Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register






Cikin jin wani irin facin rai yafurta nooooooo noo beauty pls karkiyi haka ninasan Wanda yadace dake.....




Hakadai yaita sambatu







Unais yanata shirye shiryen zuwa gida Nigeria


Sannan kuma yakudurta aranshi duk matarda tai gangancin da tayarda aka kawota gidan shi to wlh saita dandani kudarta domin saiya wahalar da ita tayanda saita gudu takafarta SBD wahala

Niko nace hmmmm β˜ΊπŸ˜™πŸ˜™πŸ˜™. Tabb muje zuwa magani Dr Muhammad farid (( Mr unais))





Unais kuwa tunda tasami labari tasoma kuka koda taushe cikim damuwa take itakanta takasa sanim takamaimai abunda kedamunta



Itadai tasam batason wann auren kuma tasha alwashin duk mutumin da akahadata dashi zaya Sha wahala kuwa wlh

😡😡😡😡😡😡 tabbb.







Ayau Saturday ranar asabar kuma ayaune unais zaidiro kasarsa gida Nigeria





Su Dady da Momy arfat duk sunje airport domin taro shi




12:08am

Jikinsu yasauko
Ahankali yazuro kafarsa acikin jirgin yasoma saukowa cikin isa dakuma kasaita gawani irin izgilanci da miskilanci ataredashi





Da gudu arfat yazo yadare dadyn shi cikin murna da farin ciki yakecewa


Oyoyo Dady oyoyo dadyyy


Unais ma cikin far in ciki yarungume yaron nasa akafada sukai kissing juna arfat yace nai missing naka sosai my dady I miss u so much yakara kissing dinshi tareda cewa mi too my lovly son,
kafin yakaraso gurinsu Momy yafada cikin Dady yakamo hanun mom yace my mom nai missing naki sosai suka shafa kanshi kafin suka shiga mota sukai gida





Cikin kwananan da unaisa tai tana ciwon nan tawahala sosai kafin tasami sauki lokacin da kwanakin al,adarta suka wuce








Bayan sunkoma gidane unais yaci abunci yahau Sama yai wanka ya kwanta




Cikin baccime yai mafarkin

Beauty

Koda yatashi kawai saiyagan shi.......



Tsaki yai yatashi yashiga toilet yai wankan sarki yafito tashirya yasauko kasa





Yatarard sumomy zaune afalo itada Dady suna fira arfat kuwa yana game a laptop yazo yazauna gurin arfat tareda shafe ksnshi arfat yadago tareda cewa Dady katashi yace yes my son ya akai ne


Arfat yaturo karamin bakinshi yace nazo chocolate kai bacci yafada cikin gwarancinsa tareda langwabe kansa


Unais yai murmushi tareda bashi pick agoshi yace karka damu Nazoma da chocolates dayawa kaji koh


Arfat yasoma Salle da rawa adakin



Dady ne yai gyran murya yasoma magana cikin taushin harshe akan yanason gobe unais yaje gidan su matarsa domin sugana gakuma bikin su daketa karasowa


Dasauri yadago kansa yakalli dadyn

Cikin wani irin yaniyi yace amma Dady Dady tace umarni nabaka ba shawara ba inhar dai Na isa dakai




Jiki asanyaye yace shikenn Allah ya kaimu mom tace Ameen
Suka soma Sama albarka





Washe gari da safe abbah ne adakin unaisa zaune sunata fira kafin yafita gun aiki yanakara tambayarta lpy jikinta

8:00am yamike yace shizaifita unaisa taimai Allah yakiyaye



Haryakai kofar dakin saiyaji wayarsa tai kara yadaga suka gaisa da dady kafin yake shaidamai da zuwan unais ayau zaizo gidan sugana




Cikin far in ciki Abba yace to to to Alhamdulilaj shi Muhammad din
Murna fal ran abbah ke adu,ar Allah kawoshi lpy





Kafin sukai sallama kawai yasakai yafice dakin


Kawai saiwayarsa tasake kara yadauka gurin aikinsune ake nemansa yace gashinan zuwa


Kogurin ammy baikomaba yasakai yafice gidan




Unaisa tunda taji abbah nawayar da Dady kan maganar mijin nata zaizo gidan taji wani irin tashin hankali yaimata dirar mikiya


Tamike tsaye tareda cewa



Tabbbbbbbdiiiiiiii ni unaisa Na shiga ukuuuuu Na mijina kuma..................








