Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels





DOCUMENT MADE BY
ESHAAT SMILER HOM OF HAUSA NOVLS DOCUMNTS
WASAPP 08066360176 FOR MORE




馃寫 馃寫 *B馃叞K'IN D馃叞RE*馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫


*Written by*
馃拝馃拝 *Sadnaf*馃拝馃拝


*A heart touching story*



庐 *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_莎蓻 蓶啤艐'脓 啤艐俪醿� 蓻艐脓蓻艡脓膮谋艐 艐蓶 蓻蓶懦膯膮脓蓻, 醿撑� 莎蓻 膮俪艦啤 脓啤懦膯骚 蓶 骚蓻膮艡脓 啤蕜 艡蓻膮蓶蓻'艦_


#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com





*Bismillahi Rahamanir Rahim am back again with interesting story insha Allah amma banyi muku alkawarin posting ba kullum Indai ina da sarari zaku na ganin post d'ina thanks for reading*



*Page 1*





Hajiya Nafeesa a zaune take atsakiyar 'yay'anta Saiam Safna Suhaima Sahiba da Auta Samha Saiam itace first born sai mai binta Safna sai Suhaima Sahiba da Auta Samha Hajiya Nafeesa yaranta duka mata ne Allah bai bata d'a namiji ba tana bala'in San 'ya'yanta sosai dan bata da burin da ya wuce taga ta faranta musu rai zata iya yin komai akansu Asalinsu 'yan gombe ne ita da mijinta haifaffun can ne Aiki da Alhaji Nazifi ke yi a Abuja ne yasa suke zaune a Abuja acan duk ta haifi su Saiam sun taso cikin rufin asiri da sutura ta ubangiji Dan babu laifi za'a iya saka su asahun masu kud'i akwai soyayya mai tsafta atsakanin iyalan da kaunar junansu most especially yaran Dan Kansu a had'e yake sosai




Dukansu da Hajiya
Nafeesa suke kama dan Hajiya Nafeesa fara CE kyakyawa idan ka ganta bazaka yarda ita ta haifesu ba dan k'aramin jiki ne da ita Samha ce kawai bata d'auko hasken fatar ta ba kamaninta ya fita daban Dana 'ya'yyenta dan ita kalar Alhaji Nazifi ta d'auko ita ba bak'a ba ita ba fara ba abinda ake cewa madarar Kyau Samha Allah ya bata Dan tafi su Saiam kyau sai dai su gaya mata hasken fata da gashi su Kansu wani zubin suna admiring kyawunta ga diri dan ita yar duma duma ce bata fiye tsayi kamar su Saiam ba


Hirar bikin Saiam da Safna da ya rage sati uku sukeyi cikin nishadi inda suke ta tsara abubuwan da zasuyi a bikin Saiam da Safna murmushi kawai suke yi suna kallon Suhaima da Sahiba dake ta tsara yanda bikin zai kasance Hajiya Nafeesa kuwa nata biye musu tana shafa kan Samha da tayi pillo da cinyar ta kananan kalban dake kan Samha take ta shafawa Samha kuwa ta lumshe idonta dan tana jin dadin yanda Hajiya Nafeesa ke wasa da kalaban kanta dan har wani bacci bacci taji yana Neman d'aukanta dukansu sanye suke da kayan bacci dan Sun kwanta Hajiya Nafeesa ce tazo duba su daga nan kuma ta zauna suna hira


Saiam kallon Hajiya Nafeesa tayi tace

"Mummy kije ki kwanta idan kika biyewa su Suhaima tsaf zasu rik'e ki da surutu dan ba gajiya zasuyi ba yanzu fa sha d'aya da minti biyar"


Hajiya Nafeesa d'aga kan ta tayi ta kalli agogon dake cikin bangon d'akin ta dawo da kallonta kan Saiam tace

" Barni musha hira da 'ya'yana sha biyu naje na kwanta"


Safna cewa tayi "Mummy yanzu Daddy kawai kika bari a b'angarenku gaskiya nidai kije ki taya shi hira ko ni naje na taya shi"


Dariya Hajiya Nafeesa tayi tace " sai kiyi sauri kije ai Daddynku ya Dade da bacci"


