Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels

[6/4, 11:30 AM] Ummi Tlntd: ✏🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺

((NURUL kALBI )) page

*⃣1⃣*⃣
Na
Ummee ( matar manya )
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺

Bissmilahir rahamaninr rahim dukan yabo da godiya suntabata ga Allah subhanahu wata Allah dayabani ikon kammala littafin ((( ARASHIN SANI )))) lpy sanan kuma nakawomaku wanan sabon littafin mesuna (((( NURUL KALBI ))) Allah yasa zaifadakar Yakuma nishadantar daku kudai kubiyo Yar gidan Nasir masu karatu kusha lbr😍😍😍😍😍

🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
Ina godiya sosai gareku fans dina bazan manta dakuba musamman Feenat Umar abdullah, meenat Usman , Khadija almustafa Nana asmy rukky isah
Allah yabar Kauna 🌺😍

Wanan littafin kagaggene kirkiranayi ba gsky gane Idan kuma yayi kamada rayuwar wani/wata tokuyi hkr

Gargadi banyarda wani kowata yajuyamin labariba idan kuma akayi to wallahi banyafeba Allah ya is a akiyaye

🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺




Cikin sauri ta,salami
me adaidaitanda ya ajiyeta kyakyawar budurwace tasaya tana karewa dankareren gidan dake gabanta kallo wanan gida haka , tafada ahankali takalli number gidan taga lallai itace takarasa wurim gate din gidan ta kwankwasa megadi yazo yabude

🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺

Ahankali cikin zakakkar muryarta tace
Sannu baba yace yauwa yarnan. Tace, baba Dan Allah megidan yanaciki yace E yanaciki tace to shinakenema kozan iya ganinshi yace E bisimillah yabata hanya tashiga ciki saida tayi tafiya sosai mainisa a harabar gidan koina shikeshukene abun mekayartarwa ahankali tashiga falon gidan nantaga dukiya inda take magana tanata mamakin da akoi masu wanan kudin aduniya amma talaka ke kwana baiciba ,hankalinta tadawo lokacinda taji motsi a Sama nanta daga kanta tagawani iron bene mekayatarwa tahau benen, tasaya tanakaloj kofofin wata kofar tanufa wanda takejin motsin ahankali tatura kyauren cikin mamaki kuma kyauren ya bude tadaga cotein din a hankali

🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
Takuramai ido yana tsaye dawata Yar yarinya ahanunsa da Alamar yarinya bata da rai domin duk jikinta jinine da kayanta shikuwa saurayin da alamar tashin hankali a fuskarsa saigirgiza yarinyar yake yanacewa ke, ke, ke, waya kawokinan ,itakuwa budurwar tananan tsaye tundatazo tasaita cermera , tana recording tanadauka kuma tanata kuka tagoge kwalla nan tadauko waya takira oganta sukayi Yar maganarda konima banjitaba πŸ˜…barena daukomana masu karatu ba,afi minti 3-4 ba saigakuwa yansanda sunshigo dakin itama tashigo saikukatake tamakasa magana sainunasa take da yasa tana girgiza kai Can cikin dasashiyar miryarta medadin sauraro tace ...........

Kuyi hakuri da wanan sisters huh😯.Typing wahala Allah hani ikon cimaku gaba
Kudai kubiyoni domin jin yarda zata kaya a wanan labarin. Hmmm akace wasa farin girki
😍

By matar manya
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
[6/4, 11:30 AM] Ummi Tlntd: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺

((NURUL KALBI)) page

2⃣
Na
Ummee ( matar many a)
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺


Wanan page nakine my Hauwa (g) Hamza nagode sosai sisters dakaramin karfin guiwarda kuke
Allah bar Kauna
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺




