Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

Abdul nifa sam banajin bacci wlhy" Murmushi yayi yace aranshi ina ganin Yarinyar ta tsorata dani barin barta harta saba da wasanni na"
"To muje parlor muyi kallo mana ehn" yafad'a yana kallonta da alamar wasa

"To muje mana" Tafad'a bayan ta mik'e tsaye...takowa yayi yace yana k'ok'arin cire mata hijab "shi kuma wannan hijab d'in fa, kishiya tane?" Wani narkewa tayi Tafad'a jikinshi tana buga qafa a qasa cikeda shagwaba "Allah ni yaa Abdul karka cire mun bafa komai a jikina" sosai ta sungume hankalinshi sukayi habuja,d'aga hijab d'in nata yayi ya cura hannunshi ciki ya d'aura a saman waist nata,wani Yarr taji lokaci d'aya ta lumshe ido,hannunshi yasa ya zare hijab d'in wasu hatsabiban kayan bacci ya gani a jikinta riga k'arama da guntun wando Heeps d'innan sun zauna cas dasu ga dukiyar fulanin nan sun ciko sunyi sama,kasa d'auke dubanshi yayi daga nonuwanta, jefar da hijab d'in yayi ya riqo k'ugunta da kyau tazo jikinshi yakai bakinshi asaman breast d'in yabasu hot kiss wanda atake ya bata kunya,ta rufe idonta Shafa gashin kanta yayi yace
"Haba y'an matan yaa moris ya zaki b'oye mun wannan kyakyawar shigar,ina ni Ki kayiwa? " sadda kanta tayi qasa tana Murmushi daga nan ya sanya hannunshi ya dagata cak zuwa parlor,a saman cinyarshi yayi mata matashin kai,ya cura hannunshi a cikin gashin kanta yana mata tafiyar tsutsa,gaba d'aya ya gama kashe mata jiki se lumshe ido takeyi a haka har bacci ya sureta.....mamakine ya kamata ganinta ajikinshi kuma ga haske ya mamaye d'akin alamar gari ya waye sannan dukkaninsu ba kaya ajikinsu,da sauri ta lalubo duvet ta rufe jikinta,wannan zaburar datayi ne ya farkar dashi,rufe idonta tayi ganin shiko ajikinshi be damu ta ganshi a hakaba,matsawa yayi daf da ita ya rungumota yace "Ke kintashi shine bazaki tashi kiyi salla ba,nifa tun asuba nayi sallah na" cikeda shagwab'a tace har lokacin idonta a rufe yake "shine ni baka tashe niba?" Murmushi yayi yace "ked'ince dason jikin tsiya kin kama kin wani qanqameni sekace za'a sace miki ni,dak'yar na samu na zare jikina kuma ma Aina tashe ki so biyu kene baki tashi ba" cura fuskar ta tayi a k'irjinshi cikeda kunya domin batasan me tayi ba acikin bacci,kamar zatayi kuka tace "shine kuma ka cire mun kaya nika tashi zanyi sallah ne" matse bakinta yayi yace "Zakiyi sallah d'in sena tashi,Kedai zaki tashi kije kiyi alwala rana na kallonki sakiyi salla" maqe kafad'a tayi "yaa Abdul bafa kaya ajikina dan Allah ka fita sena saka" bushewa yayi da dariya yace "kinga yan mata kayanki ma yana parlor naga kinata had'a gumi Shiyasa na ciresu,barima kiga" zare duvet din yayi ya sungumeta be dire ta ba se ban d'aki se yarfe k'afafuwanta takeyi tana shagwaba ga idonta a rufe ruf.....shi se dari yarta yakeyi kun yarta na bashi mamaki da dariya...

Mom Nu'aiym
[1/8, 10:32 PM] Sha'awa: *🌞HAFSAT ELHAM🌞*

Billy Galadanchi

Haske writer's Asso💡

Vote me on wattpad@68billygaladanchi.
Sadaukar wa ga k'awata Hafsat Abubakar qaya (Elham).

