Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ta zama mai gadi"

NUR tace"babu damuwa nasan komai kika siya zaki kawo mun"

Tace"haka ne"

Afan dake kwance shiru domin babu mai me magana da shi yace"this is my chance"

Washe bari


Maman
Noorul
Hudah
Luv u my fans
Pls share

πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
RAYUWAR NUR
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.


Dedicated to GORGEOUS WRITERS FORUM

πŸ…Ώ6⃣5⃣&6⃣6⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Washe gari da asuba sameer ya tafi aiki da Afan amma kowa a motan shi

Su ummi ko sai misallin karfe 10:30 suka fita

Su zakiya suka bisu,NUR kadai aka bari a gida breakfast kawai tayi taje ciki tayi wanka ganin ita kadai ne a gida yasa tasaka 3qter da armleess tayi parking kanta a sama,ko kwalliya bata yi ba ta fito ta zauna a falo tana kallo"

A office ko Afan na kaiwa direct office din sameer yaje a zaune ya Ganshi

Karasawa yayi yace"bro"

D'agowa sameer yayi yace"my friend get out"

Afan ya rike kunni yace"iam sorry bro I no I made a mistake please forgive me it won't happened again"

Sameer yace"a ce in maka magana kaki ji Afan ko mantawa kake na girme ka ko dan na baka fuska mun zama friends zaka raina ni?"

Afan ya durkusa har kasa yace "ba haka bane akasi aka samu sharri shaidan ne"

D'aga shi sameer yayi yace"ya wuce amma ka kiyaye gaba kuma ka bawa su mummy hakuri da NUR yariyar nan tayi kokari da yar'ka sosai in fact she is the reason she is alive today"

Yace"yes broh inshaallah zan gyra kuskurena na yanzu ma zan kira zakiya ta tayani yiwa NUR magana nasan zata ji nata dan wallahi NUR guduna take yi"

sameer yace"wata zakiya?hmmm ashe ka kara saka kanka cikin matsala domin zakiya zuga ta zata yi kuma kasa suna jin maganar juna"

Afan yace"hakane"

sameer yace"yauwa bro yaushe Fatima ta wuce ne?"


yace"Nima ban sani ba"

yace "OK"

Afan yace"zan koma office"

sameer yace"OK"

Afan na barin office din sameer gida yayi domin ya tabbatar kowa ya Fita

yana parking mota kofar baya yabi a falo ya tarar da NUR tana kallo hankali kwance ga juice kusa da ita tana sha

tsayawa yayi yana kallonta domin yau ne yayi mata kallon saf

ita ko bata Masan da mutum a banyata

kallo cartoon take tana dariya tace"I wish TASLEEM tana nan da ta kalla"shiko ba karamin dadi yake jiba yana kallonta sai wani nishadi yake ji

wayarshi ce ta tona mai asiri ta hanyar yin kara
da sauri NUR ta juya ta ganshi tsaye

jikinta ne ya fara rawa tuni ta fara hawaye tace"dun Allah kayi hakuri wallahi bani da hanun a sace summmaiya"

yasa shin yasa a bakin shi yace"shhhhhhhhi na yarda dake lil sis"matsowa ya fara yi tana matsawa baya harta kai karshen Bango

hanun shi biyu yasa a bango yace"miye haka light?meyasa kike tsorona ne?baza ki yafe min bane?"

girgiza kai tayi tace"ni dai ka kyale ni bana son ganin please "

yace"ni ina son ganin ki"

kallonta ya fara yi daga sama zuwa kasa yace"nice outfit,amma karki ta tsawa in akwai mutane a gida kar a kalle min ke"

kallonshi tayi tace"ina ruwan ka dani"

yace"da ruwana domin kece...
4get it,please my lightness ki bar abinda ya faru a baya kuskurene mu fuskanci gaba,iam very sorry 4hurting you the way I did & thanks you for taking care of my princess "

tace"banyi dan ka gode min ba son TASLEEM a jini yake,kuma summaiya ta cacanci fiye da haka a guna domin ba tare da tasan ni ba ta taimaka min da magani a lokacin da nike tunanin bani da kowa domin Sam bata da girman kai"