Tace gashinan, gashinan reping dinta yayi fa 😭 sai kuka take Dan sandan guda kuma yace, relax now inafatan kinyi record vidio koh tadagamasa kai kawai domin kukan yaci karfinta, shikuwa saurayin saikalonta yake ya kafamata mayatatun idanunsa yanamata kalon tuhuma ,hmmmm yafurzarda wani iska abakinsa ,saiyanxu yagane wato sharri akeson yimasa ,,OK ,, kawai yafada ,daya dan sandanne
Yace , u are under arrest, hankali kwance yakale Dan sandan Sama da kasa yace well bcos of what "? Sabida munkamaka da kayiwa yarinya fyade, Dan sandan yabashi amsa ido ya kafe Dan sandan sanan yamaida kalonsa kan yarinyar yakaleta shekeke kamar yaga kashi yace, wanan abine zanyiwa fyade wanan tafada yana nuna yarinyar da hannunsa injime intsinci me mtss yaimasu tsaki , dayan dan sandanne yataba yarinyar cikik razana, yace oga batada raifa.. Ogan ma yarazana yace babbar magana,

Ahankali cikin rarrashi ogan yace, amm pls yallabai kayi hakuri kabamu yadin kai cikin muryar fada yace mikake nufi yaje kayi hakuri muje office pls hakadai da sauran yan sandan dukafinga rarrashinsa dakyar ya amince " yace sujirashi a falo yanazuwa zaishirya domin dagashi sai towel domin time dinda yafito wankane abunyagaru nan yazabgawa budurwanan harara sukajuya sukafita ,yabude katuwar wardrope dinshi wace cike take dakayanshi sadaddu yaciro wata shadda galilah fara me tsadar faske yasa tasha aiki sanan ya kafa hula akanshi yafesa tsadadun turarukanshi da ke kan mirror yafito das dashi yaje falon yasamesu sukace to muje ko yallabai yace cikin voice dinsa medadin sauraro ,a Motana zanje itakuwa badurwanan tace zata wuce sukace to saisun nemeta suna godiya tazo wucewa ta gabanshi yazabgamata harara yasa kafansa ta tadiyeta Allah ya agajeta data fadi awurin sannu sanni murya kasa tace banyafeba mugu kawai 😏 ta murguda baki tayi Sauri ta wuce shima yayi gaba suka bishi a baya sai (((head Quarter)))

🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FARKON LABARI
Alhaji Umar abudullahi hamshakin me kuddine agarin sokoto yanxu hakama shine govenan daya lashe zaben kujerar gwamna jahar sokoto yanada mata daya,itace, hajiya Maryam sunyi auren soyayyene shida ita kuma auren saurayi da budurwa mahaifinta babban malamine agarin sokoto wato malam siddi inda iyayensu suke aminai ne an an yaganta yakuji yanasanta itama haka har Allah yakaisu lokacin auren su bayan shekara 5 da aurensu Allah baibata haihuwaba inda hajiya maryam keshan sanguma agun kannan Alhaji Umar su,biyu hajiya Amina kebiwa alhaji Umar da mijinta Alhaji Sahabi yaranta biyu mata data tai aure days kuma karatu take itakuwa hajiya umaima itace autarsu yaranta 3 mata duk sunyi aure
Kanan alhaji Umar sun tsanguwami hajiya maryam bata haihuwa itakuwa sai dai tashiga daki tadinga kuka batagajiya da hakuri domin tasan komi Na Allah ne ranar kwasam hajiya Maryam tatashi ba lpy akakira Dr yazo tadubata gwajin farko akagano cikinda kejikinta Dan wata biyu murna kam ba cewa komi da iyayensu sune kam gaba dasu hajiya amina cikin yasata laulayi sosai shiyasa sai mahafiyar alhaji Umar tadawo gidan takanas Dan takula da ita har cikinta ya isa haihuwa Allah tasauketa lapiya tasantalo danta namiji bafilatanin sak fari das, das, murna ba a Mgn su hajiya amina aka yi barka nagani da fada komai dai tubarkallah ranan suna yaro yaci sunan kakansa wato mahaifin alhaji Umar (Muhammad farid) amma sunmasa alkunya sunakiransa da ( UNAIS)
Unais yataso cikin gata da kulawa hardai lokacinda sukaji haihuwa shiru suka kara kulawa da yatonsu da shikadai Allah yabasu dangi sunamatukar kaunarsa shekararsa 4 shida mahaifiyarshi suka wuce American a can akasakashi primary, secondary, dakuma university dinsa indayakaranta medicine yazama babban Dr daga baya kuma yajiyana Sha awar (spot) yaje sport international school yakaranta inda yafi maida hankali da sport American susuka rikeshi domin sunaso yayimasu aiki domin hazakarshi da basirarshi jajircewa sanan daga baya Momy tadawo shikuwa saidai yazo Hutu ko yaziyarcesu ya koma unais dai farine sosai tas tas, ga hanci kamar Kara's dogo har baka idanunusa farere tas Kamar xasu fado kasa da pink lips dinshi gashi dogone da fadaden girjinshi kailomaida yaji kamar( MijinaπŸ˜› kai ai mijikama yaninka unaisπŸ˜…πŸ˜›) idan sunacikin filin buga ball bamazakatana banbanta su dashiba kamar badan Nigeria ba amininsa daya shine imam makotane da gidansu imam kuma mahaifansu amijanjujane shiyasa suma yaran sukashaku da juna imam su biyune agun mahaifansu shine babba sanan kanwarsa Amina tatasone da son unais tuntana yarinya tatabatar takamu da mahaukaciyar kaunarsa takaiga gayawa tafadawa yayanta yaji Dadi sosai domin yasan zasuci arziki lokacinda yayiwa oga unais maganar ranshi yabaci sosai saida sukayi rigima domin unais yace bayason Amina ran imam yabaci tunranar yakeda wani kulli a zuciyarshi.......