Taku akulum

MATAR MANYA










🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
[6/4, 11:50 AM] Ummi Tlntd: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
NURUL KALBI
((( hasken zuciyata)))



Na ummmy
MATAR MANYA




Page 4⃣7⃣▢4⃣8⃣





Cikin gidima inaisa ke safa da marwa adakin
Sai tunanin mafita takeyi domin wlh itakam batason wanan mijim da zaizo mata



Can taitunanin wata dubara aikuwa aguje tafito tawuce dakin ammy




Tatarar da ita zaune tana ninke kaya


Tatattaro nitsuwarta guri daya tarungime ammy

Cikin shagwaban da tasaba da turo baki tace ammy na zanni gun Anty dija ammy


tace niba ruwana





Tace pls mana ammy na takaina dan Allah kibarni Allah bazan jimaba



Ammy tace a a fa kuda idan kuka riga kuka hadu shikenn



Tace ayya ammy ma pls wlh yau baxan jimaba ma

Bazan vari har abbah yazo bai tarardani ba


Allah sarki tsakanin da da uwa sai Allah
Ammy tace shikenn

Ammafa karki jima kinsman abban ki zaifada idann yazo baisameki ba



Tace bama zanjima ba ammy na


Taiwa ammy kiss agoshi tace ngd sosai ammy na kafin tabar dakin cikin sauri


Ammy kuwa tabi bayanta da kallo






10:00 am taiwa ammy salama tawuce da sauri sai gidan dijaaa








12 :00 pm

Unais ya shirya sosai cikin shigan kamala Riga da wando na shadda sky blue tasha aiki sosai yai kyau sosai



Yasauko kasa yatarar da Su Momy a falon an an fa suka soma yaba mai domin yai kyau sosai

Dady yace masha Allah ko kaifa banana ai wlh wanan shigan na al,adarmun tafima kyau amma INA al adar turawa tarigada ta ratsaka




Momy dariya kawai take masu




Yazo yazsuna kusa da Dady yadora kanshi a kafadar dadyn



Yamarairaice fusks

Yace to nidady muje tare mana kaga ai saikarakan


Dady yai mai rankoshi aka


Sukai dariya gaba dayansu amma banda shi unais din domin oga unais baya dariya saidai yai murmushi





Dady yace lallai my son bakunya koh



Yace to dady nimizance mata inaje







Momy CE tajefeshi da fillow kujera tace maras kunya mune zamufadama kalamand zaka mata





Cikin zaro ido yace Momy kalamai kuma tab wacce zanwa kalaman



Momy ta hade rai tace kaga tashi kaje lokaci na kurewa



Badan yasoba yamike tareda shiga dakin arfat



Lokacin maikula dashi tagama shiryashj yadaukeshi suka fito tareds yimasu dady salama suka wuce









Amota arfat sai surutu yaketayi duk na momynshi



Dady inmunje zakabawa Momy chokulet koh.