(jama'a ya kamata mu rage girman kai,ki daina gani kin fi wata domin wanan ba dabi'a me kyau bane,wallahi ko Allah baya son mutum mai girman kai,mu kasance masu taimako a duk inda muke,yau dalilin taimakon da summaiya tayiwa NUR a mota gashi NUR ta kula da yar'ta Allah yasa muda ce)

yace"kina nufin baza ki yafe min bane?"

tace"never"

yace"what if I go on my neels"

tace"that won't change the fact that you hurt me,what do you think zan yafe maka bayan irin abubuwan da ka min a baya ka kira ni yar iska karuwa a public ka kira ni da......"

rufe mata baki yayi yace"please ki bar maganan nan na tuba"

tace"wai meyasa kake damuna ne?ka barni in sake domin nima ina da right in sake a gidan nan"

yace"you want to know why?"

tace"yes tell me so that I can breath peacefully "

hade bakin su yayi zare ido NUR tayi domin bata yi zanto haka daga gare shi ba"

sun dade yana kissing dinta NUR ko hawaye ne ke bin kuncin ta sai dukan shi take amma yaki sakinta

sanda ya gaji dan kanshi ya barta

kallonshi tayi tace"sir Afan I hate you,I hate you with passion bana kaunar ganin ka and please stay away from me"ta ruga da gudu ta shige daki ta kulle"shima binta yayi sai dai yayi bugun duniya amma taki budewa ,kuma yana jin shashekar kukanta

dawowa falo yayi ya zauna ya rike kai yace"na shiga uku"

a haka Amina ta shigo ta sameshi tace"yaya lafiya?"dama ya fi shiri da ita

yace"NUR taki sauraro na"

Amina tace"yaya kaima baka kyauta ba wallahi"

yace"yes i know amma wallahi akwai dalilin da yasa na tsaneta I thought she,no forget it"

Amina tace"NUR ne dream girl ko?"

yace"how do you know?"

tace"ai nasha ganin painting ta a dakin ka"

yace"yes "

tace"ok I will help u dan nasan NUR bata da damuwa ga sanyi baza ta yi wuyan saukowa ba da dai zakiya ne da mun bani"

yace"ai zakiya nan sai a hankali ga shagen rashin ji but miye plan din?"

tace"maso kaji"

bangaren sameer ko
[13/06, 02:08] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
RAYUWAR NUR
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest.

Dedicated to MARDY BOUNCE

πŸ…Ώ6⃣7⃣&6⃣8⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Bangaren sameer ko tunanin zakiya ya hana shi sakat sai ganinta yake a ko ina

ai kamar tasan meke zuciyarshi ta kira shi a waya yana d'aukawa tace"someone is missing my trouble "

yace"how do you know"

tace"haka kawai naji a jikina"

yace"toh jikikin bai baki dai-dai ba domin ni na manta da wata zakiya"

cikin b'acin rai tace"alright go to hell"ta kashe waya
Hanun yasa ya hargisa suman kanshi yace"me ke faruwa ne dani?kar dai son yariyar nan nike?"saki yayi ya jawo drawer ya fito da sigari ya kunna ya fara zuga

Amma ganinta yake tana me murmushi

A fili yace"dole in cire son wanan yariyar nan a zuciyata"

Su zakiya ko siyyaya suke a kasuwa komai iri d'aya take d'aukan da NUR

Sun dade suna siyayya kafin ihsan tace"ta gaji da su koma gida"ko da suka kai gida su ummi sun dawo

Suna zaune sameer ya dawo gaisawa suka yi dasu Abba da alhaji tsoho sanan yayi part din shi

NUR tace"gaskiya kunyi siyyaya wanan kayar ai sunyi yawa"

Zakiya tace"babu wani yawa a bauchi kin gan inda nike shopping kuwa?hmmm in na dawo har fad'a ummi na ke min"

Abba yace"kyle NUR oh yar kauye ce"

NUR tace"Abba na lura fa kamar kafi son zakiya yanzu"