To fans anan zansaya domin wlh banajij Dadi sosai nahuta zanci gaba inasha Allah
Nagode sosai masoyana masu karamin karfij guiwa dawayanda suka kirani dama wayanda hasukiranba Allah yabar Kauna


🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
By matar manya ummy baby😍β™₯β™ πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ–
[6/4, 11:30 AM] Ummi Tlntd: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
(((NURUL KALBI ))) page
3⃣
Na Ummy matar manya
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺

Wannan page nakine my Aisha Lawal Sani Allah yabar Kauna wayanda sukamin text nafatan samun saukina dama wayanda suka kirsni ngd sosai


Didectet to my family
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
🌺🌺🌺🌺
🌺🌺
🌺



Unais ganin yadena mishi maganar yasa yasaki fuska sukacigama da al amuransu amma azuciyar imam tsanace tsansa ta unais din kuma yadau Alwashin saiya masa abunda hazaitaba mantawashiba πŸ€” kunjifa masu karatu unais ,yayi futunshi lafiya ya koma american yacigaba da aikinshi saidai""" da akoi abunda kedamunsa Na ciwon kara domin unais matsanan ciyar Sha awa kegarai kunsan abunda ya hada da lafiyayen namijin duniya😘 sparm ne yatararmashi sosai amara inda indan abun yataso saiya fita haiyacinshi saidai yafarka yaganshi hospital likiticin american sunata bashi shawarar yai aure ko yanemi wata amma yace shikam Sam bayanxu zai aureba kuma hazai zina ba akwana atashi unais yakara zama namijin duniya isashshe ga farin jiji da haiba ga kwarjini naira ta zauna gashi Dan governor, yanxu haka shekarunsa bazasuwuce 31 yrs ba momynshi taitai yayi aure amma yakiyayi da akoi wani zuwanda yayi hutu aikuwa yan mazan suka motsa mararshi tayita ciwo harya fita haiyacisa saiga Momy tashigo dakin aikuwa cikin azama takira Dady akadaukeshi sai hospital nan likitoci suka dukufa akanshi da kyar akasamu yafarfado akamai allurar baci Dr ne da Dady da Momy a office din Dr yace,your exelency gaskiya akoi Marsala sosai cikin gidima Momy race kamarya Dr yace, danku yanacikin critical condition domin tabukatar mace ayi masa aure yatara sperm a mararshi kuma Idan ba ayi hattaraba zai iya daskarewa yasa bazai iya haihuwa ba aikuwa nan Momy takalalo ido yahanashi haihuwa a a wlh tafada, cikin rudu takali Dady shikuwa yadagamata kai.sukayi salama da Dr suka shiga daki da unaissss yake yanata baci yayi fiyau dashi duk yarame nan Momy tayayita shafamai kai Dady kuwa cewa,yayi insha Allah gobe gobenan zandaurama aure Momy tazabura tace kamar Yy dawa kuma yaceda Rukaiyya Yar Amina kanwata Momy tace tirkashi wlh wlh bazaiyiwuba karyane wlh kasan abunda kakefada kuwa amina wacce ko sunana tasana Dady yace nasani kuma nagama Mgn nayanke hukunci bisaga yarona ya mutu
