Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

tasamu tanadan tayata aikace aikace idan tadawo makaranta,Yarinyar tanada kokari sosai diyar malam habu megadi ce dayake babu nisa tsakanimmu dasu.


Shigowa tayi da kular tuwo ta gaisheni sannan ta ajiye gabana, Kallonta nayi sainaga Sam yarinyar kamar bata da gaskiya hakanan dai na ja kular ina dibarmata naman dake gabana nace kice angode.


Zamatai nan cikin falon tana kallo saidai duk dagowar da zanyi saimun hada ido,Gaza hakuri nayi nace haulatu lafiya kuwa?
Akunyace ta mike kamin tace lafiya lau Aunty cikinki kawai nake kallo naga kullun kuma girma yakeyi.


Murmushi nayi kamin nace to ai dole yai girma tunda kullun kwanaki yake kumawa.
Takai bakin kofa zata fice saiga haidar zai shigo danhaka saita koma baya saida yashigo ta gaidashi sannan tafice tana waiwayenshi.


Zama yai kusa dani saida ya sumbaci katon cikina sannan ya gyara zamanshi tare da jawo ledar gabana yafara cin naman yanabani labarin daga wajan harun yake.


"Tashi muje mu kwanta"


"A a kajira Umma tafito mana nifa bammajin barci wallahi.



** ** **




Rayuwa ta kasance yanda muke bukata sosai nakejin dadin rayuwata, Ahalin yanzu zuwan inna uku Sabida tsufan da cikina yayi komai wahalar yimin yakeyi Sabida nauyi nazama wata abar tausayi.
Bangaren Umma nake yini ita kemin komai bata taba nuna gajiyawartaba akaina abinda nakeso shi takemin danace washhh zasu rude Sabida fargaba.




Zaune nake natasa uban cikina ina kallon yanda yakemin buruntu kamar me niyyar fasa cikin yayo waje,Kai anya cikinnan yaro dayane kuwa kamar yadda ya haidar din yagayamin?
To gaskiya ina mamakin nauyin cikinnan inko yafara motsi jinake kamar zan mutu wallahi.


Zama yai gefena tare da riko hannuwana yana kallon idanuna," Rumana tunanin me kikeyi?


Ajiyar zuciya na sauke kamin ince babu komai jinake dai kamar bazan iya fita tattakinnanba wallahi"
"A a zaki iya ruma banso kisha wahala wajan haihuwa gara kidinga yawo gabobinki nakuma budewa ai insha Allah ankusa ban tunanin zaki kuma kai sati daya dashi tunda kinga edd dinki ya cika Tashi insamiki wannan doguwar rigar gidan harun zamuje mukuma ganin amarya.


Marairaicewa nayi kamin nace haba ya haidar akwai nisafa!!


" Nasani ammadai daurewa zakiyi kinji ko?


Shiya temakamin nasaka doguwar Riga me fadi tawani yadi sannan yasakamin hijab ko hoda babu fuskata Sabida hasken danayi saidai man lebe dayasamin kadan.
Wayoyinmu ya dauka sannan ya kamamin hannu muka fita ahankali nake takawa hannuna tallabe da cikina Dan idan ina tafiya nakanji kamar zai fado k'asa ne.


Umma mukaima sallama sannan muka fita,Kasancewar yammacine sai fitar taimin dadi sosai Ahankali muke tafiya yanda bazan galabaitaba babu ruwanshi da idanun mutane danagaji zai tallafeni harna huta sannan mutafi,Mutane da yawa sai kallonmu sukeyi,Anan mukaci karo da haulatu da kanwarta antasosu daga islamiyya Wani irin mayen kallo tabi haidar dashi bayan sungaidamu.
Kasa hakuri nayi harna furta lafiyarki kuwa?


Cikin alamun jin kunya tace babu komai saikun dawo.


