Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

hka ne? An sake sa kuwa? " Abdul
yace "A'a ban sani ba, kuma dukiyar da ba tasa ba
ke hannunsa," Mujaheed ya girgixa kai fuskarsa
dauke da damuwa kmr gaske yace "dukiyarsu
waye?" "na kaninsa ne," Abdul ya fadi yana maida
wayarsa cikin Aljihu, yanda Abdul ke ba sa amsan
ya nuna masa baya son xancen, Mujaheed yace
"ayya, kuma ina kanin nasa," Abdul ya gyara xama
lkci daya ya dauki lemon gabansa yana sha yace
"he'z late," "to iyalensa fa?" Mujaheed ya sake jefo
masa wani tambayar, Abdul yyi masa wani irin kallo
yace "am i here 2 answer yhur unnecessary
questns?" Mujaheed ya dan saita murya yace "ba
hka bane abokina, i just want 2 knw ba dae kanwata
kke son gani ba, xan kai ka wajenta yau," Abdul
yace "iyalensa suna nn mana," Mujaheed yace "nn
garin?" Abdul ya dan yi shiru snn da damuwa yace
"ban san inda cousin din tawa take ba, hka ma
mum dinta ban san inda dad dina ya kai ta ba,"
Mujaheed ya tsura masa ido yana kallonsa sae a nn
ya lura da kaman da suke yi da Aneesah ssae
kuma, don Abdul kyakkyawa ne na karshe, idonsa
exactly na Aneesah, Mujaheed ya kauda kansa yace
"kasan me nake so da kai Dr," Abdul yana kallonsa
yace "am ol ears," mujaheed ya fara magana murya
can kasa yace "Abdul, idan ka bani hadin kai wllh
xan nemo maka cousin din taka, i just want yhu 2
help me, ni kuma nayi maka alkawarin xan fito
maka da 'yar uwarka don nasan inda take," da sauri
Abdul yace "me kke bukata daga gare ni?"
Mujaheed ya dan yi cylnt snn yace "ka samo min
information din inda dad dinka ya kai mata
mahaifiyarta, snn na san baxa ka rasa sanin inda
document din dukiyarsu da komai yake ba, don hka
nake son ranar da xan nuna maka ita ka taho da su
ka damka mata a hannunta," Abdul yyi masa mugun
kallo yace "kai din wa xaka sa ni nayi hkn?"
Mujaheed ya daga kafada ya mike tsaye yace "ok, i
wil b on my way," Abdul yace "wait, ka gaya min
meye hadinka da su?" ya koma ya xauna yana
kallon Abdul da kyau yace "Aneesah da kke nema
tana gu na, amma baxa ka ganta ba har sae ka san
inda Amminta take ka gaya min," Abdul ya mike
tsaye da sauri yace "ok wnn ba matsala bane,
amma yaushe xan ganta?" Mujaheed yace "as soon
as Amminta ta bayyana," Abdul yyi shiru kmr mai
naxari snn yace "ok nn da kwana uku xaka ji ni,"
Mujaheed ya mike tsaye yace "to ngd i wil b on my
way," Abdul yace "wait, ka gaya min kai waye don
Allah," Mujaheed yace "sunana Mujaheed Muhd," a
tare suka fita daga eatry din suka yi sallama da juna
a kan sae nn da kwana biyu xasu hadu. Aneesah na
xaune a garden ita da ummi, sanye suke cikin riga
da skirt gaba daya, ranar dae ummi ta tilasta
Aneesah ta dan yi light make up tayi kyau ssae har
ba a magana, suna game a laptop wayar ummi yyi
kara, Aneesah ta daga ganin mummy ce ke kiran,
tace "mumy har kin shirya," mumyn tace "Aneesah
ce?" Aneesah tace "eh nice mumy," Hajiyar tace
"maxa ki shigo gida ana nemanki," Aneesah tace
"to gani nn xuwa mumy," ta mike tana kallon ummi
tace "ummi xo ki rakani wae ana nemana kila
yayana ne," ummi tace "je ki ina xuwa don baxan