Bayan 3h unais yafarka yaiy wanka ya ci abunci Dady yaga son dinshi yaji dama sosai nan Dady kefadamai abunda Dr yafada dakuma hukuncin da yayanke aikuwa nan sukaga tashin hnkali domin unais kukayasaka masu yana rokin Dady yayi masa rai amma Dady yadage yagama magana momykam cikin fushi tabar asibitin dadare aka,salami unais nan dady yagama shaidawa kowa harda iyayensuma sunkuwa yi Murna dasa albarka itakuwa hajiya Amina harda rawa Rukaiyya kam ba acewa komi dimin tadade tana son unais mahaifiyarta kawaitagayawa aikuwa harda kukan murna nan akafarashirn biki
πŸ‘«
Momy kuwa ta kafe batayardaba da kyar da kyar Dady yashawo kanta ta amince amma ba ason rantaba domin momy akoi zuciya sosaifa
Garinawayewa aka halaci daurin auren
🌺β™₯🌺β™₯.
Muhammad farid ( unais). Umar
Da Rukaiyya Sahabi
Ranar akasha shagalin biki Na manya dadare aka kai Rukaiya gidan unais da dadu yabashi dangareren gidane nagani da fada dake Sama road
Bayan kowa ya watse amarya taijiran ango amma shiru abuda batassniba unais yana dakinshi harma yayi bacci dole ta hakura hakanan ta kwanta da safe Momy ta aikomasu break fast amma koganinshi bataibaa haryafita tadaije dakinshi ta gyaramai tafito
Rukaiyya zaman hakuri take a gidan unais domin tayi tayi kissa amma ko kwalar rigarsa kullun cukin adu a take Allah ya juyomata da mijinta
Sannu sannu kuwa unais yafara jin tausayinta amma tsayinta Na kaunarsa sannu sannu yana sakar mata fuska amma bayajin sonta ko das azuciyarsa
Watarana taje gida ananne take labartawa mahaifiyarta duk abunda kefaru a gidan aurenta hajiya Amina tabata wani turare tace yau dadre tashafa taje dakinsa tasha mamaki ai kuwa Rukaiyya cikin zakuwa tadawo gida bayan tagama abunci yashigo agajiye yaiyi wanka yatafi masallaci bayan yashigo yacemata yunwa yakeji takawomai food dinshi dakinshi cikin rawar jiki taje daki tashafe ko INA da turare taje tadauko abincin takaima bayan sungama ne tadauke warmers din tadawo tazauna kusadashi ai kuwa yanajin kamshin yabiduk yasusuce yafita haiyacinshi itakuwa sai kissing dinshi take tana shashshafashi tanawani bankarewa dukkajinsu sai numfashi suke fitarwa da sauri da sauri sunajun bugun zuciyoyinsu intakaice makudai sunraya wanan Daren domin sun murji junansu a wanan Daren cikin farik ciki haka rayuwarsu tacigaba da tafiya cikin kula haryakaiga Rukaiyya cikine da ita Na wata biyar yana kulada ita sosai diminshi baihada komi da cikinshi ba itama kuwa tana kulada cikin sosai domin taga hard a darajar cikij takeji
Hajiya aminace magaifiyar Rukaiyya tazo inda Momy suna zaune hajiya Amina nabawa Momy hakuri duk abunda taimata abaya Momy tace bakomi kimi yawuce nandai tawuni sunata fira hajiya Amina tace idan Rukaiyya ta haihu idan macece kar akawomata ita domin zata kwacemata miji πŸ˜‚ amma idan miji ne tanaso akawomata Momy tace a a nizan rike Mijina πŸ˜‚πŸ˜…. Suka dinga raha suna dariya sai 6 pm sukayi sallama takoma gidanta
Cikin Rukaiyya yashiga watana tara haihuwa yau ko gobe unais kuwa kayan baby Dana mamanshi komaina bukadai harwan ba doleba yasiyoπŸ˜‚ Rukaiyya nayawan mai complen din kulum tana yawan mafarkin ta haihu amma tarasu watace zata raini baby da unais zata kuladashi unais saidai kawai yayi dariya yace ba gaskebane mafarkine