Harararshi nayi ganin bece komaiba saima murmushi da yake saki.
"Ruma kincika nemo rikici wallahi kwanakin baya ai nacemiki wannan yarinyar akwai wata manufa aranta kikace bawaninan saima laifin da kikai kokarin maidawa kaina aigashinan yanzu kingani da idanunki ko? Shiyasa ko tuwon nace adaina kawo na gidansu gara na dinga amso miki wajan hajiyar harun kullun,So gara ki dinga kula.


K'afata na fisge wacce ya duk'a yana gyaramin takalmin kamin ince to tunda ka gane nufinta ai saika takamata birki tun wuri ko?


Shidai hannuna kawai ya rike mukaci gaba da tafiya har gidan harun,Sabida anyi bikinshi wata daya daya wuce.


Da farinciki suka taremu mayarshi mesuna Humaira tanada mutunci sosai zuwanta biyu wajena.
Harunne ya kalleshi bayan mun huta yace" Aliyu mekaima uwar biyune naga tanata hura hanci haka?


Dariya yayi kamin ya ajiye kofin lemondake hannunshi,"Aikasan yanzu rigima wajanta hadda ta saidawa waifa dannayi kasuwa shine takemin Bakin ciki,Wato wata zukekiyar yarinyace ta ganni tanaso shine taketa kunburinnna kasan ita takoma cus babu Wanda zai dauketa ahaka.


Kuka nasaka Sabida takaici,Dan dama yanzu kuka bawai wahala yakeminba.
Gaggawar rungumeni yayi yana lallashi yayinda idanun Humaira sukacika da kwalla itafa mamakin yanda akai nake iya tafiya da cikinnan takeyi, Amma shine Dan iskanci hadda tsonakanata sukeyi ahaka,Tasan itama datasamu haka zasuyimata.


Saida mukai magriba sannan muka baro gidan marata ta daure gama Sabida gajiyar tafiyar munyi hutu yakai goma kamin mu k'arasa gida, Umma da Abba tsaye muka taddasu harabar gidan da alama jiranmu sukeyi.


Kujera Umma tabani na zauna ina sauke numfashi kamin ta mikomin ruwa,Abbane keta hararar haidar din kamin yace "waikai Dan gidanku bance kadaina janta waje da nisaba kai meyasa bakada tausayi haidar?

Keyarshi ya shafa kamin yace kayi hakuri Abba gidan harun kadaifa mukaje kuma Ahankali muke tafiya.


Tsaki yaja kamin yabar wajan yana sababi.
Shidai haidar komawa yayi domin yin sallar isha'i nikuma bayan nagama hutawa Umma ta rakani bangarena na zauna jinake kamar indora hannu aka inta kurma ihu wallahi, komai yadainamin dadi jinake kamar nikadaice nake cikin wannan damuwa.






******






Mungama duk shirin kwanciya amma Sam banjin dadin jikina marata saiwani daurewa yakeyi tana warwarewa Sam banbari ya lura da hakanba dannasan kilama ya yayibeni muyi asbt.
Jikina yake tausamin ina lumshe ido kamin ya Dora hannunshi akan cikina yanajin yanda cikin yaketa wutsul wutsul gwanin ban tausayi,Kallon idona yayi kamin yace Sannu rumana ko zakici wani abune naji cikin yaki nabba'a?
Kwanciyata na gyara kamin ince nakoshi wallahi yau nayi lodi da yawa ai,Kyaleshi danayi barci shikenan.


Abuk'ace yake sosai dani yau kwanaki uku kenan bamuyi kwanciyar aure dashiba Sabida yana tausayamin sosai,Ammadai yau jiyai kamar bazai iya hakuriba.


Rungumeni yayi cikin jikinshi kamin yafara lalubata"Rumana zaki iya kuwa yau?


Tausayi yabani sosai Sabida nasan ba k'aramin kokari yayiba da kwanakin da suka wuce.
Duk da banjin dadi amma haka na biyemishi,Tunda yanzu yinma yakoma sai dibara Sabida girman da cikin yayi.


Yi yai kamar zai cinyeni danya Sabida tsabar zalama har saida yasami nutsuwa sannan ya rungumeni yana samin albarka.


Harshi besami sukunin tashi yinwankanba Sabida wani gajeran barci dayai awon gabadashi.