Murmushi sukayi su Suhaima kuwa suka cigaba da hira


Hajiya Nafeesa haka kawai taji gabanta yayi wani irin mugun fad'uwa ahankali ta sunkuyar dakai tana karanta Innalillahi wa inna ilaihi rajiun Allahuma ajirni fi musibati wa aklifnin khairin Minha


Sahiba da Suhaima shiru sukayi suna kallon Hajiya Nafeesa


Gabanta cigaba da Fad'uwa yayi tana ta sallati a zuciyarta ahankali taji gabanta ya rage fad'uwa d'agowa tayi ta kalli su Suhaima dan Saiam da Safna sun Dade da bacci Samha ma bacci ya d'auketa


Ce musu tayi 'ina zuwa bari na dubo Daddynku na dawo"


Suhaima Hamma tayi Alamar itama ta fara jin bacci cewa tayi "mummy ba sai kin dawo ba kawai kiyi kwanciyarki gobe ma cigaba da tsare tsaren"


Hajiya Nafeesa girgiza kanta tayi tace "ina zuwa bari naje na dawo"


Ajiye kan Samha tayi akan pillow ahankali ta yi waje gabanta na cigaba da Fad'uwa tana addu'oi a zuciyarta da dan Sauri ta k'arasa b'angarenta Dana Alhaji Nazifi d'akinsa ta wuce direct




Akan gadon da yake kwance ta zauna agefensa ta lek'a fuskarsa bud'e idonsa yayi ahankali suka had'a ido ce mishi tayi

"Daddyn Saiam dama bakayi bacci ba"?


Harara ya wulla mata yace " bansani ba wai Nafeesa na dawo agajiye ko dan Tausa Babu ballantana hira mai dadi kawai kika kwashi jiki kika tafi wajen 'ya'yanki ba komai ki cigaba ina nan ina neman matar da zan Aura da zata ringa kula dani kije can ki karata ke da 'ya'yan naki tunda kinfi sansu akaina"

Murmushi Hajiya Nafeesa tayi tace "Allah ya baka hakuri ranka ya Dade ina can muna tsare tsare da 'ya'yanka bari nazo na maka tausar"


Tace tana k'ok'arin hawa kan gadon

Juya mata baya yayi yace "ai bana so kuma kiyi kwanciyarki bacci zanyi nama fara kika shigo"



Murmush ta k'arayi duk da gabanta bai bar fad'uwa ba

Mik'ewa tayi ta nufi band'aki dan tayi alwala


Abun mamaki tana alwala jikinta na rawa ga fad'uwar gaba ta rasa mai yake damunta

Tana gama alwala tafito ta cire doguwar rigar dake jikinta tasaka wani mai dan kauri dan Wanda ta cire na bacci ne hijabi ta saka tayi waje da sauri b'angaren su Saiam ta koma ta shiga a hankali taga duk sunyi bacci binsu tayi da kallo d'aya bayan d'aya haka kawai hawaye ya hau zubo mata ta kuma rasa dalilin zubarsu takawa tayi taje gaban gadon Saiam da Safna tana kallonsu sai data samu minti biyar tana kallonsu kirjinta na bugawa kafin ta tofesu da addu'ar kariya taje gaban gadon su Suhaima da Sahiba yanda tayiwa su Saiam haka tayi musu still tana zubar da hawaye a k'arshe ta nufi gadon Samha dake kwance ita kad'ai da teddynta ta rungume a kirjinta zama tayi agafen Samha ta zuba mata ido tana kallon kyakyawan fuskarta hawaye sai gudu yake a kumatunta ta rasa mai yake damunta gani take kamar kallon k'arshe take wa yayanta gani take kamar bazata k'ara ganinsu ba ahankali ta gyara mata kwanciyarta taja mata rigar baccinta daya nannad'e yayi sama ajiyar zuciya ta sauke ta fara magana ahankali tare da d'aga hannuwanta sama tana

"Ya Allah gani gareka ya Allah ga baiwarka nan tana rokanka gafararka bansan abinda yake damuna ba ya Allah wanan fad'uwar gaban danake yi bansan na menene ba ya Allah idan wani musiba ce take tunkaro mu Ya Allah ka tsaremin 'ya'yana ka kare minsu da karewarka Allah ina mai rokanka ka albarkaci rayuwarsu"



Ahankali ta sauke hannunta ta share hawayen dake ta zuba ta mik'e tayi hanyar waje tana murd'a k'ofar ta k'ara juyowa tana kallonsu tafi minti goma atsaye still hawaye na zuba afuskarta da k'yar taja k'afarta ta fice daga d'akin gabanta na cigaba da fad'uwa ta rasa mai yake damunta haka kawai takeji kamar akwai abinda zai faru dasu amma bata San menene ba.