Unais yace a a dan miyasa zanbata



Kawai sai arfat yasoma kuka shi dole sai ambawa Momy chokulet




Da kyar unais ya rarrasheshi dacewa zaibawa Momy Sa dayawa ma kuwa



Kafin yai shiru


Da address din da dady yabashi yai amfani har sukazo kofar gidan




Abbah ne yashigo gidan da kaya niki Niki ahannu cikin ledda yasami guri ya ajiye yana kuwar kiran ammy






Tafito dakin tareda cewa a a lpy de naganka a irin wann lokacin



Cikin fara,a Abba yace bako zamiyi yau banban bako ma kuwa INA......maganarshi takase ne alokacin da wani yaro yashigo yace wai anasala awaje


Cikin washe baki Abba yace to to anazuwa




Kedai inazuwa



Kawai yacewa ammy yajuya yafita



Yabarta da mamki






Unais cikin mamaki yake kallon kofar gidan domin shi a iya tunanishi masu wanam gidan basu da shi suna bukatar taimako





Yanacikin wanaam tunanim ne abbah yafito yasameshi


Tunda abbah yafito unais yakaleshi sai yaji wani irin son dattijom yashigeshi


Abangaren Abba ma haka domin yayaba sosai da yaron yakaro unais yadurkusa yagaidashi


Cikin jin kunya da dukar da kansa


Yace sannu abbah


Ina wuni

Cikin dattakoh

Abbah yake amsa gaisuwar Sa kafin yace yadan jirashj yanazuwa



Yakoma cikin gidan tareda Sa ammy ta shirya dakuma jera drinks dinda yazo dazu dakuma abun motsa baki yanazuwa zaishigo da bako




Shinwai ina mamana takene tajita shiru ko motsin ta banjiyaba



Kigayamata tashirya tafito ga mijinta yazo zasu gana





Cikin daburcewa ammy tace ai.. ai..ai.. ta ta...fit....a taje




Cikin raxana abbah yace meee


Ammy tace dan Allah kai hkr wlh taje gidan yar uwartane dija wlh matsawa tai shiyasa nabarta






Ran abbah inyai dubu yabaci


Yadinga fada kamar. Zedaki ammy



Sai hakuri take bashi



Fuuuuuuu yafita waje



Yatarar da unais din yace bissimilah

Yaimasu iso cikin gidan yazsuna akan tabarma ammy tafito yasumkuyar da kansa kasa yana kwansar gaisuwa


Ammy ma tayaba unais sosai kuma itama tai takaicin barin unaisa fita ayau




Suka dinga fira da Abba cikin nishadi da kaunar juna ammy kuwa tana can itada Angon ta arfat

Akai akai da arfat da yasaki jikinshi mana kamar yadsa yasava amma fir yakii waishi ammyn Sa


Daga karshema saiyasamusu kuku
Momyn shi yakeso

Unais kam yadinga tsotson levanshie yana kalon arfat din

Da kyar suka samu yai shiru shima said a aka vashi chocolate




Anannema akaita domin kuwa Su ammy da abbah sunkara harzukuwa da abunda unaisa tai





Basu sukabar gidanba sai 4:12pm kafin yaiwa ammy salama tanata bashi bakin yai hkr yace bkm


Ya,ajiye mata makudan kudade kafim yawuce sai gdy suke






Awajema yara yasamu suna shigo da siyaytarda yaimasu


.



Abbah sai godiya yake yace bkm Abba



Yace am kuma abbah dan Allah kokunyi waya kada kagayawa dady cewa ban tararda ita ba danAllah



Abba yace a a imsha Allah hakan bazaifaru ba ma ai





Yai godiya suka shiga mota suka wuce



Azuciyar abbah gani yake abunda yasa unais yace kada afadawa dady domun yasan vazaiji dadiba ransa zaibaci domin yagayamasa zuwansa ai




Kawai ya girgiza kai tareda Jan karamun tsaki yashigo gidan..........





Agurin unais kuwa dalilun da tasa yace kada dady yasani shine yaji zafi sosai akan abunda yrinyar tamasa shiyasa yace kardady yasan vasu haduba domin yasan halin dadyn sarai zai,sake turasa yace dole yatursasasa akan sai yakoma




..shikuwa agurinsa


Yadauki alkawarin wlh bazai sake dawowa gurin taba.............

Tabbbbdui..












