Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

Kaka ki fahimta mana, my dcar ta cc
ba wai mai giya ba, kuma hakan yana .matsayin
maigidana, k0 mijina, k0 sahibina, k0 me sona, to
duk irin hakan ne shi ,ne ita kuma ta maida da
turanci, amma'Kaka k0 giya nake saidawa ai ba
zata rinka kirana da' me giyar kai tsaye ba
k0?" .Kaka ta‘watsa mashi wani kallo, "Uhm! Kai
dai. ka sani, ni dai ga matar, ka nan na kawo
maka, idan ma kashe ka matar taka zata yi to.
sai dai ta kashe ka yau,tunda dai ka zama sauna
kira mana shashasha kar ta barka da rai"idan
taga dama Rukayya ta dibi tsummokaran
kayanta,
tana fadin
"Kaka tambaye' hi inane dakina naje na
share? Suhailat tai saurin Waro ido waje tana
kallon su daya bayan daya, kafin kace me idonta
ya sauka tace 'Abubakar, ; cikin »wata irin
rikitacciyar murya take fadar. ‘ ' ' ..
Hmmmmmmm asha karatu lafiya
naku har kullum A,I,S
kecewa gobema da labarizallah
RIKON KAKA
CHAPTER14
”Me kunnuwan suke jiyo min Abbakar? Da. gaska
ne abinda kunnuwana keji
Abubakar ya shiga dabur-dabur, ya rasa abin
fada
Suhailat ta dafe kai, ”Innalillahi wa inna ilaihi raji
'un‘! Ka cuce ni, wallahi ka cuce ni, ka yaudareni
Abbakar, yanzu dama kasan kana da wannan
qazamar a qauye kace mani baka taBa auree ba?
Ashe dama kana da mata? Abbakar ka yaudare
ni, kasa‘ na mallaka maka zuciyata kaina
matsayina na mace ashe ban. sani ba kai
daudacce ne'. ba
T a fashe da wani irin kuka, "Ka cuce ni, ka cuce
ni Abbakar". ' Ta kwasa da gudu ta nufi dakinta.
* ' Jikin Abubakar yai sanyi matuqa, hankalinsa
yai masifar tashi, yana matukar son Suhailat so
irin wanda baki ba zai iya furtawa ba. ya runtse
idanuwansa yana jin wani irin abu na tsirgawa a
kirjinshi. ‘ .
Kaka ta, mike ta dubi Rukayya, ”Taso muje in
zaar miki dakinki kinji Jika?“
Abubakar ’ya bude jajayen idanuwansa ya
dubeta.
”Kar muyi haka dake kaka don Allah, don Allah ki
rufa min asiri kada kisa na rasa matakin...
Cikin Bacin rai Kaka ta ce, ”Matsa daga nan Habu
.
Yandan yaga idanuwanta sun juye a dole ya
matsa ya bata wuri, dakuna ‘ne birjik a gidan,
kowanne an qawata shi da kayan more rayuwa
na zamani.
' . Kaka ta ZaBar mata wani qaton falo mai hade
da (bedroom) da (toilet) gaba daya an zuba
mashi Naira, da ganin tsaruwar dakin matsayin
dakin baki yake.
Dadi ya kama Rukayya, sai rawar jiki take. Kaka
ta ce. .’
. "Ki zamanki yarinya, babu uban da ya isa' ya
takura miki a gidan nan. Ni zan tafi sai na dawo"
Rukayya tace"To Kaka, kisa aje gidana na kauye
a rufe, a bude na baro shi".
kaka ta zabura a rufe kika barishi da gaske ?
Rukayya ta daga mata kai tace uhm kinga
tafiyata
, Rukayya k0 rakiya batai mata ba tana zaune
tana ta shafar tayil din dakin da’ katon kafet din
dake baje a tsakiyar dakin, ‘ cikin farin ciki ta
mike ta haye kan kujera tanata sukuwar murna '
*******
Tsananin tashin Hankalin da Abubakar' yake ciki
baya misaltuwa, tunda ya fada kan kujera ya dafe
kai bai sake dagowa ba sai bayan minti talatin a
haka, kunnuwan shi sai rurin kukan Suhailat suke
jiyo' mashi. Yai ta maza ya mike a kasale ya nufi
falon da yaga ta nufa, nufa kofar a bude take
don;haka ya tura da sallamar sa ya shiga ‘
Tana kwance saman makeken gadonta
‘dakin bakajin komai ciki, sai sautin kukanta.