Abba yace"no ba haka bane "

Zakiya tace"dole Abba yafi sona domin nine babba kuma ai be dade da sani na ba"

Hira suka tayi har lokacin sallah yayi suka tashi kowa yayi nashi sallah

kowa ya fito amma banda NUR da TASLEEM da suka tsaya karatun al-Quran mai girma tare da jiran lokacin isha domin hakan dabi'a NUR yake in tayi magrib bata barin wurin sai ta gabatar da isha kuma haka ta saba wa TASLEEM domin ko bata nan haka TASLEEM keyi

Karatun har falo ake ji inda TASLEEM ke gabatar da kira'a cikin murya mai dadi

Kowa yayi mamaki da yaba tarbiyar da NUR keyi wa TASLEEM "

A haka su sameer da afan suka dawo masalaci suka tarar ana yabawa karatun TASLEEM

Afan yace"wa ke karatu mai dadi haka?"

Ummi tace"TASLEEM ce wallahi"

Yace"wow princess ke karatu haka ai ban taba tunanin takai izo ashirin ba"tana kaiwa aya

NUR ta cigaba daga inda ta tsaya har aka kira sallah isha'i Afan suka koma massalaci

sanan aka zo dinning cin abinci

sameer dai shiru yayi baiyi magana ba kuma bai kula zakiya ba ganin haka yasa ta share shi

ummi har sau uku take tambayar shi ko lafiya amma ansa d'aya ne lafiya kalau

ana gama cin abinci kowa ya kama harkan gaban shi me bacci nayi masu kallo nayi

NUR da zakiya ko d'aki suka je suka kwanta abinsu suna hira har barci ya kwashe su

Afan ko TASLEEM ya d'auka zuwa part din shi suna ta hira

sameer ko kasa barci yayi tunanin zakiya ya addabe shi

kawai ya tashi ya sa kaya ya d'auki key sai bar inda zai samu giya

yana zuwa yayi oda aka kawu me a take ya shanye kwalba hudu

nan fa ya fara hauka har ya kai ga ya mari budurwa cash money hakan ba karamin fad'a ya kawo ba suka yi dambe sosai daga karshe sameer ya dauki kwalbar giya ya fasa ya bugawa cash money a kai

nan ya fad'i summeme shiko sameer ko a jikin shi mota ya shige ya dawo gida ya kwanta hankali kwance

Afan ko cewa TASLEEM yayi suyi game yace"in na tambaye ki sai ki bani amsa"

tace"toh"

yace"what is your mum name"

tace"NURUL HUDAH ABUBAKAR MUSA"

yace"her favorite food"semovita"

yace"her weakness?"

tace"me,hauwa uthman Adams"

yace"her strength? "

tace"Aisha idris anty zakiya"

tafi ya fara yi yace"so you no everything about your mum"

tace"of course"

a ranshi yace"TASLEEM you are my weapon"

sameer na dawowa gida ya kwanta yayi barci abinshi

washe gari

Afan da Amina Sai zurga-zauga suke a corridor suna jira fitowar NUR can Sai gata nan fitowa sanye da kayan bacci riga da wando Amina na ganinta tayi wa Afan alama da ido yi sukayi kamar basu ganta ba

ai Sai Afan ya fara cewa"Amina tunda NUR taki ta hakura zan auro wata in bata TASLEEM"

Amina tace"hmmm kana nufin zaka kwace TASLEEM a gun NUR duk irin so da kaunar da take nuna mata?"

yace"toh ya zanyi ai da NUR na kaunar TASLEEM zata so ubanta "
NUR da har zata wuce taji maganan su ta makale a bayan kofa tana jin su

Amina tace"yanzu kana nufin muguwar budurwar ka zaka aura tayi ta bawa TASLEEM wahala?"