Taku akulum
MATAR MANYA
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
[6/4, 11:51 AM] Ummi Tlntd: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
NURUL KALBI
((( hasken zuciyats)))






Na ummmy
MATAR MANYA



Page 4⃣9⃣▢5⃣0⃣










Bayan sun iso gida alokacin arfat yai bacci yadauko akafada suka shigo falon bai tararda kowa afalon ba yahausama da shi adakinshi ya kwantar da shi a bed kafin ya cire kayan shi yashiga wanka








Bayan yafito yasaka jallabiya fara yai sallah




Yajima sosai yana karatun alkur,ani kafin yagama yai addu,a yakashe AC yarufe dakin yasauka kasa








Dinny yanufa yaja kujera yazauna


Daidai lokacin da Yar aikin takaraso da sauri tanazuba masa abuncin




Alokacin ne kuma su Momy suka karaso falon



Dinny suka so suma suka zauna tazuba masu abuncun kafin tawuce



Yasoma gaidasu

Dukansu suka amsa taredacewa

Ya akai


Yasoma cin abuncin Sa tsreda cewa e naje mungaisa din naganta

Kuma har ma abban ta yace agaidaka



To to Alhamdulilah masha Allah Abu yayi kyau Allah ya kyauta



Momy ma murna taketayi da farinciki



Gogan kuwa abuncinsa kawai yakeci



Can Momy tace to ina megida Na kocan kabarsa gun momyn shi



Yanaciki
Bacci yake



Kawai yafada





Ahankali Dady yace to yanxu abunda za,ai zankira shi abban nata zamu saka bikin ko nan da 3 weeks ne





arazane unais yadago cikin cunkuwar zuciya


Ayadda yakejin zuciyarsa namasa zafi



Saidai kash bazai taba iya musu da iyayensa ba bazai iya musawa iyayenshi ba






Cikin murna momy tace yauwa hakama yayi kuwa kaga cikin satinan ma zamuwuce Dubai da Sa,a saimu hado lefeen dakuma odarn furniture din duka koh yakagani
Tafada tareda duban dadyn







Dady yace E hakama.yayi amma kuma sainaga hajiya kamar wanan karon ba kya kunyar dannaki aharkar Sha,anin






Momy tai murmusghi tace a a kawai inaso mujene dani domin nazabowa yata duk abunda zaimata takeso





Dady yai dariya yace to Allah yanunamuna


Tace Ameeen



Ahankali ya kalli unais daya
Daskare azaune yashiga wani tunanin





Yace babana dazun masu ginin sukamin waya wai sunkare aikin ginin sabon gidan gava daya hakane???





.


Unais yadago da rinannun idanuwansa da sukai jajjir takkar sukama da wuta yace e....E
Dady
ankarasa








Dukansu sun rikice tambayarsa suke lafiya miyafaru son bakada lafiya





Lafiya Na kalau kawai yafada domin ranshi zafi yakemai yatashi yabar gurin







Unaisa fa





4:00 pm tashigo gidan cikin sanda tashige daminta domin bats tararda kowa awajeba




Kuma Su abbah sunaganinta duk abund take





Bayan tashiga dakin ne tacire kayan jikinta zuwa Riga da sket English wear's tatufke gashinta




Sanan tafito zuwa dakin ammy tareda kwalamata kira



Turussssssss



Tai ganin abbah zaune yana kalon ta yaibala,in bata tsoro sosai ganin fiskar shi




Sosai abbah yaketa fada domin kuwa unais tabata mashi rai sosai


Tunda yasoma fadan jikin unaisan kerawa domin tayi nadamar batawa mahaifinta rai ayau domin tunda take baitava nunamata bacin ransa irin haka ba


Tanacikin wanan tunanin ne


Cannnn ta sinkayo muryansa nacewa



Badai rashin kunyaba bakida hankali bakyajin magana ba



To walahi kishirya kokinaso ko bakyaso ko kinshirya ko baki shiryaba



Wlh walahi walahi kinji rantsuwan musulmi kishirya nanda sati 3 masu zuwa zaki tare agidan mijinki



Inyaso tunda kintsane Sa ba kyasansa naga karshen kiyayya ki kasheshi din.....................