ya
nufeta ya duqa gefen gadon gwiwoyinsa a qasa
yan fadin
"Suhailat don Allah ki dauro kima abinda zan fada
miki kyakkyawan kallo da kuma
kyakkyawar fahimta. Suhailat wallahi ba,,,
’Yi min shiru Munafiki, mayaudari, mai
mummunar manufa. Hum! Ai dama tsiyar talaka
kenan, duk yanda ka ganshi a rana yi kokarin
kara turashi cikin ranar, inba haka ba kuwa ya
sami dama: to kai zai jefa".
Ta dan tsagaita tana share hawaye kafin
tacigaba. ‘
'Wallahi nayi nadamar saninka da nayi a duniya,
ka tashi ka fice min daga daki, bana
son sake. hada ido da wannan. mummunar ..
fuskar tAka. tashi ka ficemin
Ta maimaita a harzuqe Ran Abubakar yai
mummunan vaci, kalamanta sun qona mashi"
zuciya, bai san
lokacin da ya mike yana kallonta ba ya girgiza
kai cike da bacin rai, ya ce
"Suhailat kenan, ban yi mamakin fadar wadannan
kalaman daga bakinki ba, saboda tun farko nima
nayi tunanin'hakan. Amma ina so ki sani,
Abubakar bai da matacciyar zuciya ' irin ta
sauran maza da kike tunani, kuma idan baki sani
ba yau ki sani, ba kudin mahaifinki sukasa na
soki har na aure ki ba, asali ma mahaifinki bai da
kudin da zai iya biyana. Na soki kuma na nuna
miki irin soyayyar da nake miki, kuma ki sani a
yanzu a shiryc nake zan iya ajiye duk wani
abinda mahaifinki ya mallaka min, sannan na
dauke ki na maida ke asalina cikin dangina da'
yan uwana.
Suhailat, duk da son na nake miki da irin halaccin
da ku ka nuna min ke da iyayenki, ba zai sa inyi
Karya ~ba don hangen wani abin hannunku.ba
Abinda‘na fada miki ada shi zan kuma maimaita
miki a yanzu, tunda nake ban taBa .aurc ba, ban
taBa sanin wata diya mace ba sai
akanki ‘
_ Rukayya Rmqanwata ce marainiya ce iyayenta
sun rasu kamar yanda nawa suka rasu Kaka ita
ta riqe ta tun tana jaririya cikin
tsumma a lokacin nima ina wurin Kaka sa,in da
mahaifina ya rasu Aurena da Rukayya Kaka ta
qulla shi ta
nace saidai in hada Rukayya dake in aura, ganin
abin zai zama rigima yasa na amince. Tunda
satin bikin nake tare dake ba tare dana leqa inda
sukeba kuma bawai don basa buqatar ganinaba
a'a sai don kawai naga na kasance da abinda
nake so
Suhailat idan kika ce don kudin mahaifinki nake
zaune dake kin qaskatar da: kanki kin ragewa
kanki (qualities)
Na rantse miki da Allah Suhailat kin kai ajin da ba
namijin da zai kalle ki bai yi sha awar ya
mallakekiba, babu shi. Sai ‘” dai ina Son ki sani
son da nake miki bazaisa in juri cin fuska daga
gareki ba, don a. qarkashina kike
‘ “ Suhailat idan har zuciyar ki bata amince
dani ba kada ki cutar da kanki, a shirye nake in
miki dukkanin abinda kikc so. Ina saurarenki
2page is missing
iya kula wata mace ne balle waccan qazamar?" '
Suhailat tace, "Ni dai zuciyar bata natsu bane
Dear, kawai ni dai ka saketa ka maida ita kauyen
in har kana so hankalina ya kwanta".
Tana fadin sakin sai da gaban Abubakar ya fadi
har yana maimaita.
"Saki fa?" Suhailat ta daga kai, "Saki kuwa
Abubakar, don ba zan iya zama da wata mace a
matsayin kishiya ba" ’
' _ Abubakar yai murmushi kafin ya ce "Suhailat
kenan, wannan yarinyar ki dauketa a matsayin
'yar aiki, wannan yarinyar ki dauke ta
' a matsayi 'yar aikace-aikace, wannan yarinyar
ki dauketa tamkar baiwa ba mata‘ ba Saboda k0
da Abubakar bai da ke ba zai iya kallonta a
matsayin matar da zai yi rayuwar aure da ita ba".