tashi ba sae na gama abinda nake," Aneesah bata
sake saurarata ba ta shiga falo da sallamarta,
xaune ta gansa yana danna wayarsa, gabanta yyi
mugun faduwa don a tunaninta Mujaheed ne ya xo,
ta karaso falon a sanyaye jiki ba kwari, ta dan
xauna kan kujera tana kallonsa tace "ina yini," ba
tare da ya dago kai ba yace "lfya lau," ta sunkuyar
da kanta bata sake cewa kmai ba shi ma hka, can
ta dago a hnkli tana kallnsa taga kallnta yke, suna
hada ido ya sauke idonsa da sauri itama hka, a hkn
Hajiya ta sauko ta samesu tace "lah ke dae
Aneesah shirmammiya ce wllh, ko ruwa baki kawo
masa ba ashe," Aneesar ta mike tsaye tana
murmushi, hajiyar ta koma sama, ita ko tayi hanyar
fridge ta dauko lemo da ruwa ta daura kan faranti da
cup ta shigo falon ta durkusa gabansa ta ajiye
masa, har xata mike sae ta fasa ta bude lemon ta
xuba masa a cup ta daga tana mika masa a
sanyaye tace "gashi ya Hydar," ya tsura mata ido
bae ce komai ba, hkn yasa xata ajiye kofin, ya mika
mata hannu ta dago dara daran idonta tana kallonsa
ta mika masa lemon, hmm tarihi ya maimaita kansa,
don kasa rike cup din yyi, ya [truncated by WhatsApp]
[12/8, 21:12] ‪+234 803 751 8717‬: ~Aneesah~ By Khaleesah Haiydar 93... Mujaheed
na komawa gida Hajiyrsa ta dinga tambayarsa mai
ya faru ganin ynda ya shigo gidan, bae ce mata
kmai ba ya haura sama ya shiga bedroom dinsa,
ta juya tana kallon kanwarsa Amira tace "ina yace
maki xae je Amira," yarinyar tace "bae gaya min
ba," Hajiyar ta mike ta bisa dakin nasa, yana xaune
yana shan lemon kwali, ta xauna kan kujera tana
kallnsa tace "ya akayi prince wa ya bata maka rae
hka?" ya girgixa mata kai yace "no one, just tired,"
ta ce "to ka kwanta ka huta," ya gyada mata kai ta
fice daga dakin ya fada kan gado, ynxu Aneesah
kawae yake son gani amma Hajiyarsa ta hanasa,
shi kuma gashi baya tsallake umarninta don tun
ranar da ya kai Aneesah gidansu Mudatheer bae
sake komawa ba. Bayan kwana biyu Mujaheed ya
hadu da Abdul kmr ynda suka shirya, bayan sun
gaisa Mujaheed yace "ya dae, ka gano min inda
take," Abdul yace "na dan wahala kafin mum dina
ta gaya min, tace tana katsina" Mujaheed yace
"katsina kuma, me take yi a can," Abdul ya dan
yatsine fuska yace "kmr ko aiki take yi ko menene
ni bn gane xancen nata ba ma, amma gidan mai
kudine ssae abokin dad din nawa ne, kuma gidan
da tsaro dayawa, matansa uku, kila aiki take masu
a gidan" Mujaheed ya gyada kai yace "gud, to ynxu
ya xa ayi ka fito da ita indae har kana son gnin
Aneesah," Abdul ya dan yi shiru snn yace "sae
naje katsina knn," Mujaheed yace "to shknn, kmr
yaushe xaka tafi knn?" Abdul yace "ko xuwa gobe,"
Mujaheed yyi shiru yana dan naxari snn yace "to
mu tafi tare mana," Abdul yace "idan hkn yyi suit
dinka," Mujaheed yace "shknn ngd ssae gobe as
early as 7a.m ka taho gida ka sameni, sae mu tafi
da motata" Abdul yace "ok," Mujaheed ya basa
hannu suka yi shake din juna snn suka fita daga
Eatry din. Hajiya duk ta rude ta shiga damuwa
ganin ynda Aliyu ya rame, yau kam tun safe bae
ko kalli break din da ta hada masa ba har gashi
kusan karfe 1, alhalin abincin jiya ma da daddare