                        20
Sanda ya wanke ta tatas sannan ya barta tayi alwala,ta dauro towel ta fito se wani kunya takeji a haka ta zura jallabiya tayi sallah,kai tsaye kitchen ta wuce ta musu samosa bread da spaghetti bolognese ta had'a masa coffee sannan ta dawo d'aki light makeup tasaka sannan ta sanya less ruwan Zuma ta murza d'auri ta feshe jikinta da turaruka sannan ta fito kai tsaye d'ankinsa ta wuce,a gaban mirror ta sameshi yana taje sumar kanshi,d'auke kanta tayi daga dubanshi sannan a hankali tace "Yaa Abdul Barka da kwana" ajiye brush d'in yayi ya juyo yana Murmushi sosai ya mata kyau,Sanye yake da jeans black da rigar sa asalin fara qal kirar kamfanin mk ya dirza agogon gold a hannunshi se tashin k'amshi yakeyi,matsowa yayi kusa da ita ya rungumo ta jikinshi sannan ya kalli kyakyawar fuskarta yace "Blossom kullum k'ara kyau kikeyi,narasa wane kalar kaya ne yafi miki kyau,kinga idan kika saka k'ananun kaya seki fito kamar wata baturiya,idan kuma kika saka Jallabiya seki dawomun balarabiya sak idan kuma kika saka kayanmu na hausawa sena kasa wai hausa Fulani nake gani kokuma kanuri" tsura masa ido tayi harya gama wannan rattaben sannan a hankali ta sauke idonta k'asa tace
"Yaa Abdul breakfast is ready" hannunshi ya saka ya d'ago hab'arta yace "Blossom bakya san kallona,har yanzu fushin kike dani?" Batayi magana ba Murmushi kurin tayi be saki hab'ar tata ba yace "Blossom dan Allah kiyi hakuri komai ya wuce Allah bana cikin nutsuwa ganin wannan halin da kike ciki,kalli fa na miki kwalliya bakice namiki kyau ba ko sabida ban saka takalmi bane?" Dariya ta masa har haqwaran ta suka bayyana tace "Kayi kyau mana yaa Yarima nifa dana shigo banma gane kaba,na Zata wani balarabe ne Ashe miji nane?" Dariya yayi yace

"Kin iya tsoka na faa blossom, kuma kinga nifa bana so kike laqabamun wani yaa Yarima yaa Abdul, ki sama mun suna me dad'i daza kina riqa kira na dashi" Murmushi tayi sosai tace " yaa Abdul ni bansan me zan ce ba fa,wane suna kake so na kiraka dashi"
"Kece da kanki zaki nemo nima ban saniba" dariyar dai tamasa "Muje kaci breakfast mana" bece komai ba ya saqala hannunshi a nata suka wuce,shine da kanshi ya bata taci sannan yaci,daga nan suka dawo parlor suna kallon wani film na hausa.

      Da dare ma wanka tayi ta caba kwalliya cikin doguwar rigar dress red color bata saka d'an kwaliba tufke kanta kurun tayi da Jan ribon,bayan ta gama dafa musu tuwon semo da had'addiyar miyar egusi taji ganda kifi da nama,se tashin k'amshi takeyi ta had'a mu sugar cane and lemon zest drink se tashin k'amshin dadi yakeyi,lomar sa ta farko ya lumshe ido yace "Blossom idan kinsan irin wannan dad'in zaki riqa girka wa ki dena kawoni dining kurun ki ajiyeni a qasa,idan ba haka ba kuwa Allah fad'owa zanyi " sosai maganarshi ta bata dariya,dariyar kuwa tashiga yi har tana riqe ciki,shi kuwa yana dariyar yana kallonta ba k'aramin burgeshi takeyi ba tana dariyar,sanda yace "Au dariya ma kike mun,zan rama ne nine zan mana lunch Allah idan kika kuskura kikaci daddad'an girkina sumewa kurin zakiyi" dariya ya qara bata jin zancensa aikam tafara mar dariya har tana durqushewa take lomar datakai bakinta ya sarqeta nan take ta soma tari ba k'ak'autawa idonta yayi jajir,tasowa yayi ya tallafeta yana bata ruwa dak'yar ta samu ya tsaya mana,ama abin da ya bashi haushi still suna cin abinci tana masa dariya kuma taqi magana

"Blossom dama haka kike da dariyar k'eta? Allah yau zan shayar dake mamaki zaki tabbatar sunana Mr.chef" tana dariyar tace "Tom yau kuwa zanga Mr. chef meze dafa mana" Murmushi yayi yace

