wani waje da aure na ban yafe ba,hannunta ta janye tace ka yafe min ban san haka zara faru ba,jeki kawai ya furta da karaji,ta juya ta fito,taje part din Islaha dake kwance a palo tana jin hayaniyar komai a kunnenta,Sallama ta yiwa Islaha,Suna kuka duka su biyun, Maheera tace na jawa kaina,Islaha kinga yanda Allah yayi dani ko,naso ace ina nan ko dan lalurarki idan basa nan ni kinga ina kusa dake amma an samu matsala na aikata kuskure.....Allah ya baki lafiya Islaha.... ta fice da sauri tana kuka,Sohail sama ya haura labile ya bude yana kallon Maheera ta fita daga gidan.
Taxi ta shiga ta nufi gidan su tana kuka kamar ranta zai fita,shi kansa me Taxi din gajiya

Please Login or Register in order to submit comment