Suhailat ta rarrafa ta nufi jikin 'Abubakar ta
kwanta, muryarta a sanyaye ta soma
magana.
"My Dear kai min alqawarin ba zaka taBa kulata
ba, ba zaka taBa kusantar ta ba
matsayin mace"ba. Abubakar yai murmushi, ya
lakacc mata
hanci yana fadar. "Nayi sarkin kishi". Suhailat tai
murmushi cike da jin dadi,
Abubakar ya yunkura ya mike da ita a jikinsa.
Muje. mu karya kada yunwa ta kama mu".
Suhailat dai batai magana ba sai dai murmushi.
Rukayya ta gama duk dokin da' zata yi,
' tana zaune bacCi barawo ya sureta ba ita ta iya
farkawa ba sai ana kiraye-kirayen sallar la'asar.'
Ta mike tana faman murza idanuwa, tasha
,bacci matuka.
Wata irin yunwa ta bijiro mata saboda bata karya
ba, a dole tayo .falon gidan Suhailat ‘ da
Abubakar 'suna baje a tsakiyar falon saman
kafet ‘Abubakar na kwancc ya tada kansa “da
da filon kujera suhailat na kwancee kanta a
saman qirjinsa suna kallon (laptop)
Gaban Rukayya ya yi wata mumnunar faduwa har
ta kusa faduwa saboda tsoro, ta datse bakinta
saboda ihun da ya nemi kufce
mata. Su duka suka zubo mata idanuwa sai
faman makyarkyata take.
Abubakar ya yunkura ya tashi zaune, ya daka
mata tsawa
"Ke Uwar me kika fito yi kika zo kika
tasa mu gaba kamar kin sami talabijin? Me kike
kallo?“ ~ Rukayya. ta hau rawar murya, "Um.“
Dama...dama... yunwa nake ji ne shi yasa abinci
zanci". .
‘ Suhailat ta ce, "Abinci, ki ka bamu ajiya?
Tantiriyar mara'kunya, k0 dai kinzo kigag. abinda
muke tunda laben da kike bai miki ba?" Abubakar
ya ce, “To sai kizo ki wuce ga Sauran. abinci can
saman (table) kici, kuma idan kin gama ki
kwashe kayan ki kaisu kicin ki wanke
ai dai kina jina ko?"
Rukayya ta daga kai alamar ce, sannan 'ta wuce
simi-simi ta gefensu, Suhailat ta watsa mata
harara har da jan tsaki, tace
Sakarya, bakauya kawai. Allah wannan
da ganinta za tai iyayi". Abubakar dai bai ce
komai ba, ya koma ya kwanta ya ci gaba da
abinda yakeyi
Rukayya taje gaban (table) tana mazurai, shin
zata zauna ne koko zatA diba ne
ta wuce? Bata da amsa, don haka ta 'dauki filet
da cokali ta dibu-iya yanda zata iya cinyewa ta
zauna a qasa tanaci sai kace wacce aka tsare sai
faman tutturawa take hannu baka hannu kwarya.
Abubakar dake kwance ya; hangota dirshan a
kasa kamar wata almajira ya tabe baki ya dauke
kansa.
Tana gama cin abincin.ta mike ta kama tattara
wurin, sai data gama sannan ta dauka ta nufi
hanyar fita.
Abubakar ya ‘ watso mata kira, "Ke
mahaukaciya! 'Gidan wa zaki kai?"
Rukayya ta tsaya tana mazurai, sai da ya sake
maimaita mata tambayar sannan ta ce '
"Fita zanyi in wanke" . Ya ce," Ke, zo ki wuce
dallah nazo nuna
miki".
Rukayya ta dawo ta tsaya sai faman walqita
idanuwa take, sai da ya nutsa yasha iska tamkar
ba zai tashi ba, nauyi ya ishi ‘Rukayya
saboda‘kayan dake hannunta, sannan ya tashi ya
nufi hanyar kicin ba tare da ya tanka mata ba.
Sai da ya shiga kicins din yana tsaye yana jiranta
yaji shiru, sannan ya leqo.