Inajin saukar numfashinya yana barcinshi hankali kwance da alama nasamun nutsuwar da yayine ammani nakasa barcin sabida ciwon daketa cina kadan kadan.
Lallabawa nayi da zummar inyo fitsari amma tunda na duk'a sainaji nakasa mikewa balle infito daga bayin.


Zaman dirshan nayi tare da mikar da kafafuna Toni wannan wani irin ciwone haka?
To kodai haihuwar zanyi?


Haka kawai naji wata zufa na karyomin kamar wadda ta hadiyi kunama ah ikon Allah.
Sunanshi nafara kira da karfi sabida jin yanda wani Abu ke Neman budemin gaba ya fito.


Wata irin hantsalowa yayi daga gadon ya lalubi wandonshi saidai Sam beganshiba da alama rudewa yayi saidai ya saka na yadin daya tube da yamma,Acikin bayin ya idasa daure zariyar wandon.


Salati yayi kamin yace Dan Allah kadda ki haihu cikin bayi Ruma ina zuwa.
Da gudu ya koma falo ya gyara inda zai maidani Dan da alama haihuwar tariga ta taho.


Yanda jikina ke rawa haka nashi yaneyi,Gyaramin zamayai ajikinshi yanamin sannu tare da bani baki Niko ai banda murkusu babu abinda nakeyi duk na fice hayyacina.


Ban dauki irin dogon lokacinnanba saiga kan baby ya kunne kai.
Da sauri ya kwantar dani ya koma wajan Dan temakamin,Aiko saiga yaro dirkeke ahannunshi sai jera atishawa yakeyi,Zamewa yayi awajan jikinshi na rawa yana dariya yana hawaye saikace mahaukaci.
Lokacin wani irin ciwo Yakuma tasomin gashi nagaji.
Sannu yaketa jeramin amma yakasa ajiye jaririn balle insa rai zai zo wajena ko rikeshi inyi inji dadi.
Saida ya yankema yaron cibi ya kwantarshi gefe sannan ya koma wajena da niyyar ya ragemin jini Dan tunaninshi shine kesani ciwon maran.
Alamun suma yagani aiko atsorace yamike tsaye jikinshi na tsuma kamin wani lokaci saidai naji tsiyyyyyyyyy wai Ashe fitsarine ya kufcemishi batare daya saniba.
Kamar zan mutane nakeji muryata ko fita batayi ka temakamin zan mutu numfashina zai dauke.
[4/2, 3:09 PM] Re@l💍 K@usy🌹: Rumana 45




Rungumeni yayi jikinshi yana lallashi,Saikace banice na nemaba.Shidai ko ajikinshi Dan hakan shine farincikinshi.


Tun asuba na dunduma tuwona na Dora kamin gari ya waye sannan nai kwanciyata duk da mitar da yaketayi akan mezaisa inci tuwo da asuba Dan Allah.


Da garin ya wayema saidai yasha tea yatai aiki niko tuwona bakuma lodawa kamin ingyara gidan nai wanka saina wuce wajan umma.


Kwanciyata nayi cikin manyan kujerun falon ina shakar kamshi kai ummafa akwai gayu wallahi,Ko ina tsaf-tsaf saikace dakin yarinya.
Haka jikinta ko ina fitarda kamshi yakeyi.


Zamatai gefena kamin tace"Rumana badai wata matsala ko?
"Babu komai umma barci dai zanyi tunda yacemin bazai dawo da ranaba idan yamma tayi sa inje inyimishi girkin jikina duk ciwo yake kamar nayi aiki umma.


Zubamin ido tai kamin tace sannu,Amma kodai haidar yana matsamiki ne?


Cukuikuyewa nayi cikin matsananciyar kunya kamin ince a a umma be takuramin.


Murmushi tayi kamin tace to shikenan Allah ya kara lafiya ki kwanta ki huta kinji.