bae ci ba coffee kadae ya sha, ta xauna gefen
gadon da damuwa tana kallonsa tace "haba Aliyu
ka ki gaya min meye matsalarka, don Allah ka
tausayamin ka gaya min me ke damunka hka, duba
fa yanda ka koma," ya mike xaune yana kallonta
yace "ni nace maki bbu abinda yake damuna
mum," ta girgixa kai tace "ban yrda ba Aliyu, a
hkan xaka ce min bbu abinda ke damunka," ya dan
kirkiro murmushi yace "kawae dae bana dan jin ddi
ne kwanan nn," tace "to ka tashi mu tafi asibiti ko
kuma na kira maka Dr umar," yace "aa ki bari
kawae mum am feelin much beta ynxu," bata ce
masa komai ba ta fita daga dakin, bayan kmr minti
talatin sae ga Dr umar din ya xo, da yake babba
ne Hydar bae masa musu ba ya bari ya dubasa
don abokin late father dinsa ne, har ya gama gwaje
gwajensa bae ce ma Hydar komai ba ya fita yaje
ya samu mahaifiyar tasa a kasa, tace "me ke
damunsa doctor malaria ko typhoid?" likitan ya
mata wani irin kallo yace "wani malaria? Kina nn
xaune jinin danki ya hau har hka, haba Hajiya me
ke damun Aliyu hka? Don ma yaron mai karfin hali
ne, Meye matsalarsa a rayuwa?" Hajiya ta saki
salati ta fashe da kuka tace "wllh doctor ban sani
ba, duk kwanan nn ynda ka gansa hka yake ko
abinci baya ci, shi kadae gareni doctor ban san me
yasa a ransa hka ba yake damunsa, ka tambayar
min shi don Allah ko xae gaya maka doctor" likitan
ya shiga kwantar mata da hankali yace kar ta damu
xae shawo kan koma, snn xae tuntubesa ya ji
meye matsalarsa, dole Hydar ya yrda ya bi likitan
gidansa don yace xae fi maida hankali a kansa a
can. Karfe bakwae Mujaheed da Abdul suka yi set
off xuwa katsina, bayan Mujaheed ya xuka ma
Hajiyarsa karya cewar xae je kaduna kan wani
case, tayi masa Allah ya kiyaye, Hka suka dinga
tafiya ba ji ba gani, idan wnn ya gaji ya ba ma
wnn tukin, Abdul ya juya yana kallon Mujaheed
dake tuki yace "idan ka samu dan restaurant ka
tsaya yunwa nake ji," Mujaheed yace "ok," hka aka
yi yana samun wani dan eatry yyi parkin suka
shiga, Mujaheed yace "me xaka ci?" Abdul yace
"nothin much," ya karasa wajen waiter din ya fadi
wine din da xa a basa aka mika masa kuwa,
Mujaheed ya bude baki yana kallonsa yace "wnn
kuma fa Abdul?" Abdul yace "shi kadae xan siya,"
Mujaheed yace "alcoholic drink knn fa," Abdul ya
juya xae fita daga eatry din yace "ka siya abinda
xaka siya ka fito mu wuce," can malt biyu kawae
mujaheed ya karba snn ya biya kudin ya fito yana
kalle kallen inda xae ga Abdul can ya gansa tsaye
kusa da wani me kiosk, ya siya kwalin taba har ya
kunna daya yana xuka, Mujaheed ya girgixa kai
yace "ya salam," Abdul na hangosa ya karaso yana
kallonsa yace "har ka gama," Mujaheed yace "mu
tafi amma karka shigo min mota da cigarette
dinnan don bana son warin," Abdul yace "ok, ya
jefarda guntun na hannunsa, ya saka kwalin cikin
aljihu yana rike da kwalban wine dinsa ya shiga
mota, Mujaheed ma ya shiga ya tada motar suka
bar wajen, dk da Mujaheed yy niyyar masa
magana a kan abinda ya gani don ya lura free man
ne shi bbu ruwansa rayuwarsa irin ta turawa yake
yinsa, sae kuma ya fasa gnin har ya fara bacci.
karfe uku suka shigo katsina.