"Ke uwar me kike anan tsaye?" 'Rukayya tai
saurin binshi, bai ce ta sauke*' kayan
hannuntaba, ita kuma tana tsoron ta. saukc tai
laifi “haka-ya shiga nunnuna mata yanda ake
amfani da kayayyakin na‘urorin dake kicin din
gaba daya, sannan ya ce
"Muje'kuma (toilet) in nuna miki".
Da kayan ta bishi Abubakar ya watsa mata wani
irin kallo. _
"Ke wai me yasa har yau ba zaki hankali
ba, wai kullum'kina girma kina 'cin qasa?
ajiye tiren kwanikan muje”. Rukayya ta ajiyc
sannan ta bishi, duk wani abin da yasan bata
sanshi ba sai daya nuna mata, sannan ya dawo
da ita kicin din tai wanke-wanke. .
Har ya nufi hanyar fita ya waiwayo, "Au . na
manta ban miki kashedi ba, nasan halinki da
tsinanniyar amsifa da fadan tsiya, to wallahi
tallahi duk randa ki ka sake gigi ya kaiki kika
takali mata ta k0 kikai mata rashin kunya, kin
san halina sarai yarinya, zan iya abinda yafi haka
ma.
Sannan batun aikin gida, ki tabbatar da garin
Allah yana wayewa duk abinda kike ki saki ki hau
gyaran gidan nan, da kuma kuku ya shiga kicin ki
bishi kina kakkama mashi ayyuka da safe, rana
da kuma dare, ina fatan kin gane"
Rukayya ta daga mashi kai, sannan yaja kwafa
ya wuce. Ta raka shi da kallo har ya bace,
‘sannan ta dawo da kallonta akan tilin kayan
'wanke-wanken dake gabanta, taja wata .
nannau‘yar' ajiyar zuciya ta duqa ta soma wanke
wankcn.
Tana cikin goge-goge a kicin din Kuku ya shigo
ya dora abincin . dare, saurayi ne dan kimanin
'Shekaru talatin da fan wani abu, Bayerabe ne
amma Musulmi yaji Hausa sosai. '
Suna hada ido da Rukayya ya sakar mata
murmushi. .
' "Sannu 'yan mata, ashe na samu abokiyar aiki,
yaushe aka kawo ki gidan nan ne?" Rukayya
tamkar ba zatai magaba ba, ta ce.
' "Dazu".
Ya waro ido, "Daga zuwanki kuma ba za ki huta
ba har Zaki _ soma aiki?" Rukayya tai Shiru ba
tare da tayi magana ba, . don haka shima kukun
ya cigaba da abinda ke gabansa. ' . RuKayya ta
gama wanke-wanken, sannan
ta dauki doyar da kuku ya bata ta feraye masa,
ta cigaba da fira. Tana gama feran doyar ya miko
mata yanke-yanke, tana yi ba ita ta samu 'tabar
kicin din ba sai da ya gama girkin tsaf. ' Abun
ya‘zama jiki, kullum in zai yi girki sai ya kira ta,
duk wani aiki mai wahala ita yake bawa tai masa,
sannan idan an gama duk
lol rukayyah dai ta zama yar aiki karfi da yaji
naku har kullum A,I,S KE cewa asha karatu lafiya
sannan a dinga comment
RIKON KAKA
CHAPTER15
abinda akai amfani dashi ita yake barwa ta
wanke ta goge kicin din, safe, 'rana da daddare.
Tun Rukayya na jin wahala har ya kal‘ ga ta
saba. ‘
Tund da asuba Rukayya ta farka tai alwala tai
sallah, sannan ta koma baCCin asuba kamar
yanda ta saba a. kullum. Cikin barci taji an maka
mata wani uban duka a jiki tamkara mafarki, ta
zabura ta mike a gigice tamkar mai shirin fita
hayyacinta. ‘
.Suhailat ce tsaye a, bakin gadon tana" cikin
shiga ta alfarma, tai kyau har ta gaji, gashin kan
nan nata yasha gyara, yana zube > saman
kafadunta. Duguwar riga ce a: jikinta (miik
colour ) mai adon duwarwatsu bakake tun daga
sama har kasa sai daukar ido suke. Dan
'qaramin bakin ya sha janbaki sai daukar ido
yake. ‘ .