Nikam


Nace



Tabbbbbdinn


Kutttttttt







Taku
Akullum



MATAR MANYA







🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
[6/4, 11:51 AM] Ummi Tlntd: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺

NURUL KALBI
((( hasken zuciyata)))




NA Ummy
MATAR MANYA




Page 5⃣1⃣








Ina Mika sakon ban hakuri ga masoyana kuma masoya nurul kalb rashin jina da kukai kwana biyu wlh banida lpy ne shiyasa kwana biyu nan inafama da murane

Kunsan sanyin nan fa sai ahankali











Cikin gidima da rawan jiki unaisa tadago kanta tana kallon Abbanta




Cikin kankanin lokaci tunaninta da hankalinta ke kokarin gushewa





Kawai sai tafadi ragwab tadurkusa agaban abbah




Cikin dakushewan murya



Bakinta rawa yake

; tace ""Da,
..n Allah abba..h Na kam...in rai kai hakuri wala..hi baza..n sake fita..n ba batar..eda nabi umarn..inka ba D...d..da.n..A.Allah Ab...bah Na ..k...a...I..hkr






"'Ammy CE tai tsaki cikin jin haushin Yar tata domin kuwa yau tabata haushi sosai





""Tace" yo ke tunda ba a isadake ba baki isa abaki umarni kibiba to saikiyi yadda kikaga dama





Umma ta nunanata da yatsa


"" kuma"" walahi" wanan umarnin da akabaki dole" ne kibi"


Domin kinjima harda rantsewa yai
" Dan haka kuwa walahi bazaki zo duniya ki tarar dani damijina sanan kuma ki ...........""""""







Kantakarasa abbah ne yace.ya is a haka bilkisu




""Fuuuu ammy"" tai tafita woje ""







"Abbah kuma cewa kawai yayi kinjidai abunda nace ''

"Dan haka kishirya ''

""Daga fadan"" haka kawai yawuce shima yafita ""






"Rana zafi inuwa kuna haka ranar unaisa tawuni ko abunci ma bataci ba"


""Koma ammy tana"" fushi da ita bare ta matsamata da taci ,,






Haka unaisa tadinga fama domin kuwa ammy da abbah fushi suke d ita haryanxun







Bayan kwana biyu


Unaisa taje tasami ammy da abbah adakinsa suna tareda ammy







Tai sallama cikin muryanta mai taushi

Atare suka amsa tareda dago kai suka kalleta


Dukansu subiyun ido suka kafeta dashi



Domin kuwa cikin kwanannan biyu unaisa tafita haiyacinta duk ta rame






Taduka aganbabsu cikin zubda kwallah take rokonsu dasuyi mata"" hakuri dan Allah ""









Atake cikim jin son yartasu suka CE sun yafemata



Aidama ba fushi sike da ita ba kawai dai sin nunamata kuskutenta ne







Abbah yace amma kuma maganar tarewanki nanda 3 weeks yananan ban janja ba






Kara lafewa tai ajikin ammyn ta sai ajiyan zuciya take



Atake bacci yai auwon gaba da ita




Nan Su ammy sukacigaba da zancen bikin


Ammy taita zano wa abbah yarda ake al,adar bikin yanxu dakuma yadda ake kashe kudy gurin shagalin biki





Abbah yai dariya ""


" yace " to Allah rufa asiri"


" tace ". Ameeen"





Kwanaki sunja ayanxu har kusan sati daya


Domin kuwa yanxu bikin unaisa saura
2 weeks



Akasoma shiryeshiryen bikin

" ayau su Anty dija da sauran yan uwa dika sunzo anata harkoki



Domin kuwa yau ne za,a kawo lefen unaisa




Jama,a kam gida yacika ya batse



Bagidan amaryan ba bana Angon ko ina sai murna ake


Unaisa kam tana chan Uwar daka takudundune a blanket sai kuka take tana kara tsinewa wanan mijin da zata aura




Hmmmmm kunjifa masu karatu nikuwa nace ai har kin aura domin kuwa tuni aka daura aureku wanan bikin tarewan kune kawai...