Like · Reply · Report · 3 minutes a[truncated by WhatsApp]
[12/8, 21:12] ‪+234 803 751 8717‬: Khaleesat Haiydar
~Aneesah~ By Khaleesah Haiydar 92..... Mujaheed
ya karaso cikin dakin yana kallon pretty yace "ke
wae yaushe kika fitsare ne hka Zainab," pretty ta
juya tana shirin fita daga dakin tace "ba ca nayi
maka ina xuwa ba," ta fice ba tare da ta jira mai
xae ce ba, don wani mugun haushinsa take ji
ynxu, Mujaheed ya kalle Hydar da ya lumshe
idonsa ya karaso gefen gadon ya xauna yana
kallonsa yace "ya dae frnd ina ta kiranka baka
daga wayar ba," Hydar yyi masa shiru har lkcn
idonsa a lumshe, Mujaheed yace "wae bacci kke
ne ina magana kayi shiru," Hydar ya bude ido a
hankali yana kallonsa yace "ina jinka, banga call
din ka ba" Mujaheed ya mike ya dauko wayar yana
kallo yace "ba gashi nn ba, har 3 missed cals"
Hydar yace "to ban sani ba," Mujaheed ya ajiye
wayar yana kallonsa yace "wae ya na ganka wani
iri ne Aliyu, ko baka da lafiya ne?" ba tare da
Hydar ya kallesa ba yace "lfyata lau," Mujaheed ya
tabe baki yace "to Allah ya kyauta, kana ji na
magana na xo muyi?" Hydar yace "ina jinka,"
Mujaheed yace "ae kasan son din Baffan Aneesah,
Abdul?" Hydar yyi shiru bae ce komai ba,
Mujaheed yace "am tokn fa Aliyu, wae don Allah
me ke damunka ne" Hydar yace "ina jinka me aka
yi?" Mujaheed ya daga kafada alamar shi ya sani
snn yace "kasan sa?" Hydar yace "ehh," Mujaheed
yace "gud, mistakenly akwae randa muka hadu
dashi a hanya da Aneesah, but funnily bae ganeta
ba, tun daga lkcn yake bibiyanmu yana nuna min
kmr ya santa, ni ko na nuna masa xan basa
mamaki idan ya sake binmu, as in d guy was vry
confuse, har dae daga karshe ganin yanda ya
damu yasa n karbi card dinsa nace xan kirasa duk
don ya rabu damu, so just recently i thought he
myt b of help 2 us nd guess wat i was absolutly
ryt cos nn da kwana uku yace xae gano min inda
Ammin Aneesah take, is'nt dat great, though na
dan masa tambayoyi na samu informations kadan,
nd kasan wani abu frnd, wllh bae gane ita ce
Aneesah ba still, ina ga kmr gayen na da brain
disorder, amma dae don ya maida hankali gun
sanin inda Ammi take nace masa ita ce Aneesar
da yake nema, amma baxae ganta ba har sae ya
nemo Ammi" Mujaheed yyi shiru yana kallon Hydar
ganin shi daya yake ta surutunsa, don Hydar
idonsa a lumshe yake kmr mae bacci, a fusace
Mujaheed yace "Hey wnn wani irin wlknci ne kke
min hka Aliyu, ina magana ka mai da ni kmr wani
mahaukaci kayi bnxa da ni," Hydar ya mike a
fusace yace "to me kke son na ce maka ko kuma
me xan yi maku, meye nawa kuma a ciki, plss don
Allah ka rabu dani i beg yhu stay away frm me
huh!" Mujaheed ya tsaya da mugun mamaki yana
kallon Hydar da ya koma ya kwanta, yace "oohh
wnders shall neva cease! don an bata maka rae a
gida sae ka huce kai na kuma malam, ae ba ni na
bata maka ran ba don hka sae ka sauka ka same
su downstairs," a fusace Mujaheed yyi maganar,
Hydar ya mike shima a fusacen ya shakesa yana
huci yace "kai!!" hka Mujaheed ya bude baki yana
kallonsa, Hydar yace "ka kama kanka kar ya bace
mana a dakin nn," Mujaheed yyi murmushi ya cire
hannun Hydar a wuyarsa ya mike tsaye yana kallon
Hydar din yace "ka ci sa'a ni naxo na same ka
amma da baxae mana kyau ba daga ni har kai
yau," yana kai wa nn ya fice daga dakin, Hydar ya
koma ya xauna kan gado ya dafe kansa yana
mayar da numfashi, Aneesah ta cucesa ta cucesa,
yyi daya sanin saninta, ya fada kan gado ya shige
cikin blanket jin wani irin sanyi dake shigarsa.