****




Bayan watanni biyar ;Dama haka kwanakin suke sukan dinga tafiyane kadan kadan batare da munfargaba Ahaka harmu cinye kwanakinmu.
Cikina yanzu watanshi shidda daidai yai wani irin girma naban mamaki musamman da akecewa ai cikin fari becika fitowaba.
Fadin irin kulawar danake samu daga wa innan bayin Allah bata lokacine kowanne beson ganin damuwata sai farinciki abinda nakeso shi akeyi agidan tuni nadaina girki umma keyi,Dayake nima yanzu can nake yini sai dare mukoma bangarenmu muci soyayyarmu da tsinke.
Haidar ya tausayamin sosai ammafa ta bangaren auratayyarmu babu ruwanshi k'a'idane kullun saiyayi so daya da dare harma nasaba kuma ban takura Sabida yace yin zai temakamin wajan budewar jikina yasandai so daya kawai bazai takuraniba.
To nima dayake nasan dadin Sam ban damuwa kullun zaizomin kuma zan karbeshi cike da zumudi danyasan yanda yake tafiyar dani gwanin dadi babu wahala.


Cikin wa innan kwanakin zuwana bakori biyu,yayinda mukaje maska so daya.


To gida dai yayi gwanin dadi dankuwa yanzu hankalinmu kwance matan Abba babu ko daya sungama tsara yanda zasuci dukiya gashi suntafi sun barta.
Allah yayi inna taje makka saidai tare da baba sukaje Sabida Abba yabiya mishi shima.


Nima kuma yaimin alkawarin dana haihu zanje insha Allah.



***






K'okarin yakiceni jikinshi yakeyi ina kuma likewa shikuma jin yanda nake danne cikin duk shi yafi rudashi.
Tashi yai dani zaune a jikinshi yana laluben fuskata,"ke Ruma tashi hakanan mana,Sai danne wannan bawan Allah kikeyi,Nahanaki nacin barcinnan amma kinki bari"


Harararshi nayi ina kuma lankwashewa jikinshi "Nifa Dan Allah karabu dani wallahi barcin be isheniba kumafa ba aiki zakaba balle kamatsamin,Kabarni jikinka inji dumi mana!


Gyaramin kwanciya yayi ajikinshi yana murmushi,Gani yakeyi cikinnan dukya gama birkitani ga rikicin tsiya Wanda kullun umma kemai gargadin kadda ya biyemin domin cikinne ke sani wani abun,Ga saurin kuka nice zanyi kuskure kuma nice me kuka bakuma tare da anyimin fada ba.
Sosai yake kokari akaina Sam begajiya,Kullun godiya nakema Allah Dan ban taba tunanin zai kuladaniba musamman idan na hangi matsayinshi dakuma nawa.


Kuma gyaramin kwanciya yayi tare da dora habarshi saman kaina hannunshi daya nasaman tulelen cikina yana shafawa ahankali,Saida yaji numfashina ya fara sauka ahankali alamar nai barci sannan ya lallaba ya kwantar dani tare da karamin filulluka yanda zanji dumi sosai.


Barin dakin yayi hadda sauke ajiyar zuciya kamin yace" Rigimamma kawai sarkin rikici.


Da kanshi ya hada abinda zamu karya dashi sannan ya gyara ko ina niko inacan ina sharar barcina sai wajan goma nasafe cikina ya isheni da buruntu dole na hantsalo daga gadon,Bakina kawai na wanke naja hijab dina niyyata inyi wajan umma Dan nasan kila shima yanacan.


Sautin dariyarshi ta ankarar dashi Ashe yana falon zaune tsabar sauri yasa banma ganshiba,Harararshi nayi kamin ince kaikuma me kakeyima dariya?
Hadiye abarshi yayi kamin yace"Badake nakeba uwar biyu, da babyna masu cin tsiya nake nasandai yunwace tasaka idanunki rufewa irin haka.


Zama nai kusa dashi ina yamutsa fuska"Wallahi wajan umma zanje yunwa nakeji sosai.


"A a sha zamanki bari inkawomiki abin kari nayimana,kin manta yau zasuje kai kayan auran Harun? Ai inagama ta wuce tun dazu naje gaisheta na tadda tunima ta shirya.