B'angarensu ta koma tana shiga d'akin ta shimfid'a sallaya ta tada sallah a lokacin sha biyu saura minti biyu


Shafai da wutr ta fara yi kafin ta mik'e taringa nafilolli sai da tayi raka'a goma akarshen sujaddarta ta ringa addu'a ta kusa minti talatin ahaka kafin ta d'ago da hawaye shab'e shab'e a fuskarta Dan hawayen sun k'i tsayawa Sam hasali ma karuwa suke ga matsanacin fad'uwar gaba da jiki hannuwanta ta d'aga sama tana karayi wa 'ya'yanta addu'a da kariyar ubangiji sai wajen k'arfe d'aya ta shafa ta mik'e ahankali ta cire hijabin jikinta ta zura wani hular baccinta mai net ta d'auko counter d'inta agaban mudubi ta kwanta agefen Alhaji Nazifi bayan ta kuma rufeshi da bargo sabida sanyin Ac dake ratsa d'akin ahankali ta ringa Jan istigifari duk da hawaye bai bar zuba a idonta Ba haka ma fad'uwar gaban



Juyi kawai take yi Dan sam bacci yak'i d'aukanta ta ma rasa takaimaiman tunanin da zata yi lumshe idonta kawai tayi



*1:45am*



A lokacin bacci ya fara d'aukan ta Harbin bindiga taji kamar a mafarki suka mik'e ita da Alhaji Nazifi afirgice suna sallati Alhaji Nazifi a gigice ya mik'e yana neman wajen b'uya Hajiya Nafeesa kuwa tayi hanyar k'ofa da gudu cikin zafin nama Alhaji Nazifi ya ruk'ota yana magana k'asa k'asa yana

"Ke bakida hankali ne ina zaki je ba zaki zo mu nemi wajen b'uya ba b'arayi ne fa suka shigo mana gida "

Hajiya Nafeesa da k'arfi ta fusge jikinta daga ruk'on daya mata tace cikin tashin hankali murya na rawa

"Ina zanje fa kace Alhaji yarana fa idan muka b'uya muka San halin da y'ay'anmu suke ciki bazan iya b'uya ba wajen y'ay'ana zanje na b'oyesu Dan nasan suna farkon gate basu kai ga shigowa na biyu ba Alhaji idan dukiya suke so ka basu mu basu kome suke so kar muyi musu gardama dan Allah Ashe abinda ke ta sani fad'uwar gaba kenan"

Da gudu tayi waje bata tsaya jin abinda Alhaji Nazifi zai ce ba adai dai lokacin da aka kuma harbin bindiga


Alhaji Nazifi kuwa toilet yayi da gudu ya kulle k'ofar jikinsa na masifar rawa yabi ya had'a gumi



Hajiya Nafeesa kuwa aguje ta k'arasa b'angarensu Saiam Dan tana jin suna k'ok'awa da gate d'in da zai sada su da cikin gidan


Tana shiga d'akin

su Saiam dake cure a waje d'aya suna kuka suka mik'e aguje suke je suka rungumeta suna kuka

zame jikinta tayi daga ruk'on da suka mata ta rik'e hannayensu cikin Sauri tana nufar band'aki dasu sai da suka shiga band'akin ta rufe k'ofar band'akin tafara magana hawaye na gudu a fuskarta



"Saiam Safna Suhaima Sahiba Baby

(sunan data ke kiran Samha dashi)


insha Allahu babu abinda zai sameku zanyi iya k'ok'arina b'arayi ne suka shigo mana cikin gida Ku b'uya anan kar Ku sake Ku fito duk abinda za'ayi idan marasa imani ne bayan sunyi sata sai sun kashe mutum idan dai sunyi nassarar kashe nida mahaifinku Dan Allah Saiam ga amanar kanenki nan Ku cigaba da had'a kawunanku ina daga kabarina zan ringa muku addua Allah ya muku albarka kuji tsoron Allah a duk inda kuka tsinci kanku kunsan dai dai gwargwado na Baku tarbiyya kar bayan ranmu kuyi watsi da tarbiyyar da muka muku karku manta koda bana raye idan kukayi ba dai dai ba za'a tadamu ace ga abinda 'ya'yana suke aikatawa"