"Shawarma da hand sandwiches zan miki plus mango and milk shake,yau d'innan zan tabbatar miki ban zauna turai a banza ba" dariyar taci gaba dayi "idan ina bacci na karka tasheni se idan ka tabbatar ka kammala mana lunch" shidai banza ya mata,daganan zuka wuce bed room bacci....... Ba ita ta farka ba se Wuraren karfe d'aya sallah tayi tawuce parlor kai tsaye se sauri takeyi tamakara girki a tunaninta wasa Abdul keyi,aikam tana zuwa kitchen ta tarar yama kammala girka komai se tashin k'amshi gidan keyi, Juyowa yagi ya wara hannayenshi yace "common sleeping beauty" Murmushi tamasa amma kunya ta hanata k'ara sawa jikinshi dakanshi ya tako yazo ya rungumeta,ya rad'a mata a kunne "Blossom nagama fa,yau zakici best girki ever" Murmushi tamasa kurun seta tsinci kanta da lafewa ajikinshi ta saka hannayenta bayan waist nashi "Yaa Yarima I'm so hungry" Tafad'a har tana doka k'afanta a k'asa cikeda shagwab'a, d'ago habarta yayi da hannunshi yace "Look blossom taimako d'aya zaki mun ki bani 15 mnt nayi sallah ke kuma ki had'a table kinji" Murmushi tamasa tace

"Alright u go and pray and I will set d table" sakinta yayi bayan ya manna mata kiss a kumatu yabar kitchen din.....mamakine ya kamata ganin yanda ya had'a Shawarma da hand sandwiches d'in ga kuma mango and milk shake a manyan cups guda 4 saka biyu tayi fridge sannan ta gyara sauran a dining, kan ya fito kuma taje tayi wanka da ruwan miski ta feshe jikinta da manya manyan turaruka ta saka doguwar rigar jallabiya kalar wine color ta d'aura d'an kwalin ta kalar sararin samaniya tayi kyau matuk'a,a yanga ce take tafiya harta iso dining d'in k'amshin turaren ta ne ya sanar masa da zuwanta, da sauri ya juyo lokaci d'aya ya mik'e yaje ya rungumeta sauke ajiyar zuciya yayi yace a hankali "blossom kina kashe ni da wannan wankan naki me d'aukar hankali,wlhy ki yarda dani lada kike samu kuma ina matukar jin dad'in haka,k'amshin turarenki banajin kalarshi ko ina se a wurinki sanar sani Wanne irine zanje nawa CEO na campanin babbar kyauta" Murmushin ta me sanyi tamasa,sannan cikeda shagwaba tace "Yaa Abdul zanji shawarma yawuna se tsinkewa yakeyi" saketa yayi yana dariya "yanzunnan sekice zaki mun kuka,muje na Kici" bata masa musuba kurun sukaje sanda taci guda biyu sannan taci sandwiches d'in ta shanye mango and milk shake duka sannan tace

"Man wane shop ka siyo Wannan shawarmar? Murmushi yayi yace " Moris Shawarma shop" kwashe wa tayi da dariya sannan yace "ki shirya da yamma zamuje yawo kinji" A green color suka je yawo se hirar su suke suna dariya,tana ganin Shawarma tace Zata ci,yace "Blossom ki bari Kici wani abun daban da akwai agida fa" maqe kafad'a tayi "Noo ni wannan zanci yanzu idan kuma naje gida Senayi warming wancen naci" aikam koda ta fara ci setace bataso wai nashi yafi dad'i, sanda suka gama shan iskar duniya gab da magrib zuga biya ice cream shop suka siya sannan suka wuce gida direct.....