Like · 9 · Reply · Report · 1 hour ago
Hauwee Jidderh Abdulkadir
tnx
[12/8, 21:12] ‪+234 803 751 8717‬: ~Aneesah~ By Khaleesah Haiydar 94.... Mujaheed
ya juya yana kallon Abdul dake danna wayarsa
yace "to ina muka nufa yallabai, gamu nn a cikin
katsina," ba tare da Abdul ya kallesa ba yace "tun
daxu nake ce wa ka bani drivin kayi ignorin dina,
ynxu in ka san wajen ae sae ka kai mu naga,"
Mujaheed yace "hka kawae kan idona ka gama
kwankwade wine kwalba daya na baka drivin ka
wurga mu cikin daji, haba ae wnn ganganci ne
baxa mu ce tsautsayi ba" Abdul ya juya yana
kallonsa bae dae ce komai ba, Mujaheed yyi parkin
yace "nasan ynxu ka dawo nml, xo ka karbi tukin,"
Abdul bae yi musu ba ya fito suka yi exchangin
sit," Mujaheed yace "daga nn ina xa mu knn?"
Abdul yace "masallaci, ba muyi azahar ba ga
la'asar ya kusa," Mujaheed ya fashe da dariya ssae
har da rike kansa, Abdul ya juya yana kallonsa
yace "wat's funny?" sae da Mujaheed yyi dariyar
mae isarsa snn yace "to mu je," Abdul ya ja tsaki
ya ja motar, suka samu wani masallaci yyi parkin,
Mujaheed na alwala yana kallon Abdul dake tasa
alwalan, so yake yaga ko ya iya alwalan ma kuwa,
Abdul ya gama alwalan ya mike a fusace yace
"wae wnn kallon fa Jaheed?" Mujaheed yyi
murmushi ya mike don shi ma ya gama alwalan
yace "sorry" suka shiga masallacin a tare, sae da
suka idar da sllh snn Mujaheed yana kallon Abdul
yace "srry fa Abdul in tambayeka," Abdul yace "am
ol ears," Mujaheed yace "naga kmr kayi karatun
addini ssai ko," Abdul yyi masa wani mugun kallo
yace "wace irin silly questn knn kke min?"
Mujaheed yace "A'a yi hkuri," har Mujaheed ya
fidda ran Abdul xae sake magana ya ji yace "eh
nayi, don tun ina 12 yrs na sauke qur'ani mai
girma, at 14 na sauke littattafae da dama,"
Mujaheed ya tsura masa ido yana kallonsa xae yi
magana Abdul ya rigasa yace "though ban taso
gidanmu ba, gun kakana da ya haifi dad dina na
taso, at 15 yrs na koma gun parent dina, kafin
grand dad din nawa ya rasu knn, though nasan da
gidanmu na taso ko karatun sllh ma ba iyawa xan
yi ba" Abdul ya mike yana kallon Mujaheed da ya
kasa daina kallonsa yace "let move, lkci na wuce
wa," da yake Mujaheed na son magana da Abdul
din sae ya fake da cewa, "ka bari mana muyi
la'asar kawae, kaga lkci ya kusa," Abdul bae yi
musu ba ya koma ya xauna, Mujaheed yace "to
kana da ilimin addini hka, mai ya kai ka shan giya
Abdul, nasan ka fini sanin hukuncin me yin hkn"
Abdul yyi masa mugun kallo snn ya tabe baki bae
ce komai ba, Mujaheed yace "hmm kayi shiru,"
Abdul ya dan kishingida yace "bari na dan yi bacci
kafin lkcn sllhn yyi, am so exhausted," Mujaheed
yyi murmushi yace "to ita Aneesar son ta kke ko
me?" da sauri ya gyara xaman sa yace "Aneesah,
ehh ina sonta, though ba don ina sonta nake son
na aure ta ba, tun tana karamarta take min fitsara,
bata da kunya ko kadan yarinyar, though ni kadae
naga take ma rashin kunyar, don hka nake son na
aureta ne don na dan nuna mata hankali, bayan nn
kuma xamuyi soyayyar mu, don ina sonta ssae,
kuma kalarta kalar xama a london ne" Mujaheed
ya hade rae bae ce komai ba, Abdul yace "kuma
bayan hka, na so idan na aureta na dawo masu da
farin cikinsu da dad dina ya tauye masu, amma
sae ta haifa min kyakkyawar dota kmr ta,"
Mujaheed ya mike yace "kaga mu tafi kawae ma yi
sllhn a wani waje idan lkcn yyi," Abdul ya mike
yace "ok," snn suka fita suka shiga motar Abdul ya
ja motar suka shiga cikin gari. Karfe biyar suka isa
gidan, gida ne mai girman gske, mai gadi yace
baxa su samu shiga ba don mai gidan baya nn,
sae dae idan suna da nmbr daya daga matansa,
su kirasu, in sun yrda su shigo, sae su shiga, don
baki basa shiga gidansa hka nn" Abdul yyi tsaki
don shi bai ma san matan Alhajin ba, Mujaheed
yace "kai baka da nmbr mai gidan ne, ka kirasa,"
Abdul yace "bani da," Mujaheed yyi tsaki yana
kallon mai gadin yace "kmr yaushe mai gidan xae
dawo," Mai gadin yace "xuwa gobe ko jibi,"
Mujaheed ya juya yana kallon Abdul yace "sae mu
je mu kama hotel," Abdul yace "ok," suka shiga
mota suka bar anguwar. Washegari da yamma
Hydar ya koma gida daga gidan Dr umar, ba laifi
ya dan ji sauki amma ba na abinda yake damunsa
a xuciyarsa ba, Hajiya sae nn nan take da shi kmr
ta mai da shi ciki, ta dinga rokansa tana lallabasa
ya gaya mata meye matsalarsa a rayuwa, tayi
alkawarin ko ma me yake so xata masa, shi dae
ido kawae ya xuba mata yana kallonta.