Tunda tafara magana dukansu ke kuka kamar zasu shide Samha kuwa kamar zata koma cikinta cewa take "Mummy insha Allahu bazasu kasheku ba Mummy mu b'uya anan karki tafi ki barmu Dan Allah"bugun k'ofar d'akin da akeyi ne yasa numfashinsu kusan d'aukewa

Hajiya Nafeesa kuwa tayi sauri ta turesu daga jikinta cikin sauri tace " zan kulleku anan ko da sun kashemu karku sake kuyi mana kuka addu'arku kawai muke bukata duk sallar da zakuyi kusamu a addu'arku Allah ya muku albarka ina cikin kabarina ina muku addu'a Allah ya karemun Ku Ku tsare mutuncin kanku Dan Allah akwai azumi guda biyu da ban rama ba Ku rama min idan rai yayi halinsa babu Wanda yake binmu bashi"


Duk maganar da take da sauri sauri takeyi jin datayi an shigo d'akin ne yasa ta jawosu tabi su d'aya bayan d'aya ta musu kiss agoshi tayi waje da sauri ta kulle k'ofar band'akin tare da wullar da mukullin acikin laundry basket dake gefen band'akin adai dai lokacin da b'arayin suka d'aga labulen daya raba d'akin da band'akin



Fitsari ne ya zubo mata sakamakon ganin su da tayi da manyan manyan bindigogi babu mask a fuskarsu kana ganinsu kasan babu Digon imani ko kad'an a zuciyarsu


D'aya daga cikin b'arayine ya buga mata gindin bindigar tare da janta tsakiyar d'akin adai dai lokacin dataji kanta na juyawa



A kwance taga Alhaji Nazifi atsakiyar d'akin mutane biyu sun d'ora mishi bindiga su shidda ne b'arayin dukansu suna sanye da bak'ak'en kaya dukansu dogwayen bindiga ne Ahanunsu sai Wanda yake bak'in k'ofa ne kawai ya rik'e k'aramin bindiga farine dogo mai manya manyan idonu ga wani katon tab'on sallah dake goshinsa kallo d'aya zaka mishi kasan cikakken Dan Fulani ne



Ahankali Hajiya Nafeesa dake rik'e da kanta ta fara binsu da kallo d'aya bayan d'aya inda ta sauke idonta akan ogansu dake zaune akan 3 seater dake d'akin ya d'ora k'afa d'aya kan d'aya hallitar fuskarsa kawai ta isa ta razana mutum ko da bai rik'e bindiga ba kana ganinsa kasan bai San Kalmar imani ba Sam jijjiga k'afa kawai yake yana k'arewa ko ina kallo inda ya ringa bin hotunansu Saiam da Kallo



Akram dake bakin k'ofa shima a tsaye tunda ya shigo yayi tozali da hoton Samha ya zubawa hoton ido kirjinsa na wani irin bugawa da k'arfi yakasa d'auke idonsa daga kan hoton



Ogansu dake zaune akan 3 seater ne yafara Magana cikin muryarsa mai firgita mai saurare


"Hajiya ina wanan yaran naki suke dan da Alama bayan Shegun masu wahalar samuwa da muka zo Ku bamu zamu samu lafiyayyun abinci masu rai da motsi ba'a mana gardama ba'a mana musu ba'a b'ata mana lokaci idan d'aya daga cikin abunan Dana zayyana ya faru to tabbas zan fasa kwakwalwar mutum cikin minti biyu"


Yace yana juya bindigar hanunsa hantar cikin Hajiya Nafeesa ne ya kad'a Dan ga dukan alamu yaranta ne abincin da yake cewa kasa magana tayi



Wanda ke gefenta a tsaye ya daka mata wani mugun tsawa



Da sauri tace "akwai kud'i a b'angaren Alhaji akwai gwalagwalai na acikin akwati"


Pito kawai ogansu yayi su hud'u sukayi waje da sauri banda Akram dake tsaye abakin k'ofa


Ogansu kuwa ya cigaba da karkad'a kafa ya zubawa Hajiya Nafeesa ido yana lashe lebb'e aransa kuwa yana ayyana yanda zai sarrafa Hajiya Nafeesa