Bayan sallar isha,suka dawo parlor suna hira abinsu,Elham ta saka wani wando iya cin yarta sannan kuma ga bingilalliyar riga gashi batada bra niples nata sun gama tayarwa gogan da hankali, gashi ta baje yalwa taciyar sumarta se tashin kamshi takeyi,kasa hakuri yayi ya dawo kusa da ita,hannunshi ya sanya ya janyota ta kwanta a saman k'irjinshi ya cura hannunshi acikin sumarta yana mata wasa dashi a hankali,kasa hanashi tayi zuwa wannan lokacin idan ba cikin jikinshi tajita ba batajin daidai,yau d'in ma bacci taketa so tayi har goma ta gota amma a yan kwanaki biyunnan ta soma sabawa da kwanciya a jikinshi seta kasa,ganin zatayi bacci a haka ya sanya ya sauketa yaje ya rife ko ina yazo parlor ya kashe kayan kallo ya dagata se bedroom nasa....Kwantar da ita yayi bayan ya kashe fitinar d'akin lokaci d'aya ya sanya hannun shi ya zare mata guntun wando,gaban tane ya fad'i tace murya na rawa "yaa Abdul dan Allah ka dena" bakinshi yakai daidai kunnerigarnan "Haba blossom bakyason kiji dad'in bacci,kayan nan taku raki kurun zeyi" ta bud'e baki Zata magana ya cura bakinci a nata harshenta ya janyo ya dinga tsotsa tamkar ze tsinkashi yakai minti biyar yana saukar mata da kasala sannan ya janye bakinshi daga nata yace "Ki tashi zaune mana ki cire rigarnan na sakaki a jikina kiyi bacci" cikeda shagwab'a tace "yaa Abdul ni ka bani wandona plss" hannunshi ya d'aura aka lips nashi yace "shhhhhhh blossom bana san gadda ma fa" shura k'afa tasoma yi cikeda shagwab'a "yaa Abdul dan Allah fa" cikin y'ar tsawa kad'an yace "Blossom if there say a word again I will slap you fa,just sit down and raise up ur hands" tashi tayi zaune tana kallonshi acikin wannan d'an hasken na deem light,zunb'uro baki tayi tana yamutsa fuska ta daga hannunbya zare yar muna fukar rigar dake jikinta,gaba d'aya kunya ce ta gama da matsalar ta musamman dataga yana cire kayanshi mayarda idonta tayi ta rufe,sannan ta kwanta rigingina cikeda kunya, kashe deem light d'in yayi sannan batare da tayi auneba taji lallausan harshensa da lips d'inshi a saman breast d'inta,d'imau cewa tayi gashi lokaci d'aya ya saukar mata da kasala wani irin masifaffen dad'i ne ya ziyarceta da bazata iya fasssara yanda take jinshi ba wani abune yake fizgarta tun daga kan d'an yatsanta na k'afa har saman kanta,dak'yar ta iya bud'e bakinta tace "Yaa Abdul zaka kashe ni" sake mata breast d'in yayi ya matso da kanshi wurin kunnenta yace "Kashe ki kuma blossom dame zan kashe ki?" Cikeda rad'a yace haka mik'a tayi daba tasan dalilin taba tace "Dan Allah kadaina mun magana a kunne" be kula taba ya kuma kai bakinshi wuyanta yarfe hannayenta tayi duka biyu tace "Nashiga uku" nanma be kula taba yaci gaba da lasarta dukta inda yaso Elham,se murk'ususu takeyi tarasa dalilin dayasa ta nemi nutsuwar ta ta rasa, bakinshi ya kuma kaiwa kan breast dinta ya dan na musu kyakyawar tsotsa lokaci d'aya numfashin ta yafara up and down,d'ayan hannunshi kuma ya d'aura asaman d'ayan breast d'in ba shiri ta d'aura hannunta saman kanshi tana Shafa, Allah Sarki Abdul cikeda k'warewa ya sarrafa Elham da wasanni masu sanya nishad'i dajin dad'i mara misaltuwa,a hankali yazo ze saukewa kanshi wahala kuma yar garin bata yi masa musu ba,lapiya lau be cutar da ita ba cikeda sanin darajar 'ya mace ya kuma duba kasancewar ta k'aramar yarinya ya lallab'a abarsa har ya cimma burinsa,sedai fa yasha raki Elly kuka tayita masa tana magiya,koda ya dawo nutsuwarsa albarka ya d'inga zuba mata,ganin ya sameta cikakkiyar mace me gard'in gaske,koda ya haske d'akin da fitila rufe fuskarta tayi da tafukan hannayenta,ganin duk ya b'ata wurin da jini ya sanya ya d'aura towel ya zauna yace

"Hafsatul Elham ina roqon Allah yayi miki albarka ba adadi,Allah ya albarkaci rayuwar ki da rayuwar zuriyarki,yanda kika faranta raina Allah ya faranta rayuwar ki daga yau har abada,Hafsat kin burgeni a wannan zamanin d'aid'aikun matane kurin za'a samu da kare Kansu irinki,yau na k'ara tabbatar wa kaina ina d'aya daga cikin mazaje mafi Sa'a a rayuwa,Allah ya barmu tare blossom" batace komai ba saida ta gaji kuma harga Allah kunyar abinda yashiga tsakaninta dashi takeyi "Blossom ki tashi na gasa miki jiki kinji?" Cikeda shagwab'a tace

"Yaa Abdul zanyi da kaina plss" sarai ya sani gaddama Zata tsaya masa,wannan ya sanya ya d'agata zuwa bathroom a bahon yadireta acikin warm water sannan ya wanke ta shima yayi wankan yasanyata tsarkake kanta agabanshi domin ganin iyawarta,yane zanin gadon yayi sannan ya wuce d'akinta suka kwana acan cike da farin ciki.....