Goshina na dafe kamin in yamutsa fuska " wallahi na manta nimafa nace zanje Dan Allah.


Tashi yai tsaye yana hararata"Bansan meyasa kincika son yawoba da wannan uban kayan agabanki keko wahalar tafiyarma bakiji ko?
Bejira amsataba ya wuce ya tarkato abinda zamu karya dashi haddama dumamen tuwana ya hado.


Saida naci na koshi sannan na kalleshi"Allah yaimaka albarka Dan gidan Abba gaskiya ka temaka"


Dariya kawai yayi danyasan hakan bazai hana innatashi daruna inkusa tsinemishiba.


Saida nagama hutawa sannan nace mishi"tashi muje ka kaini gidan hidimar nan Dan Allah wallahi nace zanje.


"Kinga Ruma karki fara Dan Allah kizauna gida ki huta jiyafa saida nakaiki yawo.


Gyara zamana nayi yanda zanji dadin tabarar danake shirinyi,Aiko kamar yasan nufina yai gaggawar Jana jikinshi ya toshemin baki da nashi.
Nan da nan naiwani lif jikinshi ina fidda numfashi.


Zamayai gidan sosai yabani dukkan lokacinshi Sabida yau asabar,Inaji umma har kiranshi tayi bata ganniba,Amma saicewa yayi wai barci nakeyi Alhalin ina zaune ya toshemin baki.


Cizo na gannamishi sannan yai gaggawar cire hannun yana yarfewa amma dariya yakeyi.


Sai magriba sannan umma tadawo tare mukaje wajanta yimata sannu, Sannan yafita nikuma nai zamana wajanta.


Wai ina labarin idanuna?
To idanuna dai tuni sunkoma yanda suke lafiya lau. Tun wajan watanni uku da suka wuce kuma anhanani amfani da glass dinma.
[4/2, 3:09 PM] Re@l💍 K@usy🌹: Rumana 42






Koda Abba yadawo gidan kai tsaye bangaren hajiya saratu ya nufa domin Sam hankalinshi yaki kwanciya duk da dai anyimishi bayani beda cutar komai Amma gani yakeyi kamar cutar zata iya kamashi.


Zaune ya taddata tanata kuka duk ta fige ta lalace bazaka taba cewa wannan hajiya saratun daka sanibace me shegen son gayu da dagawa,Duk ta sukurkuce tafita hayyacinta.


Cikin sanyin jiki ya zauna gefen gadon har lokacin mamakin irin lalacewar datayi yakeyi.
Numfashi ya sauke kamin yace"Bansan me zangayamikiba saratu bantaba tunanin zakici amanata irin hakaba Amma babu komai koda bansaniba tsawon lokaci ai gashi yanzu Allah ya nunamin sannan zai nunama kowa abinda kika aikata ko?


Idanunta akode alamun taci kuka tace"Ka yafemin Alhaji hakika nayi kuskure sannan nayi nadama wallahi bansan su hajiya saude basu kaunataba saida wannan lalurar ta kamani ba halina bane zugarsu ce,Dan Allah kaimin aikin gafara alhaji.


"Humm mutane sunjima suna nunamin cewa hadin kan da kukayi kunyishine domin Ku cutar dani da yarona ko wannan ciwon da yayi nasan cewa duk sharrinkune sannan kuka rabani da matata uwar dana wadda batajiba bata ganiba Dan Allah yau wa gari ya waya? Duk sharrinku bekoma akankuba gadai yarona ya warke matarshi hadda ciki, Ga matata ta dawo gareni,Bansamu cigaba ba?


Kuka takeyi sosai nadama tagama baibayeta" Kayi hakuri alhaji na tuba.