yace"eh ai aka Allah ya so"
dafe kirji NUR tayi ta fara kuka suna jin shashekar kukanta Afan ya kashewa Amina ido suka yi murmushi

jin shiru sameer bai fito ba yasa ummi tace"zakiya je ki kira sameer"

tace"OK"
a corridor ta tarar da Amina da Afan suna kus-kus tace"hmmm a dai yi a hankali ko in b'ata ma mutun rai ta hanyar zuba me kasa a gari kuma kar mutun yace dashi nake

Afan yace"zakiya na kusan zane ki a nan gidan"

Amina tace"toh da ka shiga uku"

zakiya tace"tuna me'

tana zuwa d'akin sameer ta ganshi kwance rufe da blanket,ta fara sir meer shiru bai farka ba

hakan yasa zakiya fara tashin shi ta hanya ja me kafa,amma yana farkawa ya tureta ta fadi kasa

yace"stay away from me"

tace"me nayi maka?"

yace"ni zaki yaudara toh bari in gaya miki na tsani mace I hate women"

tashi tayi tace"wanan matsala ka ce banawa ba so why are you dragging me?ummi tace"ka zo kayi breakfast abinda ya kawoni kenan


yace"




maman
noorul
hudah
luv u my fans
pls share

[13/06, 02:09] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
RAYUWAR NUR
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

pls fans kuyi hakuri da rashin replying comment dinku da bana yi wallahi groups sun min yawa gashi iam always typing in nace zan tsaya ina replying banzan yi muku update inda ya kamata ba.amma ina karantawa kuma ina jin dadin comment dinku domin kaunar da kuke nunawa littafin shike bani karfin guiwa yi muku typing har bana son inyi disappointing dinku,nagode da addu'oin ku,Allah ya biya kana bukatun mu na alkhairi please ku min uzuri ku cigaba da comment ni kuma zan cigaba da Baku mamaki wajen typing.thanks 4 ur understanding I luv u guys

πŸ…Ώ6⃣9⃣&7⃣0⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Yace"and don't ever come back"

Tace"karka damu nima na fita harkan ka daga yau"tana kaiwa nan ta bar d'akin

Suna gama breakfast zakiya ta d'auki jaka

NUR tace"ina zaki?"

Zakiya tace"office ki tashi muje tare"

NUR tace"toh dama akwai aikin da ban gama ba"

Key din motar ummi zakiya ta karba taja suka tafi

A office ko kula sameer zakiya bata yi ba aikinta kawai takeyi

Bangaren NUR ma haka ne domin babu inda Afan bai ba dan ta saurare shi amma taki

da ya matsa mata sai ta fashe da kuka tace"mugu dan mugunta zaka rabani da ya'ta bayan ka sa an min duka a station "

yace"no lightness ba haka bane"

tace"toh yaya ne mugu kawai ka sa an min duka"

a ranshi yace"na shiga uku wanan maganar station ba zai kare ba"komawa yayi ya zauna a office dan ya ma ratsa mai zaice

Da missalin karfe 12:pm sameer ya fita dan zuwa cin abinci a wani restaurant

yana fita, zakiya tayi tsaki tace"aikin banza wai yayi hating women sai ka ce Wanda ta haife shi ba mace bane d'an raini wayau kawai"tashi tayi ta d'auki Jakarta ta rataye taje office din su NUR

aiki ta tarar da NUR nayi tace"tashi muje muci abinci"

NUR tace'kije kawai ban gama aikina ba"

zakiya tace"amma kinsan ya kamata ki ci abinci dan ki sha magani ko?"

NUR tace"karki damu in kinje ki siyo min semovita"

tace"alright"

tana fitowa harabar company ta gan wasu da bakaken glass sun shige motar sameer tsayawa tayi tana kallo tace"meya hada sir meer da irin wanan mutane? da babu alaman imani a tartare dasu"can anjima ta gan an figi motar da shegen gudu siya"

tace"kai something is fishy bari in bisu da gudu tabi motar a motan ummi itama gudu take sosai,sai ta gan sai daji suke shiga tace"me ke faruwa ne?"