*Bayan sati d'aya*

Cikeda zumud'in kasancewa tare da juna suke tare,yau fitar yamma sukayi Sunje gida,lapiya lau suke hira a mota,suna isowa k'ofar gidan Elham taga wata qatuwar halitta dabazata iya tantance meye ba tayo kanta,da sauri ta kwallah k'ara tayi bayan Abdul ta koma tace "Nashiga uku yaa Abdul wlhy ga wani abunan ze kasheni a k'ofar gida" dubawa yayi bega komai ba yace "Blossom ki nutsu nifa banga komai ba" dagowar dazatyi takuma ganin abin aikam ta ruga seda ya riqota,wasa wasa fa gaba d'aya ta haukace sekace me shafar aljanai waya yayi momy tazo anfi awanni biyu amma taqi Shiga ciki,dole suka koma da ita gidansu name Marta ba,duk sanda Abdul yazo kusa da ita seta saka masa ihu kamar wacce taga wani abin tsoro gaba daya ta fita hayyacinta....

Mom Nu'aiym
[1/8, 10:32 PM] Sha'awa: *🌞HAFSAT ELHAM🌞*

Billy Galadanchi

Haske writer's Asso💡

Vote me on wattpad@68billygaladanchi.
Sadaukar wa ga k'awata Hafsat Abubakar qaya (Elham).

                             21

Momy nifa na damu sosai,Shiyasa naketa gudun wannan auren da baiwar Allah nan,yanzu gashi sunaso su firgita y'ar mutane,kuma abun haushin nine batasan koda gani wlhy"
"Babana ka kwantar da hankalinka Mlm na Maiduguri nakan hanya fa,inshaa Allah komai zezo da sauqi" shiru be tankaba sabida bashida abin cewa d'in.....da yamma Mlm yazo,a d'akin datake kwance aka kaishi domin ya dubata  ,adua aka Shiga yi mata da karatun alqur'ani amma abin mamaki ko gezau ba tayiba,kallon me martaba Mlm yayi yace

"Wannan asiri ne kuma suna sane da zuwana,dama abin tsoratar da ita kurun yakeyi bawai ajikinta yake zama ba,an sanya mata qiyayyar mijinta ne dakuma gidanshi shi gaba d'aya wata halitta yake zo mata me matukar ban tsoro sabida haka inaga se zuwa gobe zamuyi maganin abin" godiya sukayi masa Abdul ranshi a bace yake wayene yakeso ya rabashi da farin cikin rayuwarsa Ellyn sa,aikam idan ya kamashi seya yabawa aya zaqinta..... Dama ya baiwa kallamu motarsa akai masa wurin wanki se kurun yayi amfani da d'aya daga cikin ta gidansu,ya wuce gidansa domin dauko wani sako, mamakin ganin khamis na magana da me gadinsa yayi matuka,k'in karasa wa yayi har k'ofar gidan,parking yayi daga gefe ya tsaya yana kallonshi harya gama bashi wani qulli a Leda yana nuna masa yanda ze bad'a mamakinsa ne ya qaru ganinfa ya Ciro kud'ad'e ya baiwa me gadin,yana gurin harya masa sallama yabar wurin kai tsaye shima yafito daga motar har yana had'awa da gudu ganin me gadin yashiga cikin gidan yana kunce k'ullin,labewa yayi yana kallonshi ya barbade tundaga kan inda yake parking har zuwa matattakalar dazata sadaka da k'ofar Shiga gidan,yana dawowa gate ya ganshi atake rashin gaskiya qarara ya bayyana a gareshi,murtuk'e fuskarshi yayi yace

"Ard'o me kakeyi acikin gidan ne?" D'an Sosa kanshi yayi yace "Ban d'aki naje yallabai" miqa masa key na cikin main Gidan yayi yace "A parlor Idan ka Shiga zakaga jakar computer na saman kujera ka dakko mun" muzu muzu Ard'o yayi baya son shiga,Abdul yayi yai dashi yaqi,aikam a waya yakira Baba k'arami da Ashraf ba'afi mintuna goma sha biyar ba se gasu sun iso a tare,