Girgiza kanshi yayi yayinda idanunshi sukaiwani ja sosai yakejin yana cikin damuwa Allah yasani yasosu kuma so na tsakani da Allah tosu domme zasu munafunceshi?Wani mugun Abu yaimusu da zasu sakamishi da duk wannan abubuwan?
"Kinga illar biyema zuciya ba tare da tunaniba ko? Yau ina saude itace matata ta farko amma mugun halinta ya rabu alhalin batasami dukiyar da takema buriba,Sannan ina bilkisu itama tabar gidannan batare da taci dukiyar da duk nasan akanta kuke wannan masifar,Sannan gashi kema yau dinnan basai gobeba zakibisu kibarmin gida kamar yadda suma suka barshi.


Kuka tasaka me sauti tana riko kafarshi,Gwanin ban tausayi tabbas tashiga tashin hankali saidai tasan bazai kuma yadda da itaba.


Kwace kafarshi yayi kamin yace kidaina hadani da Allah saratu domin dole kibarmin gidana bazan kuma iya zaman aure dakeba,Amma zanyimiki alfarma guda daya anan shine zan baki naira miliyan biyu domin kije kai nemi lafiyarki sannan duk abinda yai miki anan bangarenki nabakishi ki dauka koda duka kayanne nidai fatana kibarmin gidana nima insami sukuni da nutsuwa.sosai
Tanaji tana gani tatashi ta fara hada kayanta lokacin yamma tafara kawo jikima.
Rayuwa Kenan shiyasa akeso duk abinda mutun zaiyi lallai ya dinga tunanin megaba zatayi kamin ya aiwatar Sabida gudun danasani.


Yau ina hajiya saude ina hajiya bilkisu ina ita kanta hajiya saratun duk sun kasance babu alhalin da rayuwarsu sunaji suna gani amma zaman gidan nashi ya gagaresu ga hajiya fatiman sunbari agidan kuma hadda yaron da tun aciki akaso kawar dashi yaugashi da lafiyarshi harma yana shirin ajiye iyali,Tabbas haka rayuwa take dama duk abinda hakuri bebakashiba to tabbas rashinya bazai bakaba.
Allah be kaddara duk akwai haihuwa tsakaninsuba shiyasa dayaga ita fatiman Allah yabata saida ya shawarcesu tunda babu wacce tai tsufan da za ace bazata haihuba akan duk me ra ayin barinshi kofa abude take amma sai suka nuna zasu iya zama dashi ahaka din,Sabida akwai mugun nufi duk cikin zukatansu.
Yau duk suna ina Allah ya maidama kowacce aniyarta taga sakamako sunbar gidan alhajin ba tare da sunsami biyan bukataba.


Allah ka kiyashemu jin kunya da aikin danasani.






*** **** ***


Umma da kanta tatasheni ganin yamma tayi sosai,Jikina duk ya yamutse duk banjin dadi nifa tunda yakaini asbt shikenan naji kamar ya jawomin ciwon,Miyan bakina duk yaimin babu dadi.


Saida ta temakamin na gyara jikina sannan ta kawomin abinci duk da kadan naci amma naji dadin jikina.


Sai bayan sallar isha'i sannan saiga haidar yashigo shida Abba.
Gaidashi nayi yayinda yaketa jeramin sannu da shimin albarka har nayi mamaki.
Shiko gogan ai duk ya takure fatanshi kawai yasami kebewa dani yaji yaya meke tsalle.


Ganin umma nata satar kallon Abba domin afuskarshi akwai alamun damuwa sosai,Saina mike tsaye ina cewa umma saida safe zanje nai wanka.


Tare sukaimana saida safe,Har munkai kofa umma ta kira haidar din tare da mishi kallon gargadi Kamin tace "Kafa kula sosai kadda kaje kai aikin garaje kaji ko?


Akunyace ya amsa mata da to yabar falon domin tuni ya fahimci inda ta dosa.


Rungumani jikinshi yayi batare da yayi maganaba nima haushin ya jawo ciwo besani na kulashiba.




****




" Abban haidar lafiyanka kuwa?