har san da suka kai wajen wani sauni(hill) Wanda kasan shi ruwa ne mai shegen yawa,nan fa sukayi parking motar su

zakiya na ganin haka ta paka motar ta da nisa,ta fara leke

fito da sameer suka yi sai cash money ya fito daga inda ya boye da bandage akai

yace"jiya ka suka min kwalba akai ka na ganin ka ci bulus toh yau zan nuna maka ni babu mai taba ni ya wuce free"

sameer yace"ka yi hakuri wallahi na bugu ne shiyasa ba a hankali na aikata hakan ba"

dariya cash money ya kece dashi yace"dan iskanci meyasa zaka sha abinda baza ka iya d'auka ba?toh yau zaka mutu" kallon mutane biyu da suka kawo shi yayi yace"su wurga shi wanan ruwan"

rufe baki zakiya tayi tace"dole inyi wani abu"

haka ko aka yi jan sameer suka yi zuwa dai-dai sauni nan fa suka fara kokuwa da sameer amma da yike sun fi karfin shi sai suka turashi,dabara yayi ta hanya rike wani ice yana kokarin fitowa amma ya kasa

cash money yace"Ku barshi haka in ya gaji zai saki icen domin babu Wanda zai taimake shi kuma bazai iya fita ba sai an jawo shi"

juyawa suka yi suka fara tafiya da gudu zakiya ta fito tana gudu zata gun sameer

sai akayi rashin sa'a cash money ya juyo ai baiyi wata-wata ba yayi halbi ya shige mota suka bar wurin

zakiya gudu tayi har ta kai inda hanun sameer yake ta fara jawo shi har tayi nasarar fiddashi a ramin

yana fitowa ya rungumeta gam yana shafa bayanta sai yaji Abu kamar ruwa yana dubawa ya gan jini da Sauri ya d'ago fuskarta ya fara kiran sunanta a hankali idonta ke kafewa

har ta rufe su duka hawaye ne kawai ke fita a idonta hanun ta kai kumatun shi ta fara shafawa tace"why do you hate women?"

a hankali ta fara sauke hanunta har ya saki tace"my NUR "kawai sai ta dauke wuta dai-dai lokacin da ya kira sunanta yana girgizata

sai cewa" yake zakiya!zakiya!!zakiya!!! ki tashi wallahi ina sonki I can't live without you please wake up "kuka yake kamar yaro ganin kuka ba zai fishe shi ba yasa ya kinkimeta sai mota

ba karamin gudu yake yi ba cikin kankanin
lokaci ya shiga cikin gari a wani babban private hospital ya kaita da gudu aka shigar da ita ciki

Dr suka fara shiga emergency zuwa yayi zai shiga a ka hana shi ya kama hanun Dr yace" komai zakayi please make sure you save her life,kudi ba matsala bane"

Dr yace"inshaallah zamu yi iya kokarin mu"kulle kofa yayi ya bar shi tsaya

tunawa yayi da wayarshi na mota da gudu yaje ya d'auka ya kira ummi,sanan ya kira NUR

ai NUR na jin abin da ya fad'a ta.


maman
noorul
hudah
luv u my fans
pls shara
πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
RAYUWAR NUR
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM 🌟

🌟G.W.F🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

Dedicated to phena pinkly fans group

πŸ…Ώ7⃣1⃣&7⃣2⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Ta mike tace"what?meya sameta"

Sameer yace"an halbeta a baya"

Wani ihu NUR tayi da gudu Afan ya zo ya riketa yace"meya faru?"

Sai cewa take zakiya wai zakiya ne"sai kuma ta fashe da kuka

Da ya lura ba a hayyacinta take ba sai dauki wayar ya duba Wanda tayi wayar dashi ya gan sir sameer

Kira yayi ya tambaye shi abinda ke faruwa ya fad'a me

Yace"a wani hospital kuke?"

Sameer yace"ni 'ima specialist dake cikin gari"

Afan yace"gamu nan zuwa"

Kuka NUR take tana kiran zakiya shiko sameer ya rungumeta yana lallashinta (abin nima ya samu)

Yace"tashi muje ki yi shiru dan Allah ko so kike zakiya tayi fushi dake?"