Fitar b'arayin da minti goma sai gashi sun dawo da wani katon brief case da akwatin da Hajiya Nafeesa ke saka gold d'inta agefen ogansu suka ajiye ya sauke k'afarsa tare da bud'e brief case d'in



Tozali yayi da wrappers d'in dubu dubu ya saki wani mahaukacin dariya yana "shegun kenan masu wahalar samu sabida Ku muka fito daddare nan"


Wrapper d'aya ya d'auko yayi kissing ya maida ya rufe ya jawo akwatin sarka da Dan kunnen wani kat'on sarka ya d'auko guda d'aya ya shinshina yana murmushi ahankali ya mayar da sark'ar ya d'ago yace "lion,scorpion killer black kun tabbata duka shegun kenan"


Wanda yacewa killer ne ya gyad'a masa kai da iya su kenan



Murmushin dake sa shi mugun muni tare da tona asalin muninsa ya k'arayi yana kallon Hajiya Nafeesa Alhaji Nazifi kuwa jikinsa in banda rawa babu abinda yake yayi fitsari ya kai sau biyu ko d'ago da kansa baiyi ba Dan yana ganin idan ya d'ago zasu iya harbinsa





Hajiya Nafeesa kuwa duk addu'oin data sani yi kawai take addu'a kawai take kada Allah yabasu ikon yi musu wani Abu bayan kud'in da suka d'auka







Ogansu karkata kansa yayi ya kalli Alhaji Nazifi yace " Alhaji ina abincin da zaku bamu muci ne"


Alhaji Nazifi d'agowa yayi cikin mugun rawar jiki da baki yace "akwai Abinci a kitchen ranka ya Dade bari na d'auko muku"



Dariya suka fashe dashi dukansu most especially ogansu har da kwanciya akan kujera Akram dake bakin k'ofa kawai ne baiyi dariya ba yana nan atsaye kamar gunki ya maida hoton Samha tamkar mudubi ko kifta ido baya yi


Ogansu kallon Killer yayi Dan acikin yaransa yana ji dashi shine Wanda ya d'auko halinshi


kashe mutum ba wahala yake mishi ba ce mishi yayi


"Killer gaya mishi wane irin Abinci mukeso"



Killer cikin kakausar muryarsa yace "Alhaji muna nufin ina yaranka suke muna so mu Dan huta dasu Dan munsan kana da yara nan ma d'akinsu ne"



Hajiya Nafeesa sallati ta saki da iya k'arfinta tafara magana tana "Dan girman Allah tunda mun Baku abinda kukeso ku kyallemu Dan Allah Dan annabi kuji tsoron Allah Ku tafi karku manta idan bawanda yake kallonku rabbi na kallonku idan kunfi k'arfin mu Baku fi k'arfinshi ba idan"

wani mugun ihu ta saki sakamakon gindin bindigar da killer ya buga mata akai take jini ya hau wanke mata fuska


Ogansu kuwa ko gezau baiyi ba illa ma k'ara kishingid'a da yayi yana kallon Alhaji Nazifi yace


"Alhaji zan tarwatsa kanka fa kana b'ata mana lokaci ina abincin suke Dan nasan b'oyesu kukayi"


Alhaji Nazifi da numfashinsa ke fita Sama sama kamar mai asthma cewa yayi

"Kayi hakuri ranka ya Dade wlh bangane abinci da kake nufi ba"

Girgiza kansa yayi ya ajiye bindigar hannunsa yayi wani irin Abu da ido dukansu suka ajiye bindigar hannunsu suka zazzauna banda Akram shi dai yana tsaye da bindigarsa a hannu yana jin wani irin zafi a zuciyarsa Dan yasan mai ogansu zai yi



Ogansu takawa yayi yaje gaban Alhaji Nazifi yace "to tunda baka gane ba yanzu zanci abincin agabanka inyaso sai ka d'auko min sauran na ci" daga haka ya nufi wajen Hajiya Nafeesa dake jin jiri sabida buguwar da kanta yayi



Hajiya Nafeesa wani irin tsalle tayi tayi gefe d'aya data ga Ogansu yana k'ok'arin kamota