Hannuwanta Yakama ya rike lokaci guda hawaye suka cika idanunshi yafara saukar dasu domin dama tun tuni yakeson zubarsu amma Sam sunki saidai zafi da zuciyarshi taketa aikin yi.
Cikin tashin hankali ta rungumeshi tana tausarshi Hankalinta yai masifar tashi batai tunanin hakaba yanda yau suka yini cikin farinciki,Dalilin samun k'aruwar da sukayi tokuma mezaisa yashiga damuwa yanzu?
Damm kirjinta ya buga lokacinda ta tuna da maganar hajiya saratu to kodai angano tanada HIV dinne?
"Innalillahi" Haba alhaji ka tashi hankalinafa ka gayamin meya faru?



"Cikin wata sheshsheka yace Fatima banyi sa'ar matan Aureba Allah yaga abinda yagani dayahana sauran matana samun cikin haidar,Ashe duk ba masu kaunata baneba Dan Allah kadda ki gujeni na hakura dasu dama sauran mata nasan ke kadai kin isheni mu idasa rayuwarmu har zuwa lokacinda zamucigaba da kula da jikokinmu ko?


Rungumeshi tayi cike da tausayi tana lallashi,Daganan kuma aka koma lallasa duk da taso yafara cin abinci amma ina,Tsohuwar soyayya tatashi.






***** *****


Kai tsaye saman gado ya direni kamin yace bari na hadamana ruwan wanka naji jikinki har yanzu da dumi ko?


Nidai ban kulashiba hasalima ledar dana hanga akan mirror nake karema kallo bansan meyasa kwana biyu nakejina da kwadayiba.


" Zonaimiki wanka baby saikici namane na siyomiki me dadi tunda yanzu kinkoma sarkin kwadayin


Bakina atunzure namika mishi hannun Yakama da kanshi ya wankeni tsaf yanayi yana lagudar jikina Dan sosai nakuma canzawa fatata harwani sulbi takeyi balle daya shafamin sabulu ajiki.


Saida yaga ina niyyar samishi kuka sannan ya daurayemin jikina,Shima yayi.


Doguwar riga kawai nasa nakoma gefe ina jiran yagama shafarshi yabani naman Dan gaskiya kamshinya ya hanani sukuni ma.


Da hannuna naci ban tsaya saiya baniba,Saida naji cikina ya cika sannan muka wanko baki yana rike da hannuna har zuwa gado saikace makaho da Dan jagora.


Sosai ya nunamin son kasancewa dani,Nikuma duk sainaji tsoro musamman danaga yanda yake rawar jiki saikace yaune zaifara sanina.


Hannunshi na rike gam ina numfashi ya haidar kadda muyi haka nasan da zafi zakaimin.


Muryarshi ta canza sosai yace a a babyna yau bazakiji zafiba kuma kadan zanyi ainasan baki da lafiya ko?


Nidai shiru nayi Dan sosai yake aikamin da manya manyan sakonninshi Wanda bansan lokacinda ya rinjayeniba.
Saidai me? Lokacinda tafiya tafara nisa sai kawai nafara yunkurin amai dan sosai nakejin yana birkitamin hanjin cikina dole aman yataso.


Bazai iya kyaleniba adaidai lokacin danhaka matseni kawai yayi ajikinshi yanacigaba da Neman nutsuwarshi.
[4/2, 3:09 PM] Re@l💍 K@usy🌹: Rumana 48




Cikin ikon Allah saina sami hutu yanda yakamata Dan babu Wanda yatasheni saida natashi Dan kaina,Dadi kamar zai kasheni lokacinda na bude idanuna nahada Dana innata da aminiyata dijee.
Saida na wanko bakina sannan nazo na rungumesu inata murna.
Kayan abincin danagani agabanshu yasani tabbatar da cewa summa jima da zuwa.


Ummace tashigo da wata lafiyayyar kula sabuwa fil ta ajiye gabana,Bansan lokacinda na hadiye miyauba Sabida gamin farfesune ciki sai turiri yakeyi da alama yanzu aka gamashi.
"Yauwa dama cewanai bari inzo inga idan kintashi ga farfesunan kici ki koshi domin dama k'oshin shine jegon idan kuma kin tsaya wasa da cikinki to lalacewa zakiyi,Bari insa akawomiki tea

Please Login or Register in order to submit comment