Like · 4 · [truncated by WhatsApp]
[12/8, 21:12] ‪+234 803 751 8717‬: ~Aneesah~ By Khaleesah Haiydar 95..... Washe gari da safe misalin karfe goma Mujaheed da Abdul suka kama hanyar gidan Alhaji suleman ko Allah ya sa ya dawo, mai gadi yace bae dawo ba stil sae gobe, a fusace Abdul yace "kai malam da'alla bude ma mutane gate su shiga, nn gidan aminin dad dina ne, so dnt tel me dat," Mujaheed ya dafa kafadarsa yace "dnt wrry guy, Allah ya kai mu goben," Abdul yyi tsaki yyi gurin mota, mujaheed na biye da shi a baya, suna komawa Hotel din da suka yi lodge, Mujaheed ya shiga bathroom yin wanka, Abdul ya sauka downstairs xuwa dan eatry din dake Hotel din ya siya wine da hamburger sae malt biyu da table water, ya koma sama, ya tar da Mujaheed ya fito daga wankan yana xaune kan gado yana danna wayarsa, Abdul ya ajiye masa malt da hamburger, ya xauna kan kujera ya bude wine dinsa ya fara kwankwada, Mujaheed ya kasa daina kallonsa, sae da ya ajiye kwalban snn Mujaheed yace "kai ni fa bna son kana shan wnn abun a gabana," ba tare da Abdul ya kallesa ba yace "ok," snn ya mike tsaye yana kallon Mujaheed yace "let get a nearest boutique mu siya kaya, coz baxan iya maida kayan nn ba, its irritatin me " Mujaheed yace "kaje ka siya ni ina da kayana a mota," Abdul yace "dnt wrry about d expense i wil take care of dat," Mujaheed yyi masa mugun kallo yace "nayi maka kama da talaka," Abdul yyi dariyarsa mai kyau yana nuna Mujaheed da yatsa, ya juya ya fice daga dakin, dariyarsa exactly irin na Aneesah, Mujaheed ya bi sa da kallo don bae taba ganin dariyarsa ba sae ranar, yyi murmushi tuno Aneesar sa da yyi, lallai jini ba wasa bane, hka kawae ya ji Abdul na burgesa, in har hka ne to bae yo halin ubansa ba. Ko da Abdul ya dawo Mujaheed na kwance yana kallo, ya ajiye masa dayar ledan hannunsa don biyu ya shigo da, Mujaheed ya mike xaune yace "wnn fa," Abdul yace "kaya na siyo mana. Tunda kai baxa ka iya siya mana ba" Hydar na kwance Hajiya ta shigo dakin tana kallonsa tace "son baka sha tean da yawa ba," yace "ya isheni mum," ganin yanda duk ta daga hankalinta a kansa ya sa ya mike tsaye ya shiga ciro kayan da xae sa tace "ina kuma xaka Aliyu," yace "xan dan fita mum," hkn yasa ta dan ji ddi, tace "to shknn me xa a girka maka kafin ka dawo," yace "ko ma me kuka girka xan ci mum," har bakin mota ta rakosa tayi masa Allah ya kiyaye duk da mugun karfin hali yyi ya ja motar ya fita daga gidan don bae ma san inda xa shi ba. Yyi tafiya mai nisa ya samu kansa da shan kwanan gidansu Mudatheer, a hankali yyi parkin dai dai kofar gidan, ya kife kansa da steerin motar, ya kai kusan minti goma a hka snn ya fito ya shiga cikin gidan bayan sun gaisa da mai gadi, ya danna bell ummi ta bude masa kofa, tana ganinsa kuwa ta hade rae don tasan dole sae Aneesah tayi kuka yau, ta