K'au da kansa yayi ya kalli Alhaji Nazifi yace " kayiwa matarka magana na cita idan ba haka ba wlh tallahi zan harbeku Ku biyun"


Jikin Alhaji Nazifi ne ya d'auki mugun rawa ya saki wani fitsari mai zafin gaske cikin rawar murya yace

"Nafeesa ki tsaya Dan Allah kar su harbe mu Dan Allah ki tsaya"


Wani irin k'arfi da d'auriya ne yazo wa Hajiya Nafeesa ta kalli Alhaji Nazifi tace


" Dana tsaya wanan kafirin ya tab'ani gwara ya had'u shi da yaransa su harbeni idan na mutu kwana na ne ya kare bazan tab'a tsayawa ya keta min haddi ba wlh sai dai ya kasheni


"Alhaji ka bani mamaki akan me kake tsoron mutuwa ai ba a gujewa mutuwa idan lokacinta yayi duk inda ka kai ga tsoransa sai ya d'auke ka suyi min komai su kasheni indai bazasu tab'a min yarana ba"



Alhaji Nazifi sakin baki yayi yana kallon Hajiya Nafeesa da mamaki a fuskarsa


Sukansu b'arayin ba k'aramin mamaki ta basu ba Dan basu tab'a ganin mai k'arfin halinta ba


Ogansu wani mahaukacin dariya ya saki yace " ina San jarumai irinku hakan ya nunamin zan iya awa uku akanki kuma sai na kusanceki na kusanci yaranki agaban idonki idan na gama kuma na kasheki"


Gadan gadan ya nufi wajen hajiya Nafeesa


Inda Allah ya bawa hajiya Nafeesa wani irin k'arfi na ban mamaki suka fara k'ok'awa sosai

Babu yanda Ogansu baiyi ba akan ya tadiyeta ta fad'i amma ina tana nan atsaye kyam


mari kawai yake gaura mata a k'arshe ya jawo rigarta a fusace ya rab'e gida biyu


Wani mugun ihu Hajiya Nafeesa ta k'walla



Su Saiam kuwa suka hau buga k'ofar band'akin Dan tun dazu suke so su fito sai kuka suke ihun hajiya Nafeesa ne yasa suka fara buga k'ofar band'akin agigice


Inda Ogansu ya tsaya cak da k'ok'awar da yake yi da hajiya Nafeesa kallon lion yayi kawai ya mik'e yayi hanyar band'akin da sauri


Hajiya Nafeesa cikin zafin nama ta d'auki kwalban humrar dake gefenta ta jefawa Lion aikuwa sai a bayan k'eyarsa

Lion wani irin ihu ya saka


Ogansu ya saki baki yana kallon Hajiya Nafeesa dan bai tab'a ganin mai irin k'arfin halinta ba


Ahaukace hajiya Nafeesa taje ta tsaya agaban lion tana "wlh idan ina Raye bazan tab'a bari kuyi wa yarana komai ba ko da kunyi nassarar kasheni wlh tallahi jinina da kuka zubar bazai tafi abanza ba insha Allahu duk maganar da take kuka take sosai


Wani mahaukacin dariya Ogansu yayi lokaci d'aya ya tamke fuskarsa yayi kan hajiya Nafeesa gadan gadan.......
[2:33PM, 4/7/2018] 鈥�+234 806 462 6766鈥�: 馃寫 馃寫 *B馃叞K'IN D馃叞RE*馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫


*Written by*
馃拝馃拝 *Sadnaf*馃拝馃拝


*A heart touching story*



庐 *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_莎蓻 蓶啤艐'脓 啤艐俪醿� 蓻艐脓蓻艡脓膮谋艐 艐蓶 蓻蓶懦膯膮脓蓻, 醿撑� 莎蓻 膮俪艦啤 脓啤懦膯骚 蓶 骚蓻膮艡脓 啤蕜 艡蓻膮蓶蓻'艦_


#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com




*page 2*

Damk'ota yayi ya cilla ta wajen tsakiyar carpet d'in Hajiya Nafeesa kuwa ko fad'uwa bata yi ba ta bishi wajen band'akin da gudu


Adai dai lokacin da ogan ke tura k'ofar toilet d'in su Saiam kuwa sai ihu suke suna kiran Mummy Daddy


