Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

biyu naje nayiwa amaryata kwana biyu,jara banki nann yayi isheni zaki ta tsemun jinin jikina" zumburo baki tayi "Allah ni bazaka mun wata kishiya ba,kumama bakai bane ba kake wani hanani kanka sekace wani abun k'a ida kullum kai se bayan kwana biyu,ni Nafiso kullum" dariya yayi harda k'walla sannan yace "Amun afuwa blossom zan riqa yi kullum so biyu bama d'aya ba,ni dariya kika bani wlhy kin gama cemun jarababbe Ashe kece haka, dama da kanki kikeyi kenan" dukan k'irjinshi ta d'ingayi da wasa cikeda shagwaba "Allah ni yaa Abdul ka dena banaso" kwasarta yayi yanaci gaba da dariyar se toilet ya direta   (Mata dan Allah adena b'oye wa namiji idan ana buqatarsa wlhy cutar da kanmu mukeyi, akarin banza bayan Allah da kanshi shine yabamu damar moruwa da ni'imomin dake jikin junan mu matuqar muka kasance ma'auta,tom itadai hafsa ta taimaki kanta wollah)

Dan Allah kumun uzuri,wlhy yau dak'yar nayo wannan,ayyukanne sukamun yawa
Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels


Please Login or Register in order to submit comment