Imam kuwa zasu hadu atafa ayi fira da dariya amma aranshi tunani yake yazai cimma burinshi yaraba unais da da jindadin rayuwa
Ranar ranar kwasam ranar wata alhamis Rukaiya tatashi da nakuda gashi unais bayanan yafita unguwa daktar ta rarrafa tadauki waya rakirashi yanadagawa yaji muryarra yasanda da akoi matsala cikin kinti 3 ya iso kodaya iso harjini ya kwacemata sai bleeding take yadauketa yasa mota sai hospital likitoci suka dukufa kanta domin shiyamakasa tabaka komi saikuwa taiyii wani irin nishi saiga baby boy yafado me kyau sak abbanshi saikukayake ( yarrr) (inyar) ai kuwa da gudu yazo yadauki yaron yanajijjigashi yadaga waya yakirasu Momy ya sanardasu yamaida hankalinshi kan Rukaiyya yayi murmushi yace Allah yamiki Albarka Rukaiyya yasakamiki da aljannah,cikin karfin hali tace, ameen yace kigayamin mikikeso namiki kamar yadda kikamin haka tace adu arka kawai nakenema dimin nasan ni lokacina yayi nantake tafara wasu irin kalamai masu kashe jiki dama najima INA mafarkin banice zanrayu da kai da yaronmu ba INA mafarkin zakasami wata wace tafini data kula dakai da yaronmu cikin zubarda kwallah tace dukomon da kyautarda Allah yamana nagani jiki asanyaye ya doramata ajiki ta ganshi baby boy fari tas me kama da abbanshi kamar kakitayi tace Allah ya maka Albaka yarona ta subbaceshi yadaukeshi saiga su Momy sun iso sunmata sannu suka karbi baby saimurna suke da sabon miji ahankali tafara sabhatu tafita haiyacinta nasan bazamtashiba ummana kiyafemin sumomy sai kuka suke lailaha illallah Muhammad rasulilah sallallahu alaihi wasallam shknn shknn kawai ummanta tafada tana kuka momyce tai karfin halin shafe Rukaiyya tarufeta Tanata nanata innalillahi ganinkawai sukayi unais yafadi sume bude idonshi yayi yaganshi kwance a gadon asibiti alhaji Sahabi nagefenshi yadafe kanshi dake saramai bayan anshiryata aka kaita gidan gasky ranar bakwai akayi sadakar bakwai da zanene suna antaru sosai kamar ba wayansa akayiwa mutuwaba yaro yaci sunan Dady wato Umar amma sunamasa alkunya da (ARFAT) tun lokacin da 1yrs Momy kematsamasa da yayi aure amma yaki kuma ankoma Yar gidan jiya (wato ciwon mararshi yadawo ) arfat nada 2 yrs yakika American domin hutunshi ya kare Yajima sosai kafin yadawo kuma likacim cikar burin imam neyayi dimin iman yadau Alkarik wanna zuwan shine Na karshe bayan driver yadsukoshi air port yawuce dashi gidansu nanfa akaha soyayyar da da mahaifi arfat namatukar kaunar dadyshi Dady da Momy sunata masu dariya arfat yace cikim gwarancinsa Na yarimta "dad,dani zanje" waifa yananufim shima zaibishi su momy sunata mashi dariya Dady yace nima kuwa Dana huta duk kabi kakakemin Mata tadainayidani dariya duk sukayi unais, yace ai dole Dady momy taga saurayi yaro sanon jini matashi dadu oooo wakakenufi anan Dady yace oya friend zonan a gwada muga wazai buge wani sukadinga dariya nan unais yamike yace to momy bari,naje gida nadanyi fresh up inhuta nagaji yakali arfat yace oya son lest go ,arfat, yace, no Dady fraind yace zamuje ice- cream koh yafada tareda kallon Dady alamar tmby dady,yace yes unais yace to vari naje nikam , Momy sainadawo Momy da Dady sukakasa Allah yakiyaye hanya yakai bakin kofa arfat yace Dady chocolate yace olrigh bye yawuce