Hajiya Nafeesa ihu kawai take tana cewa ya rabu da 'ya'yanta yazo ya kasheta


Ogansu ransa a b'ace ya wage murya dan Hajiya Nafeesa ta tunzura shi tunda yake fita operation babu Wanda ya tab'a bashi ciwon kai koda namijine ballantana mace

Cikin wani irin murya yace "Lion Scorpion killer Ku lalata min k'ofar nan cikin minti biyu"


Da sauri sukayi wajen band'akin Hajiya Nafeesa kuwa ta hau tsalle tana Ihu Dan suna tafe da kayan aikinsu na lalata duk abinda zai basu wahala

Ogansu kuwa kan kujera ya koma yana huci yana tunanin irin azabar da zai ganawa Hajiya Nafeesa kafin ya kasheta jajayen idonsa kawai ya zuba mata yana kallon yanda take kuka tana kaiwa su lion duka akan kar su bud'e k'ofar band'akin wani murmushi yayi dayaga alamar Hajiya Nafeesa na masifar ji da 'ya'yanta tunda yaga yanda ta haukace akan za'a tab'asu idan kuwa hakane sai ya yaga yaran agaban ta ya kuma kashesu inya so yaga yanda zatayi


Wani mugun Ihu Hajiya Nafeesa tasa a lokacin da sukayi nassarar bud'e k'ofar suka ringa jawo su Saiam suna cilla su tsakiyar d'akin sai ihu suke


Hajiya Nafeesa da gudu taje ta shiga tsakiyarsu tana wani irin kuka ta jawosu dukansu ta rungume ta d'ago tana kallon ogansu dake karkad'a k'afa yana murmushi


Cikin muryarta dake sark'ewa yana seizing tafara magana tana "wlh idan kukayi wa 'yay'ana wani Abu Ku da kwanciyar hankali a duniya har abada Ku yi min komai Ku kasheni karku tab'a min yarana ina rokonku da girman Allah Ku kasheni karku tab'a min su idan kuka keta musu haddi na rantse da girman Allah sai inda k'arfina ya kare wala ina Raye ko ina mace kunce mu Baku kud'i mun Baku idan hutawar kukeso kuyi amfani da kud'in kuje Ku nemi karuwai Dan Allah Ku rabu da 'ya'yana karku manta mace ce ta haifeka idan baka da Kanne yan uwanka na dasu ya ya zaka ji idan akayi musu haka idan kasan mace ce ta tsugunna ta haifeka ka kuma San soyayya dake tsakanin uwa da d'anta Dan Allah Karka tab'a min yarana ka fadi duk abinda kake so idan kud'in sun maka kad'an zan baka ATM d'ina Dana yarana kaje ka cire duk kud'in dake ciki Dan Allah Dan annabi Ku kyalemu"



Wani irin mahaukacin dariya Ogansu ya fashe dashi sai daya d'auki minti biyar kafin ya gimtse dariyar da yake


Mik'ewa yayi ya nufi
wajensu Hajiya Nafeesa jikinsu Saiam kuwa sai rawa yake Samha kuwa kamar ta shige jikin Hajiya Nafeesa


Ogansu durk'usawa yayi agabansu yana wani lashe lebb'e Dan cinyoyinsu duk awaje yake ga k'irjinsu awaje hakan yasa suka fara kakare jikinsu Dan dukansu kamar had'in baki tsarabar kayan baccin da Daddynsu ya kawo musu daga China ne ajikinsu dukansu


kayan baccin d'uwawu kawai ya rufe bai kai Rabin cinyarsu ba Samha ce kawai tasaka Riga da wando wandon ma iya cinya




Hajiya Nafeesa kuwa kirjinta ne yaringa bugawa da wani mugun k'arfi data ga yanda yake bin surar jikinsu da kallo d'aya bayan d'aya


A k'arshe Samha ya zubawa ido datafi su cikar kirji gabad'aya da manyan cinya take yaji gabansa ya mik'e


Akram kuwa suman tsaye yayi ganin ogansu ya zubawa Samha ido yasa yaji jikinsa ya d'au rawa kirjinsa kuwa kamar ya fad'o



Ogansu dawo da kallonsa yayi kan Hajiya Nafeesa yace

"Hajiya gaskiya babu abinda zan ce miki sai dai godiya Allah ya baki yara masu kyau da tada sha'awa wanan yaran naki idan na kusance su zan

Please Login or Register in order to submit comment