Abangaren unais kuwa yashiga tashin hankali sosai domin kuwa shi kam bayason wannan Matar da aka likamasa





""Shi mace daya ce yakejin zai iya zama da ita a ransa yana ""yawan ""tunanninta"",ga kuma ""mafarkin"" ta da ke damunshi a kodayaushe ""domin kuwa zai iya cewa akowanne dare saiyayi wankan.......... ""Yana muradinta akoda yaushs yana son kara ganinta koda Na 1,sec ne""/ amma kashhh "" saidai shikan shi baisan ina saisake ganinta ba ""
""Domin kuwa wani irin tsarkaken sonne ke Shiva ""jininshi ahankali batareda sanin shiba ""domin kuwa haryanxu shi kam bai ankare ba


'""""Tabbbb"""""



""Masu karatu""


""wanan.wace mai " Sa ace haka""




Taku akullum

MATAR MANYA





🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
[6/4, 11:51 AM] Ummi Tlntd: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺




NURUL KALBI
((( hasken zuciyata)))






Na Ummy
MATAR MANYA.







Page 5⃣2⃣




Biki yazo ganga


Sai shirye shirye ake


Ammy kuwa tananan tadage sai shirya Yar ta take ciki da waje



Unaisa tamurje tai kyau sosai daka ganta kaga amarya



Su Anty dija ma sunanan sunai mata nasu kimtsi nadaban




Alma a ranta jitake tamkar ta shage Su



Domin kuwa ma saida ammy tai mata fada sosai akan rashim son shan magunan da ake bata




Abangaren unais kuwa hankalinshi yatashi daganin da gske iyayenshi keyi


Saidai kuwa yadauki alkawari kowacece wanan yarinyar zatasha wuya domin kuwa saitai danasanin auren sa








Next week

Satin Viki kenan



Ranar juma,a


Aranar ne za,ai shagalin bikin kuma aranar ne amarya zata tare agidan ta


Domin duka bangaren biyu since basa bukatar wani bido,a daza ayi







Aranar duka dangi da abokan arziki sunzo ayi walima sosao domin kuwa amarya tasha was,azi nasiha meratsa jiki




Inda dadare mltocin daukan amarya suka so daukan amarya



Unaisa tasha kuka sosai inda akafara ahiga da ita dakin abbah domin suyi bankwana da shi







Daga ita sai abbah adakin bakajin komi sai sheshekan kukanta da kakeji


Tace abbah Na kayafemin duk abunda nai ma ka

Gyaran murya abbah yai kafin yasoma mgn


yace natafeki Mamana


Allah tayafemu Baku daya



Kisani shi aure dan hakuri ne


Kiji ki kiji
Ki gani kiki gani

Dole ne saikin toshe
Kunenki
Kin rufe idonki
Mamana




Nasiha sosai yai mata tareda samata albarka

Akan biyayan da taimasu



Unaisa sai kuka take haka aka shiga da ita dakin

Ammy
Tana zuwa tafada jikin ammy tarungimeta

Cikin dasashiyan murya tace
Ammy Na kiyafemin idan nabatamiki dan Allah


Cikin dauriya ammy tace baki taba batamin raiba manana koda kinbatakin ma cikin rashin Sani ne
Mamana nayafemiki


Ammy ma taimata nasiha sosai cikin dauriya domim kuwa jitake kamar tataya Yar tata kuka


Tace Mamana kisani ayanxu kincika Rabin adininki. Ne sanan kuma alhanarki damanki tana agurinki domin idan kinso kishiga to kuwa kinsan daidai abunda yakamata kiyi


