Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels

[7/28, 8:20 AM] Nana BMB: 💝💖💝💖
RABON KWADO....
BOOK 2


NA NANA BMB


BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM.


page 1-2
Inty hawayen dadi kawae Take nafarin ciki sosae mujaheed ya kwakumeta kamar wadda za ah kwace masa ita duk nisan tafiyan dasuke bayajin ta sosae ya kagu sukae titi kamar zeyi kuka yace pls sameer muyi sauri numfashinta daukewa zeyi,dakyar inty take tafiya saboda azabar gajiyar datayi ahaka suka kae bakin motan nasu yashimfideta abaya sannan yazauna yadora kanta akan cinyarsa su inty suna gaba sameer yasoma jan motan a sukwane, mujaheed yazuba mata idanu yana shafa mata kanta cikin yanayin tausayi kamar zesa kuka haka itama kallonshi takeyi ahankali tana lumshe idanunta wadanda sukayi jajir, sunkuyawa yayi cikin sanyin murya yana cewa sorry my dear meenal babu abinda zesameki insha allah yanzu zamu karasa hospital kinji sosae yarike mata hannu harsuka karasa asibitin jiki nabari kuwa yadaukota suka shiga ciki batare da bata lokaciba aka amsheta aka soma bata temakon gaggawa,
Mujaheed hankalinshi bakaramin tashi yayiba donseda suka shiga cikin haske sosae suka kara ganin yadda jikinta yayi sameer yadafashi yace kayi hakuri mujaheed insha allah babu abunda yafaru da meenal babu abinda zesameta ka kwantar da hankalinka kajee,muryarsa tana rawa yace sameer allah ne kadae yasan mesukae mata kadubi yadda takomafa, shiru yayi don inya cigaba da magana kuka ma zeyi,inty ma kukan take ganin yadda meenal takoma ko ince MIMI,sosae tadafe kanta saboda yadda yake sara mata ga nukurkusan dajikinta yakeyi tana gani juwa na ibarta dukansu bawanda yakula da halinda take ciki ko mujaheed dayake gefenta be kulaba, shikuwa sameer yana waya da mom ne yanasanar musu anganta,munaheed jiyay kawae inty tafado kanshi bata numfashi hankalimshi yakara tashi yasoma jijjigata yana kiran sunanta amma shiru,cikin daga murya kuwa yake kwalawa nurses kira akazo itama aka soma bata temako sunyi jigum jigum sameer yasan wahalane kawae da inty tasha dayawa natafiya,
bayan wasu mintuna su mom suka iso hospital din dasu sakina tashin hankali goma da ishirin sunji itama inty tana gadon asibiti, sunyi zugum suduka kowa da abinda yake sakawa, abinda yadaure musu kaene shine jawabin da nurse tazo tanamusu cewar mara lafiyarsu tana cikin mawucin hali meya sameta hakane tayi kwanaki babu abinci olcer yana shirin yimata illah, cikin firgici kowa yake kallonta galala mom tace nurse duka ko yini bamuyiba damuka rasata kuma gashi munganta, rasa abincemusu tayima don mamaki mujaheed yace nurse meke faruwa da itane gyaran murya tayi sannan tace tawahala dayawa sannan raunikan jikantama banayau bane olcer dinda yake shirin mata illah akallah za ah kara mata jini leda uku ruwa leda biyar saboda sosae sukayi karanci ajikinta,haba mom tarike tace gaskiya wannan abun bagaskiya bane yarinyarda seda sukaci abincifa suka fita daga gida dazunnan fa muka rasata taya hakan zekasance, nurse ganin basu bawa maganarta muhimmaci bane yasata kin karasa musu bayanin daya kawota ta tafi tabarsu ko maganar inty batayiba, cikeda tausayi sameer yace gaskiya lamarin daban mamaki mom sema kinga yadda meenal takomane dole kiyadda da abinda nurse tafada tamkar wadda tayi sati awahale gaba daya tacanza haka,dakyar nurse din tabarsu suka shiga room da su meenal suke wayyo sosae kaga MIMI zata baka tausayi jikinta mujaheed kawae yakebi da kallo sosae yaga tama kara girma meenal din tashi kowa da mamakin dayakeyi suka fito su sakina dole aka bari agurinsu domin dukansu ance musu sewashe garima zasu farfado dakyar mujaheed ya iya tausan zuciyansa suka tafi zuciyansa fal da mamaki yana kuma gode allah dabasu ketawa meenal haddin taba....