"Yaa Yarima lapiya dai" agaban Ard'o ya zayyane musu komai,yace yanzu kunga na aikeshi yaqi Shiga menene shawarar ku?" Ashraf ne yace "Na rantse da Allah seya taka masifar daya barbad'a ta koma masa" atake kuwa ya kira wani Friend d'inshi soja,suka zo suka dannamai bindiga dole yana kuka ya taka,aikam yana dawowa wurin yafara soshe soshe haukan tuburan Ard'o ya haukace,seda suka d'aureshi,kai tsaye kuwa akaje aka kamo khamis sojojinnan suka Hau jibgarshi da kanshi yayi confess ganin zasu aika dashi gaba da lahira....wani soja da haushi ya isheshi bindiga ya kwala masa yace

"Wancen Ibrahim da da ze auri Hafsat,dakuma Abdul Kaine Kayi asiri har wancen ya mutu ko?" Gaddama yayi aikam suka Shiga dukanshi dole ya fad'a waida so yayi duk su mutu sabida yanaso ya auri Elham,take aka wurga hege ga hukuma akan yayi kisan kai yana kuma shirin haukatar da wani akan mace.....abinda yafi baqanta wa Abdul rai shine ciwon daya sakawa Hafsat,seda aka kama har bokan dake masa wannan mugun aikin ya karya komai shima yaga kanshi court d'an banza mushiriki....

*Bayan kwana biyu*

     "Momy nifa na tsorata da garinnan,abin ya wuce cikin gida amaka asiri harda na waje,abun ai yayi yawa wlhy,gaskia ni London zan d'auke Hafsat mu tafi Yafiye mun kwanciyar hankali" Murmushi momy tayi"Ba wanda ya isa ya hanaka tafiya da matarka duk inda kaga dama ammafa kasani ko ina kuke se ku riqe Allah,dan ka bar katsar bashi bane,lafiyar Allah zakana riqa nema muku ako da yaushe ana yawaita karanta alqur'ani me girma ana adu'a, sannan kuma seta mirmire zaku tafi" b'ata fuska yayi

"Momy wane irin mirmirewa kuma wai,tafaji sauqi ni next week naso mu tafi" rik'e baki tayi "ohh ni Allah ya raka taki gona Abdul,matarka ce idan ma kaso ka d'auketa Ku tafi yanzu,kumama kai anan Zata zauna seta gama mirmirewa zuwa jibi" da sauri ya dago ya kalleta amma ya kasa magana ita kuwa dauke kanta tayi kamar bata ganshiba,tama bar wurin Shikuwa kai tsaye bedroom nata ya wuce yana qunquni....a kwance ya taddata ta rufe idonta tamkar me bacci,bayanta ya kwanta ya rungumota ta baya,a kunne ya rad'a mata "Blossom I really missed you,gashi kuma momy ta hana intafi dake gida yau" da sauri ta Turo shi ta tashi "yaa Abdl momy fa,Karfa taganka anan dan Allah ka fita" janyota ya qarayi "Haba blossom ki nutsu mana nida matana haka kawai zaki takurani kice bazan yi yanda naso da ita ba" kamar zatayi kuka tace " Yaa Abdul ni inajin kunya dan Allah Kayi hakuri" b'ata fuska

"Look blossom I'm in need of u,and if u dare say a word I will slap u,comon hug me now" Qunquni tashigayi

"Allah ni yaa Abdul gwanda mun marin da momy ta ganni a jikinka,kurun seka sanya tanamun kallon mara kunya" k'ura mata ido yayi cikin B'acin rai sannan batare dayace komai ya mike zebar mata d'akin,kasa hakura tayi da gudunta taje ta rungemeshi ta baya hannayen ta duka biyu a saman k'irjinshi tace tana kuka

"Hubby plss don't be angry with me,I missed you so very much" mamakin kalamanta ya sanya ya tsaya beko motsa ba kamar statue haka ya tsaya,ita kuwa a zatonta duk fushin ne dayake, ta gabanshi ta zago ta kama kunnenta duka biyu