Girgiza kai tayi tace"na yi shiru ai zakiya bata son kuka na ko?"tana magana ne cikin kuka

Yace"eh muje amma ai har yanzu baki bar kuka ba"

Lokaci d'aya suka isa asibiti da su ummi a zaune suka tarar da sameer yana ruzgar kuka kamar wani d'an yaro

Ummi tace"ya aka yi hakan ta faru?"

Bai iya magana ba sai kuka da yake yi dan shi bai my San me zai ce ba

Ya za a yi ya iya fad'a musu abinda ya faru?bayan babu Wanda yasan yana shan giya

Gaskiya ba zai iya ba

NUR tace"ina zakiya take please Ku nuna min ita"

Afan yace"tana tiyata"

Da gudu NUR taje ta tsaya a bakin kofa tana kuka

Bayan awa biyu aka fito da ita zuwa word da gudu NUR tabi bayan nurse din

Afan da sameer suka bi Dr office
Afan yace"ina fatan babu wata Matsala ko?"

Dr yace"babu zata farfado nan da awa uku anyi sa'a tunda kun kawo ta da wuri"

sameer yace"alhamdullilah mun gode Allah"

NUR ko zama tayi rike da hanun zakiya tana hawaye

Abba yace"NUR kukan nan ta is a haka zakiya zata farka nan ba da dadewa ba"

goge hawaye tayi amma sun ki tsayawa tace"wai yaushe zamu huta?in mun fita a wanan mu shiga wanan"

Abba yace"jarabawa ce kiyi addua Allah ya Baku ikon cin jarabawa,domin d'an Adam sai da jarabawa"

tace"toh"

yace"na sanar da abbanta na bauchi yace gobe zai shigo ya dubata"

bayan awa uku duk an cika a ward din da ummi zainab da ihsan, Afan harda sameer duk jira suke ta farka

a hankali ta fara motsa hanunta dake cikin hanun NUR

da sauri NUR ta kalleta tace"zakiya"

zakiya tace"my NUR ba tare da ta bude ido ba"sameer ya karasa inda take yace"zakiya zakiya"

a hankali ta bude idanunta ta sauke su akan shi,murmushi ta me shima ya maida mata

NUR tace"zakiya ina ke miki ciwo ne?"

tace"babu ko ina da sauki sai dai ina jin jiri"

Afan yace"bari in kira likita"

ummi tace"wai ya akayi haka ta faru ne?"

sameer zaiyi magana zakiya ta Riga shi da cewa"ummi yan fashi ne masu kwace mota suka shigo motata suka ce nayi ta driving har muka shiga daji,toh ashe yaya sameer ya gan mu shine ya biyo mu kafin yayi wani Abu sun halbe ni"

ummi tace"toh ya kamata ki kiyayi gaba kuma ke miye na musu musu ai da kin basu motar sai a siya wani"

tace"inshaallah zan kiyaye"

kallonta sameer yayi itama shi take kallo jin sonta yake har cikin jinin shi,a ranshi yace"ashe akwai mata irin zakiya a duniya ya Allah ka mallaka min ita a matsayin matata,kuma na tuba daga yau na daina shaye-shaye domin na gane illata"

Afan ne ya dawo da Dr yayi wa zakiya allura a hanun Wanda da k'yar aka yi shi ana ta mata dariya

haka rayuwa ta cigaba da tafiya inda zakiya tayi sati biyu a asibiti kuma alhadullilah jikin da sauki amma cikin sati biyu nan sameer bai samu dama yi mata magana ba domin kullum suna
tare da NUR abin har ya fara bashi haushi

bama shi kadai ba harda Afan

a yau aka sallame su a asibiti ba tare da b'ata lokaci ba suka fara shirin zuwa Cameroon nan da sati d'aya

tasleem ko duk Wanda ya ganta kamar wata yar sarki domin kulawa Afan ke bata na musaman

bayan sati d'aya


Cameroon


maman
noorul
hudah
luv u my fans
pls share

πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
RAYUWAR NUR
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟


🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest.