Ta. nuna Rukayya da siririn farin danystsanta
wanda yasha bakin lallr 'cikin tsawa tace
‘ ”Tashi ki fita munafuka kije ki gyara min
falulluka'na, wato ke har wani bacci koma saboda
samun Wuri. T0 idan ma kina _ tunanin barci kika
zo yi gidan nan to ki, gaggawar: sauya tunaninki,
don ko' yan aikin .‘dake cikin gidan nan sai sun
fiki hutawa da Jin
‘ dadi kinji na fada miki Tashi muje ki gyara
.min dakuna kinji na fada miki
wani irin tsoro da fargaba suka kama
'Rukayya ta zabura ta fice daga falon, ' ‘ .
Suhailat taja wani dogon tsaki tabi bayan‘ ‘
RUkayyar ta sameta tsaye a falon nata sai
makyarkyata take suhailat ta wur’ga mata
tsintSiya,ta daki fuskarta ta ce
' "Ki maza ki share ki kakkabe ki" ki goge,kiJe ki
gyara min komai kamin kuku ya iso ku shiga
kicin" ‘ .'
Rukayya bata iya cewa komi ba har ” Suhailat ta
wuce‘, sannan ta ja wata irin ajiyar zuciya wadda
ke bayyanar da tsananin tsoron daya kama ta
Rukayya kenan ko ina bakinta ya tafi da tsiwa da
fada? Wadda rigima k0 ba tata 'bace 'shiga take
ta siyi fadan tai ruwa tai tsaki; amma gashi yau
babban fada ya' tunkarota tana‘ gocewa, k0 me
yasa‘? K0 da yake Hausawa na cewa k0 Baba da
Babansa '
Duk da rashin aiki irin na RuKayya da son‘jiki,
amma yanzu duK babu su, ta Saki jiki tana ta
faman aiki. Ta zama wata (Very silent), tai
(cooling) sosai tamkar ba ita ce mai shegen
surutu nan ba. Rayuwa kenan, duniya juyi~ juyi
wai kwarto ya da. ya fada ruwan zafi yace,
"Daminar bara ba irin ta bana bace".
*
Y‘au wata daya da zuwan rukayyah gidan
Abubakar, kullum cikin wahala take, bata da zama
sai cikin dare, don haka idan ta kwanta kamar
matacciya, ana asuba kuma zata farka ta fara
daga inda aka tsaya. Saboda wahalar datake
gidan k0 Bangarenta bata iya gyarawa bata taba
wanka ba, tun kayan da aka kawota dasu
sune a jikinta har yanxu da take ‘duqe tama goge
gogen na'urorin duke qaton falon gidan.
Abubakar ya fito daga falonsa shi da Suhaiiat
tana manne a jikinsa, yana sanye da kayan
ma'aikata a jikinsa, Suhailat na rungume da
jakarsa ta ma'aikata. Rukayya ta saci kallon . su
tai sauri ta dauke kanta daga kansu. .
Suhailat ta dubi Abubakar, "Au Dear, na manta
don Allah ( just five minute)".
Abubakar ya ce, "K0 minti daya 'kika qara sai dai
ki dawo ki samu bana nan".
Suhailat ta ce "Na yarda"
‘ Sannan ta kwasa da gudu gudunta ta nufi
falon da suka fito
Rukayya ta dauki bokitin da ta jiqa omo da mofa
ta gifta Abubakar,muryarta a raunane ta ce
"Ina kwana?"
Sai da ya matsa yana kakkare hanci kamar
wanda yaga wata Shara, fuskarshi a dagule ya ce
"Subhanallahi! Kina da hankaii kuwa? Dubi kayan
jikinki yanda sukai dakal-daqal, ke
ko warin jikinki bakya ji sai kace mai kuli kuli?
Mtsw!’ Allah Yai wadan wannan qazantar taki,
sakarya wadda'bata san ciwon kunta ba. Wallahi
kar ki sake na qara ganinki da wadannan kayan,
(stupid) kawai, wuce daga nan dallah”. . .
Rukayya ta, wuce simi~simi tana bin. jikinta da
kallo, ita bata ga wata shahararriyar dauda da tai
ba da har zai mata wannan cin fuska ba. ,
Hawaye suka ciko mata. a idanuwa, duk qazantar
da take ma ai 'su suka ja mata, aikin ‘gidan
kawai da take ai ba qaramin ' tashin hankali
bane.