🌺🌺🌺🌺β™₯β™₯β™₯

Wacece HALEEMATU

Hohoho wasa farin girki

To masu karatu anan zaj tsaya saimun hadu a page 4⃣ domin jin cigaban labarin

By matar manya Ummy baby byeπŸ–πŸ˜˜

081316386..
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
[6/4, 11:31 AM] Ummi Tlntd: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
(((NURUL KALBI)))page
4⃣
Na ummmy matar manya

Sorry fans ysu bakujiniba wlh muna wani shagaline Dan haka zanyi kadan kuyi hkr dayanda kikaganshi bayawa gobe zanmuku meyawa insha Allah
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺




Wacece Haleematu ((( unaisa)))
Yace ga Malam Nasir shikadaine ga iyayenshi yanada mata daya balkisu itace mahaifiyar unaisa itakuma subiyune agun iyayensu tanaya Suwaiba, balkisu itace karama ,Suwaiba yaranta 5 , 1 mace Anty dija tayi aure itace babba sanan kananta maza 4 balkisu da mijinta Malam Nasir sunyi auren soyayyane inda shi aikinsa malamin makarantane yana koyarwa awata makarantar secondary Inda yanada mashin dinsa dayake zuwa aiki da shi sunada Dan rufin asirinsu inda Allah ya azurtasu da ya 1 tak itace haleematu suja kiranta (unaisa) saboda sunan mahaifiyar abbantane sunaatukar sonta sosai datafara girma sai abbanta yasakata a makaraktar da yake koyarwa primary hartashiga secondary domin unaisa Allah yahata ilimi sosai tanada hazaka har tagama sannu sannu Allah yabashi abunda yasakata tajona a university tofa ananne samarisukayomata (((caaaaa))itakuwa bata kula samari domin a nanne kuwa komijata nazahiri yafito unais farace tasss gatada hanci fuskarta medan fadice kamar ta rolling ga pink lips dinta kamar tashafa Jan baki uwa uba kuwa dukiyar fulaninta acike suke domin kuwa acikeyake ga kugunan kamar itatabawa kanta kai intakaicemaku masu karatu inzamu kai gobe bazan kare gayamaku yadda unaisa takeba sanu sanu tagaka university dinta inda takaranci mass com, ayanxu gaka shekarunta duka 18 yes ne mahaifinta kuwa yayi fafutukar samamata aiki a wani gidan jarida nanne take aiki aikuwa gurin aikin tana shan surutu ga samari irin kyaunta da jikinta dukda kulun cikin hijab takesakawa kokuwa idan tasaka jallabiya ko abaya tayi rolling masu karatu ya kukaganta kamar wata shuwa arab πŸ‘±β€β™€

Takanje gidan Anty dija tayimata sati kokuwa kwana goma Anty dija irin wayayyin matannanne akoita da wayewa sosai shiyasa idan taje sukan kashe dare domin mijin anty dija yana tawan tafiye tafiye sosai baifiye zama ba shiyasa anty dija nakara wayarmata dakai amma ita wani abun kawai take ganewa wani saidai takalleta da matatatun idaninan dijanamata fadan tadinga make up wani lokacin domin ta iya sosai Anty dija tadade da koyamata komai amma itakam saidai tace. Ammynace tace nadaina domin wai abun zaiyawa tana gudun kandu tafada cikin shagwaba dija tai dariya tace Allah naso naga mijin ki yarinyarnan naga Wanda zai dauki zinarenan zaisha shagwaba dimin ni saina gayamai anya zaki iya jure first night.. Kuwa cikin shagwaba Sa daj tsoro domin unaisa akoi tsoro tace a a nikam Anty nibanaso Allah zanmiki kuka Anty cikin dariya tace yo ko vakiso ai sai anyi gwarama kiso tace Allah nikam bazanyi aureba narabuda anmmina anty tace aikuwada anmmin da kanta zata kaiki domin tanason taga jikokinta unaisa tatashi da gudu domin kunya takeji Anty tadinga dariya