Kiyiwa mijinki biyayya

Kibashi girman shi Mamana
Yazamanta shine jigo agareki

Shine abokin shawaranki

Kinji mamana kidaina kuka Allah yabaku zaman lpy da zuri,a daiyiba

Mamana yadd kikai mana viyayya Allah yabaki wayanda zasu maki kema haka


Tashi kije Allah yakiyaye hanya


Ashiga akafar dama
Nasiha sosai ammy taiwa yarta aranar



Aikuwa Sa kyar aka banbare unaisa ajikin ammynta tana kuka



Akafita da ita akasata amota


Sai gidan Su unais




Acanma Momy taimara nasiha sosai aka shiga da ita sashen dady



Acan ma yaimata nasiha.


Sbd ayau yanacikin farin ciki sosai



Kawai yabude bed side drower yaciro wani car key ajiye



Yamikawa unaisa

Tasaka hannu biyu takarba yace wann mukulin mota ne navaki yata tukuicin ki ne




Kanta akasa tai godiya kafin sika fito an an ne momy keshaidawa jama,ar


Aikuwa akadauki guda ana yabawa dasa albarka




Sai 10: 00 pm sanan aka wuce da unaisa gidan ta dake Sama road

Sabon gidan unais da aka gina masa


Gidane kerare irin ginin zamani Na turawa gidane babba unguwa 1




Sweming pool ne
Gardner
Ko INA shuke shuke ne
Ga abubuwa. More rayuwa


10:30 pm
Kowa Yakama gabansa duka tan kawo amarya suka watse kowayatafi yana tsantin gidan




Unaisa taji shiru hat
11 ba ango ba lbrnsa

To dama tasan shima matsamishi akai kamar tada akai mata



Kawai tatashi tashiga toilet tai wanka tashirya cikim kayan baccin ta


Tafito falon tasoma dan zazzaga gidan gurare tana gani


Kafin tagaji tadawo falon tabude frige tadauko fresh milk tasha takoma bed room dinta


Tai light off ta kwanta



Asuba tagari amarya





Unais kuwa yana can Momy tasa shi agava tana hadamishi kaya




Oya tashi gasunan nagama hadama


katashi mana son magana nakema fa


Mom pls..


Banason jin komi inhar basin kake dadynka yaji wann mgn ba wlh katashi yanxunan kadauki arfat kaganshi ma yai bacci kaje momyn shi najiranshi zaije yaga Momyn shi






Badan ransa yaso ba haka yatashi yadauki kyau yakai Mota yadawo


Yadauki arfat akafada yaimata saida safe



Tabiyoshi har kofa tana sanya masa albarka kafin yatada motar yawuce





11:30

Ya iso gidan yai horn gate man yabude masa gate din tashigo




Gurin fakin motoci ya iso yai faking kafin yafito yadauki arfat akafada tadauki jakan shi adaya hanun






Yashiga ciki .............











Taku akullum

MATAR MANYA





🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
[6/4, 11:51 AM] Ummi Tlntd: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺


NURUL KALBI


((( hasken zuciyata)))


Na Ummy Matar manya




Page 5⃣4⃣









Sannu sannu haka rayuwa taci gaba da tafiya unais da unaisa suna wasan buya domin kuwa tin randa sike a gidanan bawanda yataba saka dan uwansa a ido





Unaisa ce zaune a falon ta tayi tagumi tafada duniyar tunani



Arfat ne yaahigo da dugu yafada jikinta tareda cewa

Momy Na meke damunki mekikeso



Tai murmushi tashafa sumanshi tace my boy bkm kawai ina tunanin INA my boy yashigane yabar mom ita kadai



Yasoma dariya yana bude hauranshi


Yace Momy naje naduba Dady yadawo ne


Tai shiru kafin tace

Kana nufin dadyn ka yadawo


Tadaga mata kai


Tace yauwa zan aikeka gurin Dady


Ya daga kai


Tatashi tadauko paper da Biro

Tasoma rubutu


{ SLM
Zan koma bakin aikina gobe domin bazan zauna nadinga zaman gadi a gidanan ba aikina zankoma}