Ta sa‘hannu ta ‘share hawayen da suka ' zubo
mata, ta duqa tana zubar da ruwan
Kamar kullum, yau ma tamkar marar lafiya
Rukayya ta wuni, ana kiran sallar la’asar sannan
ta samu lokacin shiga (toilet) ta samu tai wanka
tana fitowa ta samu mai ta shafa sannan ta Ciro
daya daga cikin Kullin kayanta ta
saka, ta fito don tasan yanzu kuku yazo su dora .
. abincin dare. _ . , Suhailat tana zaune saman
daya daga
cikin kujerun dake zube a falon, tana sanye da , .
shigar shadda doguWar riga har kasa mai hade
da zanenta, ta sha ai'ki tun daga sama har kasa
sai daukar ido take, mai ruwan kasa-kasa da
ganin shaddar zata yi tsada. Tun daga kunnenta
har wuya har zuwa" ‘_ kafarta da yatsun
hannunta gwala-gwalai ne, " . sai walkiya suke.
Babu abinda yafl daukar . ' 'hankalin Rukayya sai
daurin kallabin dataima kanta, ta dora kafarta
daya kan daya da takalmi mai tsananin tsini a
qafar tana ta karkadawa. ’ ‘“ ' Ta watsawa
Rukayya wani irin kallo wanda ya .kusa ‘sata
makyarkyata, Suhailat tace. . ke zonan gaban
Rukayya yai wata mummunar
'_ faduwa, ta nufi inda Suhailat take zaune ’ ..
Bata ankara ba sai dai taji ta flsgota ta fadi qasa,
ta sa hannu ta dauke la da Wani
' gigitaccen mari har sau biyu.. ' Rukayya tasa
kuka tana faman rawar
jiki, Suhailat cikin tsantsar masifa ta soma
magana.
"Uban waye ya koya miki yin wanka a cikin gidan
nan? Wallahi sai kin fada min wanda ya kitsa
miki wannan".
’ Ta janyo Rukayya ta shiga duka tako' ina, tun
Rukayya na ihu har ta soma qokarin kwatar.
kanta.
Suhailal ta tsaya tana tafa hannuwa,
"Lailaha illallahu, kokawa za kiyi dani iye? '
Kokawa za kiyi dani na ce? To bisimillah”.
_Cikin kuka Rukayya ta ce "Wallahi -ba
kokaWa xa muyi. ba, kiyi hakuri don Allah.
Suhailal tace”Ai Allah yau sai kin fada min wanda
ya koya miki yin wanka da sauya kaya a cikin
gidan nan". ‘ Rukayya tace"Ai Yaya Abbakar ne ‘
Cikin kaduwa Suhailat= ta saketa tana maimaita.
"Abbakar, wane Abbakar din?"
"Yaya Abubakar, ai shi ne dazu zai fita ya...."tace
me? Dakin ki ya shiga? Ku kai ‘ me? ' Me ya ‘
shiga ku kayi‘?“ Cikin rudani da kaduwa Suhailat
ta jero mata tambayoyin da ita kanta bata san
ma 'anarsu ba, sai ma tsoratar da Rukayyar da
tayi da ganin yanayinta, ta rinka ja da baya cike
da tsoro. ‘
‘ ,Suhailat tace, “Dakata daga nan inda kike' ki
bani“ , amsar 'tambaya ta“. Cikin ’rudani Rukaya
ta ce, "Dazu da zai fita a _ falo ina goge-goge ya
ganni yace in wuce inje in canja kaya, kar ya
dawo ya sameni dasu a jikina".
Suhailat taja wata nannauyar ajiyar zuciya mai
karfi sannan tace ‘
‘ ’ "Wuce muje ki tattaro min duka kayan da kika
zo dasu gidan nan".
Ta“ tisa Rukayya a gaba suka nufi sashinta jiki
na rawa ta tattaro mata duka‘ yan komatsan da
tazo dasu, Suhailat ta dauka ta zubesu a qasa ta
bincike kayan, ta zaro mata
1page is missing
taje ta kona kayan," sannan .ta wuce sashinta,
kai. tsaye toilet ta fada ta sani
(scptol) da ruwan xai .ta Wanke hannayenta ,
sannan ta fito abinta. Bayan sallar magaruba
Rukayya na
kwance saman makeken gadon dake dakinta
tana. kallon t.v din dake manne jikin bangon .