"Kamun horo me tsanani nikama zaneni amma karkace zakayi Fushi dani kaji?" Tana maganar ne cikin kuka kad'an hawayen idonta na kwaranya,shi kamma ya kasa komai anhankai cikin kasala ya janyota jikinshi, Harshensa ya saka ya lashe mata hawayenta yace "Bazan tab'a zanekiba blossom har abada komai girman laifin daki kamun kuwa amma fa tsaf zan zaneki Idan kina mun asarar wayannan tsadaddun hawayen naki,so banda kuka kinji?" Ya fad'a yana riqe da hab'arta,sauke lumsassasun manyan ida nuwanta tayi a k'asa da suka sauya launi,gashin saman idon yajiqe da hawaye ya kwanta shifshif dashi,a hankali ta d'aura hannunta d'aya asaman k'irjinshi tana wasa da botirin rigarshi cikeda shagwab'a tace "To ni idan kana Fushi dani zanta kukane fa,so idan kanaso na dena kuka ka dena Fushi dani kaji" ba k'aramin burgeshi tayiba,ga kalaman ta sun sakashi rud'ani beside wannan k'urciyar data nuna ya burgeshi cikeda wawta take maganar,a wuyan ta ya d'aura hannunshi yasoma murzashi a hankali yana mata wani kasalallen kallo daya saukar mata da kasala,d'auke da Murmushi a fuskarsa yace "Blossom I'm really sorry for making cry,bansan idan ina Fushi yana sakaki kuka ba,bazan qara Fushi dake ba kinji?" Jujjuya idonta tayi sannan ta yamutsa fuska tace "Sure?" Murmushin shi ya fad'ad'a "sure blossom" Sekuma ta qara narke fuska tamkar zatayi wani kukan,cikeda shagwab'a tace "Zaka mun kalar wannan Shawarma d'in na ranar plss?" Kallon agogon hannunshi yayi yace "Blossom its already late fa,kiga yanzu 7 ya gota" Turo baki tayi sosai wane zatayi kuka,cikeda shagwab'a tace "Allah ni idan bashiba bazan ci dinner ba kuma yau" dafe kanshi yayi "Oh my God blossom rigima ne dake wlhy,kinga muje season seven na siya miki nasu ma dad'i" kwantawa tayi ajikinshi a hankali tace "Idan banaka ba na qoshi zan kwana da yunwa na kawai" hannunshi ya sanya ya ture d'an kwalinta yafara shafar gashin kanta a hankali "Blossom idan zaki rakani gida zan miki Kizo muje" bata kawo komai a ranta ba ta zura hijab,dama momy tabar b'angaren aikam suka fice kurun.....Shawarma d'in ya mata da milk shake,ta zauna ta tankad'a sosai aikam se hamma bacci yazo,kallonshi tayi "Hubby ka kaini wurin momy bacci zanyi" d'agata yayi cak zuwa bedroom d'inshi ya kwantar da ita akan gado,hannu ya sanya ya cire mata d'an kwali,sannan ya soma k'ok'arin rabata da doguwar rigar atamfar dake jikinta,hannunta ta saka ta riqe nashi tace "Yaa Abdul bafa anan zan kwana ba wurin momy zani,haka tace se na kwana biyu zan dawo" Murmushi yamata yace "Nimafa ta sanarmun,amma ai kya bari zuwa k'arfe tara na maidake yanzu fa 8:30 kuma kinga rigar nan nauyi Zata miki idan baki cireba" harga Allah bata kawo komai aranta ba "Tom bara na saka k'aramar rigana da akwai anan,plss idan 9 d'in yayi ka tashe ni kaji bacci nakeji" Murmushi ya kuma mata yace "Yauwa Blossom na,ur always shining,jeki ki saka" bata damu ba taje wardrobe hadda lab'ewa bayan murfin wardrobe d'in ta saka rigar iya cinya tazo kwanciyarta tayi Shikuwa ya kashe fitilar yabar iya deem light shima rage kayan jikinshi yayi zuwa boxer's kawai,ya kwanta ta bayanta,a hankali ya sanya hannunshi ya janye rigar tata har d'an guntun pant d'inta kalar gold ya bayyana,hannun ya sanya ya shafi mararta lokaci d'aya kuma ya kai bakinshi a wuyanta yana lasa a hankali da harshensa me d'imi,zuwan bazata wannan saqon nashi ya mata lokaci d'aya nutsuwar ta tabar jikinta,wani bank'arewa tayi tace

Please Login or Register in order to submit comment