Ta dunkule paper tabawa arfat ya ruga aguje yaje yakaiwa unais


Lokacin da yashiga alokacin unais yafito.wanka



Mika mashi paper arfat yai yasoma cewa,Momy Dady

Wai yana nufin inji momy Dady



Murmushi yai yadauke yacirashi Sama tareda sakar mashi pic a goshi


Yakarbi paper yaware yasoma karantawa



Bakaramin baci ransa yai ba domin kuwa wanan yarinyar tabata masa rai


Wato bama izinin shi take bemaba gayamashi ne kawai take in case koda yaji gidan shiru


To wacece wanan, itakuma Yar gidan uban waye, waye mahaifin, ta dahar take kokarin rainasa dame take takama, ne


Cikin bacin rai

Yajawo paper da Biro yasoma rubutu




[ wlh wlh idan kika kuskura kafanki yataka koda bakin kofa ne bada izininaba wlh bamyafeba aurena kuma Allah ya isa

Tunda ke naga ba hankaline dakeba da auren naki amma kuma kike ikirarin zaki fita aiki dan bakisan darajar shi ba vakida hankali koh


duk da yake ba kishinki nake ba domin ba sonki nakeba amma bazan bari kifita ba kiga al umma kiji farin ciki ba wlh ahakan zaki zauna tunda kika amunce da auren ]



Yamikawa arfat dake ta wasa da kayan wasan shi

Paper yakarba tareda cewa Momy

Unais ma kai yadaga masa


Yana murmushi yana mamakin wayon boy dinshi




Arfat yakawo wa unaisa paper tabude tasoma karantawa



Shikuwa yahau jikinta sai bacci



Kara rungume arfat tai tana zubda kollah tana tausayin kanta




Har bacci ya dauketa





Haka rayuwa ke tafiya wa wayanan ma auratan



Arfat yakara wayo da dan girma kadan domin shekaranshi 3 da wata 5 SBD haka akasa shi a skull





Gidan yaiwa unaisa shiru suna waya da ammynta da abbah


Hakama gefen Momy suna waya sosai dan hakane ma yasa momy tatutomata Yar aiki tace tadinga tayata fira idan unais yafita arfat yaje skull kinga sai tadinga kwana tareda arfat



Unaisa batason Yar aiki amma bayanda ta iya baxata iyawa momy musuba tace to tai godiya





Bayan kwana biyu me aikin tazo Yar sohuwa CE amma ba tugub ba


Unaisa taimata tarba me kyau takaita dakinta a inda zata zauna






A yau kam tasha alwashin saita fita


Dan haka tatasa arfat tadinga gayawamasa yanda zaiwa dadynshi inyaje yai kuka yace yanason zaije gidan Su momyn shi gurin ammy yake nufi



Unais yace to jeka momyn tashirya ka muje nakaika

Yaro yasa firr yaki shi tareda momy yakeso zaije kuka yakesosai

Bayanda unais ya iya dole ya amimce yace to jeka kushirya driver ya kaiku




Arfat nata Salle yashigo yagayawa momyn shi itama cikin murna tasoma Salle a gaugauce tashiryasu tabude werdrop dinta tadebo lesses da shadodi da atamfofi turaruka tasaka aleda tasa jeka taziri key din motarta da dady yabata suka fito



Direct
Gurin motar tanufa tabude suka shiga tai kye mortar megadi yabude get suka wuce



Direct gidansu tawuce indan tadan tsorata domin kuwa bata ganne gidan ba domin angyara gidan yakoma kirar zamani ansaka gete an fenti kai abunde ba,acewa komi cikin Jan kafa tai paking suka Shiva gidan


.saikuwa ga ammy zaune a babban falon gidan rungume juna itada ammyn ta suna murnar ganin juna


Please Login or Register in order to submit comment