dae gaishesa ya amsa da dan fara'arsa ya shigo falon yana tambayrta mumy, sae da ta fara sanar da mumy xuwansa snn ta shiga daki ta tar da Aneesah xaune gaban madubi ta gama shirinta don fita xasuyi da Mudatheer gaba daya, tace "Aneesah ana nemanki a falo," Aneesah ta mike tsaye da sauri tace "waye?" don a tunaninta Mujaheed ne, ummi tace "wnn yayan naki ne," gaban Aneesah yyi mugun faduwa, jikinta yyi sanyi, badan wani abu ba da baxa ta je gun Hydar ba don ita tsoronsa ma take ji ynxu, ta juya tana kallon Ummi dake kallonta tace "ummi xo ki rakani," Ummi tace "A'a ni baxan je ba, ynxu gun coursemate dina xanje na karbo wani book kafin ya Mudatheer ya dawo," Aneesah bata ce mata komai ba ta fita daga dakin ta shigo falo a sanyaye ta tar da shi suna gaisawa da mumy, ta nemi gu ta xauna baki bakin kujera kamar mara gskya, sun kai minti biyar a hka snn ta gaishesa a hankali, ya dago yana kallonta bae ce komai ba, hkn ya sa ta sunkuyar da kanta, can bayan kmr wani minti biyar din ya kalleta bbu yabo bbu fallasa yace "kin duba waec result din ki?" ta dago tana kallonsa ta girgixa masa kai, alamar Aa. Like · Reply · More · 5 minutes ago
[12/8, 21:12] ‪+234 803 751 8717‬: ~Aneesah~ By Khaleesah Haiydar 96..... Hydar
ya kauda kansa kmr baya son maganar yace "je
dauko hijab ki gaya ma mumy xa mu je cafe
ynxu" ta dan yi shiru snn tace "ya fito ne?" yyi
banxa da ita har lkcn baya kallonta, ta mike
tsaye kmr xata yi kuka ta tafi dakin mumy ta
gaya mata, mumy tace "da sae ki gaya mana
kinyi waec, ko da Mudatheer ne ba sae ku je ya
duba maki ba, ke dae Aneesah akwae shirme," ta
dan yi murmushi mumyn tace "to shknn amma
kar ku dde kinji Aneesah," tace "to mumy" snn ta
shiga daki ta cire mayafin jikinta ta saka hijab, ta
dawo falon, kallo daya yyi mata ya kauda kansa
ya mike yyi hanyar fita daga falon ta bi sa a
baya gabanta na faduwa, a compound suka hadu
da Mudatheer ya dawo, ya gaishe da Hydar da
fara'arsa snn yace "xaku fita ne," Hydar yace
"no, waec result xan duba mata," Mudatheer yace
"maimakon ki gaya min na duba maki 'yar birni,
waec ai ya dde da fitowa," Aneesah tayi
murmushi bata ce masa komai ba ganin Hydar,
Mudatheer yace "to gashi kuyi magana da
yayanki tun daxu yake son magana da ke,"
Aneesah ta dan sace kallon Hydar ta karbi wayar
daga hannun Mudatheer dake mika mata, yace in
kun dawo na karbi wayar, yana kai wa nn ya
shiga cikin gida, ta kara wayar a kunne a hankali
tace yayana, yace "kanwata," ta dan yi dubara
xata juya suka hada ido da Hydar dake kallonta,
ta kasa juyawar da tayi niyyar yi, kuma ta kasa
dauke idonta daga nasa, duk kiran da Mujaheed
ya dinga yi mata kasa amsawa tayi, Hydar ya
juya yyi hanyar gate ta bi sa a baya ta katse
kiran Mujaheed din, yana isa kusa da motarsa

Please Login or Register in order to submit comment