πŸ…Ώ7⃣3⃣& 7⃣4⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Cameroon wani babban gida ne kamar fada kowa da part dinshi gidan ya had'u ba karya sai Wanda ya gani suka sauka

Ummi ta tafi part dinta domin tun bayan rasuwar abban Afan ta dawo gidan da zama

Umma su sameer ne ta shigo falon alhaji tsoho da abinci a wani hadddaden kula ta yi wa su NUR da zakiya sannu da zuwa gaisheta sukayi cikin sakin fuska da girmamawa

Tace"yaya sunan Ku ma?"

NUR tace"sunana NURUL HUDAH"

Zakiya tace"Aisha"

TASLEEM tace"ni baki tambaye ni sunana ba"murmushi tayi tace"toh ya sunan Ki?'

TASLEEM tace"hauwa"

Umma tace"zaku sauka a part dina ko zaku zauna anan da alhaji tsoho?"

Zakiya tace"ni zan biki bazan iya zama ni kadai ba muje "

Alhaji tsoho yace"da ma ni banason ki zauna a nan domin kin fiya surutu"

Tace"eh ka zauna kai kadai"

NUR tace"karka damu ina tare da kai takalmi kaza mutu ka raba"

Yace"yauwa amaryata"

Zakiya binsu umma tayi part dinsu

Ita kuma NUR a nan aka barta da TASLEEM

Zakiya bata dade da tafiya ba mazajen su zainab suka zo suka dauke su inda NUR da zakiya sukayi alkawarin zuwa gidansu

Bangaren Abba ko yana komawa kano ya tarar da maimuna da mahaifiyarta a falo suna cin abinci

Ba karamin mamaki maimuna tayi ba ganin Abba ya ji sauki

Tace"alhaji Kaine?"

Yace"eh nine baki yi sammanin ganina bako?kina ta jira ki ji labarin mutuwa ta sai gashi na dawo da kafafu na,toh ta Allah ba taki ba domin ya'ta da kika sace Allah ya hada ni da ita kuma duk suna cikin koshin lafiya,a yau zamana da ke ta kare kije na sake ki saki uku"

Ihu hajiya maryam tayi tace"baka isa ba wallahi uban ka ya sake ni shekaran jiya kai kuma ka sake ya'ta toh wallahi da sake"

Abba yace"na baku nan da minti talatin in ba Ku bar min gida ba sai na kira yan sanda na fad'a musu duk laifin da kuka aikata na sace ya'ta da kukayi da kuma kashe hauwa"ai sai suka yi shiru ba bakin magana

Ciki bedroom maimuna zata shiga yace"ina zaki? "

Tace"zan kwashi kaya nane Dana umma"

Yace"jira ni in kwaso muku,tun daga ciki yake ta wurgi da kayyayakin har ya gama"

Maimuna tace"alhaji sauran sarkata "

Yace"bazan bada ba ai da kudi na kika siye shi dan haka kyauta zanyi dasu"

Tace"dan Allah alhaji ka bari na Shiga na kwashi kayana masu muhimmanci"

Umma tace"abubakar ka bamu ko na abinci ne a tasha"

Abba yace"wallahi in baku bar gidan nan yanzu ba sai na baku mamaki"waya ya Ciro yana dannawa

Ai sai ummi tace"maimuna muje kan ya kira mana yan sanda

Kwashe akwatuna su suka yi suka fita Abba ko yayi wa mai gadi umarnin akan karya kara bari su shigo gidan

mai gadi yace"ikon Allah Ashe komai yayi farko zaiyi karshe yau alwala miyagu ya karye"Abba dai dariya yayi ya shige ciki abinshi yabi lafiyar gado hankalin shi kwance

hajiya ma ana ta bangaren hakane ta gan canji sosai wajen mahaifin Abba domin hakuri yayi ta bata da kara jajjada mata ba a hayyacin shi ya wulakanta ta ba

tace"ta yafe me"

su maimuna na barin gidan ta kalli umma tace"yanzu ina muka yi?"

tace"ai duniya zamu shiga mu ci ta da sinke"

me akayi ko?yanzu mu ka fara

Please Login or Register in order to submit comment