.dakin, idonta ne kawai saman tv din, amma gaba
daya ilahirin hankalinta baya kai, xuciyarta
ta lula duniyar tunani
' ’ A .hankali ta dago kanta tana kallon kofar”da
taji an turo ,Suhailat ce ta shigo babu'
ko sallama, rukayyah ta zabura ta tashi zaune
sai rarraba idanuwa take . Suhailat taja ta tsaya
riqe da kugu kafin ta kallii rukayyah ta tabe baki.
““ "
tace lallai samun wuri wato anxo birni ansha jar
miya har kinsan kixo ki miqe saman gado kina
kallo ko , to daga yau kin gama shi, shegiya
wayar dake hannunta ta lallatsa sannan ta kara a
kunne
hello sagir don allah kazo ” zaka cire min
na'urorin kallon dake sashin bakine don Allah yau
k0 gobe
Ta danyi jim kafin ta ce"Okay, to Allah Ya kaimu".
Ta kashe wayar, sannan ta ' dubi Rukayya. , ‘ .
‘ "To nayi maganin tsaffin idanuwa wanda duhun
gona ya riga ya kashe sai inga ta iyayi kuma.
Don na lura idan nai sake wata rana sai kin ce
dani zaki goga, don haka ke da gogewa sai dai a
lahira haka za ki qare cikin duhun'kai da‘ jahilci.
Ki tashi ki flto falo kuma dan uwan naki na kira".
"Mtsw!". ‘
Ta ja tsaki, ta balbadeta da harara
Jikin Rukayya ya kara sanyi tamkar mai
masassara, haka ta yunkura ta sauko daga kan.
gadon ta nufo falon kamar marar lafiya
. . Abubakar da Suihailat suna zaune saman
kUJera mal zaman mutum biyu, Rukayya ta
tsugunna a ..gabansu.
tace gani
Abubakar ya watsa mata, ‘ wani irin razanannen
kallon daya motsa mata hanjin cikinta
“Sannu, sannu marar kunya, wato kenan har jinki
kike wata tantiriyar marar kunya Hmm! Rukayya
kenan masu ilimi da wayewar kai ma sunyi sun
gama ballantana ke dake fama da ciwon jahilci
da duhun kai
K0 da yake ai ance dogo da hankali dama dacene
amma banyi tunanin ‘rashin hankalin naki har ya
kai kice zaki kokawa da iyalina ba. ‘ Ashe wautar
da sakarcin dake dankare cikin kanki sun‘wuce
iya sanina Wato duk nasihar' danai miki ashe ta
bayan kunnen ki tabi ta wuce bata shiga ciki ba
kenan? ‘ Saboda kina ganin kamar ban iya
daukar mataki akanki wato don na daina taba
lafiyar jikinki ko to kisani 'akan matata wallahi
zan iya jirkita miki kamanni in barki kwance
kinji na rantse miki wannan girman jikin naki da
kikai bazai hanani dinga jibgarki kaman allah ya
aikon ba
lol su abubakar manya
asha karatu lafiyaa zallah
RIKON KAKA
CHAPTER16
yace wannan ya zamo na farko kuma “na Karshe,
wallahi k0 kallon banza. kika sake kika Kara yi
mata na lahira saiya fiki jin dadi. Tashi ki bani
wuri!". ?
Ya daka mata tsawar da batasan sandata zabura
ta rufta aguje tai hanyar sashintaba, yaja tsaki.
"Mtsw! Zokalar banza zokalar wofl“. -. Ya dan ja
numfashi kafin ya maida kallonsa akan Suhailat. ‘
"Kiyi hakuri’ don.Allah, ki qara daddaure mata,
saBoda‘ yarinyar bata da wayau ko kadan, k0 can
haka take da shegen fadan tsiya, ga shegen karfi
kamar namiji, sai ‘ kace -ba mace ba. kibita a
hankali, ' kinga 'mahaukaciya ce, kar ta'zo ta
kayar min dake a” banza". suhailat ta watsa
'masa wani kallo mai kama da: harara, cikin sigar
zulaya tace ”Oh! Wato ni raguwa kakr dauka ta
kenan ko?," ‘ Abubakar yai dariya kafin ya ce'
”zaki hada karfin mutumin kauye Wanda ya saba
da cin‘dawa da masara da na
mutumin birni, wanda bai da abinci sai biredi da -
indomie?” Suhailat ta ce, “Allah k0?“
Ya ce, 'Da gaske idan kuma baki yarda
. ba na kirata tazo ku gwada naga wanda za'a
kayar".