Fans kunji labarin haleematu (unaisa)
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
UNAIS bayan Yafito inda Momy nanyahadu da imam waje nan imam ysbishi suka rankaya gabaki daya gidan unais bayan suntaba fira imam yace zaitafi unais yayi masa rakiya yanafadij niwankama zanyi wlh imam yayi murmushi yace to afito lpy har unais yajuya sai imam yace afff niko bajagajiya wai ya maganarmu unais yace mefa imam yace ta amina mana yanxudai kaga kayi auren matarka kuma tarasu mizaihana ayi da Amina dariya sosai unais yayi yace nagayama mubar maganar nan koh pls imam ba dadin rai yace OK afito lafiya yawuce
Abunda unais baisaniba imam tunda yasami labarin dawowar unais yasa shida abokinshi sukaje suka sace Yar mataimakin Dady sukayi Reping dinta domin sunga da akoi Alaka me kyau tsakanin Dady da mahaifin yarinyar sukayi reping dinta har saida ta mutu 😯 yar 8 yrs fa suka boye gawar yarinyar to shine yabiyo unais yaga ko zaijaye saishikuwa ta ajimei gawar to saikuwa gadama tasamu
Bayan sunyi salama unais ya haura sama yashiga wanka imam kuwa da abokinshi da yayiwa waya yace yazo da motarda suka saka gawar a boot ahankali tashiga da yarinyar sanusanu yake tafiya haryaje bed room din unais yadorata a gadon unais yaisauri tafita sukashiga moto da gudu suna fita sai imam ya dauki wayarsa yasaka wani layi awayar yasaka wata number yakira ma aikatar t
Yan jarida yanacewa kuyisauri kuzo gida me number kaza akoi matsala yanxu pls da yansanda fa kutaimakamin kumji mugufa😭 )))
To a lokacinda yakira unaisace kan aiki duty shiyasa ogansu yabata umarnin taje da Saudi domin daukar rahoto yacemata ga yansandanan zuwa zasusameta achan
Shikuwa unais lokacinda yafito nan yaga yarinta ajiye kan gadonshi jikinta duk jini.........

Tofa inafatan Baku manta kunji yadda labarin yake
To fa
DAWOWA DAGA LABARIN

Kudai yi hkr da wanan saigobe zanmuju meyawa karkudamu masoyana INA godiya sosai Allah kara zumunci


By ummeyyy baby matar manya
081316386...😘😍β™₯πŸ–

🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
[6/4, 11:31 AM] Ummi Tlntd: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
NURUL KALBI
((( hasken zuciyata)))
Page 5⃣
Na ummeyy matar manya



🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
DAWOWA DAGA LABARI
Unais ne zaune a offishi yan sanda suna mai tambayoyi cikin sawa yacemasu enough pls I am tired so I want to go DPO yace ina zuwa akakira dady sukazo da mahaifin yarinyar da iyalansu Momy kuwa sai kuka take tana wanan abun da me yai kama ai wanan sharrine kawai Dan anga yaro Dan arziki baruwansa da harkar kowa Wanda bayama kasar Dady kam ransa ya bacci shikuwa mahaifin yarinyar wato mataimakij Dady yace,shikam gsky yasan halin unais bazai iya aikata hakan ba Dan haka asakeshi kawai sukuwa yan sanda sutsananta buncike ai kuwa nan Maman yarinyar tadinga matsifa ita wlh baza a sake unaisba aikiuwa ita tafada Momy tafada nan matsifa ta kaure Dady kuwa cikin zafin rai yace to tunda kince baza a sakeshiba bazan matsaba gashinan kurukeshi kawai ya janye momy daketa fada tana tirjewa sukatafi ,azuciyar unais fadin yake tome dady kenufi da yayi haka yatafi yabarshi yananufin anan zaizauna ina yafada dakarfi kawai yadauki wayarsa yakira, ogan su Na American duk shugabansu Na yan kwallo cikin turanci ya gayamai komai kefaruwa cikin zafin rai yakefadamasa ai wannan tozarcine da wulakanci ( Mr partric)yace olright don't worry today we are coming ,right OK ,unais cikin girmamawa yace OK Sir, tank's sanan ya kase kiran 2:30pm Na Nigeria girgimsu (((Mr partric ya sauka))) nantake suka wuce polis tetion sukaga DPO ai kuwa

Please Login or Register in order to submit comment