Suhailal tai murmushi kawai ta mike ta
janyo“wayarts dake ta faman ruri akantebir din
dake , gabansu.
Rukayya na shiga sashinta ta fada kan ‘ gado ta
soma rera kuka mai tsuma zuciya, kalaman
Abubakar sukai mata tsaye a makogoro' _ tamkar
.mashi, ji. take tamkar zata hadiye zuciya saboda
tsabar bacin rai da bakin ciki. ‘ Ada bata damuwa
da duk wulaqancin da Abubakar ke , mata amman
to amman yanzu mai yasa abin ke damunta?
Tambayar .da taiwa kanta kenan' wadda bata da
mai amsa mata ita. Tai saurin' zabura ta mike
lokacin da maganganunsa ke dawo mata.
wallahi akan matata zan iya jirkita miki halitta in
barki a kwance kinji na rantse miki kuma
don wannan qatuwar da kikai bazai hanini dinga
jibgarki kamar allah ya aikoni ba
Rukayya ta maimaita, "Katuwa kuma‘!" A sanyaye
ta nufi gaban dogon madubin dake tsaye a gefen
gado ta soma bin kanta da ,idanuwa. Ita kanta
sai da gabanta ya fadi, ta sa hannu tana shafa
wuyanta wanda ya ciko duk wasu rami' da gurbi
ya cike ldanuwanta suka dira saman kirjinta
wanda ya qara cika tamkar zai fasa rigar ya' filo.
lol
Gabanta ya fadi, to tun yaushe ta zama haka?
Ta dan karkata yana kallon kugunta da cinyoyinta
wanda suka qara budewa, sai dai har yau bakin
nan na nan kamar baqin zunubi
Rukayya ta koma tanara sharar hawayenta,
tabbas samun cima mai ' kyau yana gyara jiki
fiye da shan wasu kwayoyin magani.
Ko ina Kaka take yanzu? Idan ba zata manta ba
yau satin su shida rabon da su hadu tun ran data
kawota gidan gashi jin dadin
da take mata kwadayinsa amma ba a sameshiba,
‘ kullum tana cikin zubar da hawaye amma gashi
har wata kiba take, kota mece ce Oho. Ta bawa
kanta amsa.
Ga dukkan alamu Rukayya ta shiga shekarar cikar
‘yan matancinta, saboda ga jikinta nan ya nuna,
sannan ga tunaninta ya soma canjawa daga na
quruciya zuwa na masu hankali.
Tasa hannu ta share hawayenta sannan ta laluba
ta kwanta tana maida ajiyar zuciya, a haka bacci
barawo ya lallaBo ya sureta.
A kwana as tashi ba wuya wurin Allah, yau watan
RuKayya biyu a’gidan Abubakar, babu wani
abinda ta samu na cigaba illa wata irin natsuwa
da tazo mata, da raahin son magana, ga wani irin
hakuri. In zaka sa yatsa a bakinta ba zata iya
cizawa ba.
gurin qazanta kuWa sai abinda yai gaba, ~
' ita kanta tsamin jikinta ya takura mata
ga
atamfar dake jikinta har ta soma yayyagewa
don dama can taji jiki shiyasa ko aiki
take ta shiga kare-kare kenan, kada wani yaga
tsiraicinta. -
Yanzu haka aikin take ita da kuku suna girki, shi
ne ta dauki tawul din da suke goge~ goge ta
daura a kugunta a saman zanin jikinta, tana
aikinta. ‘
Suhailat ta leko kicin din, "Da Allah ku
saki wannan aikin, ina da baqi maza a hada masu
abin motsa baki, (just 10 minute) na baku". . , ‘
bata saurari abinda zasu cc ba ta juya ta. ' fice
Kuku ya dubi Rukayya cike da damuwa a
yanayinsa,kafin ya ce
"Gaskiya Hajiya tana da matsala, yanzu
maimakon ta bari mu qarasa abinda, muka dora,
a'a sai

Please Login or Register in order to submit comment