TAKU A KULLUM NANA BMB.
[7/28, 8:20 AM] Nana BMB: 💝💖💝💖
RABON KWADO....
BOOK 2


NA NANA BMB


page 3-4
Washe gari inty ce tafara farkawa taji dadin jikinta sosae tarage jin ciwon jikin saedae jikin ba kwari kam, bare kuma mimi da nurse sunce farkawanta se bayan azhar, koda su mujaheed suka iso asibitin dasu mom jikin kowa seya karayin sanyi anyi jigum harsu inty dinma duka suna gunta,mom tace yanzu mujaheed yazamuyi da iyayenku shin ka kirasu kuwa kada kace basusan halinda ake cikiba haryanzu,murmushin karfin hali yay yace mom ay banasonma su sani saboda kinsan hankalinsu zasu tasa ga gidansu bauchi tasosu suma zamuyi sunajin hali da take ciki tunda allah ya takaeta abin base an gaya musuba ana gama biki takara murmurewa semu tafi gida, sameer yace to kace kuma mummy zatazo yinin biki yakenan inbata gantaba, girgiza masa kae yayi yace ay bazan bari tazoba dama zamuyi magana da ita, cikin damuwa mom tace oh yarinya allah yabaki lpy wannan yarinya yini daya tasa kamanninki sun canza kae allah ka kara shiga tsakanin nagari da mugu, itakadae tsautsayin yake kanta ita kadae suka dauka kuma cikin sauri inty tace wlh mom nima abin yana damuna meyasa se ita zasu dauka, katseta sameer yay dacewa tunda dae allah yadawo mana da ita alhmdlh sefatan tasami lpy kuma,cikin yanayjn tausayi mom tace ni wlh daza ah daga bikin nan se 'ya'yana sun sami lpy,da mamaki mujaheed yace no mom gaskiya baza ayi musu hakaba sunacan sunata shirin biki dangin amarya gashi muma mun hada taro a ah gaskiya aykoda ba ah ga meenal ba baha ah fasa wannan bikiba da yaddar allah gara mutafi mom mufara shirye shirye n biki tunda farkawanta bayanzuba ga mutane munfara ay baze yiwu mubarsu hakaba,cikin yanayi mara dadi inty tace pls ya mujaheed kabari muga yanayin jikin meenal tukunna kana ganin duk yadda tasauya,girgiza mata kae yayi yace idan mukayi haka bedaceba tunda bata farkaba ay pls mom gara mutafi kawae maraeraece mata yayi kamar zeyi kuka, sanan jikinta yay sanyi mom tace tom shikenan tana farkawa kasanarmin kajiko yanzu ga zara nan tazauna agurinta toh, murmushi yayi yace insha allah tana farkawa za ah sanar miki, suduka suka tafi kuwa sukabar mata zara tana kwance batasan meke faruwaba,
Da la asar kuwa zara ta idar da sallah tana addu ah taji motsinta tayi saurin juyawa sosae taga tana kankame hannaye da alamu mafarki take, saurin tasowa tayi tarike mata hannu tana kiran sunanta ahankali harta bude ido sukae 2 eyes kuwa allah mungode maka sannu meenal kinji kin tashi dama nurse tace kina farkawa nakirata,jajayen idanun mimi kawae tazuba mata domin bata taba ganintaba, harta bar dakin babu jumawa kuwa segata da nurse din sunshigo tambayoyin take mata dakyar take iya buda baki tanabada amsa, seda tagama abinda zatayi mata sannan tacewa zara abata tea tasha kafin tafara cin komae,tana fita zara mujaheed tafara kira tasanar masa sanan su mom,mimi tunani kawae take tana kukan zuci oh ya allah ka kubutar musu da 'yar su ya allah kafiddamu cikin wani hali meyake shirin faruwa dani ni mimi yanzu sabuwar rayuwa zan fara kuma gaskiya bazan iyaba yazanyi da iyayena yanzu idan suka kashe musu itafa dole nayi hakuri nazauna amatsayin ita tunda ta dalilina ta bata baiwar allah nasata amasifa, mafarkinta danayi yakara sawa jikina yay sanyi, shin wacece wannan damuke kama haka,sosae tashiga tunanin mujaheed jiya da kalamansa wanda take ganin kamar amafarki da daukan dayayi mata, seda taji zara ta girgizata sannan tadago tana kallonta ashe hawayene yaketa shatata a fuskanta cikin kaduwa zara tace wlh meenal seyanzu dana kare miki kallo hankalina yakara tashi mesukayi mikine wadan can azzaluman harkaya naga kin canza, yamutse fuska tayi tace babu abinda sukayimin wahalan dana shane dagudu a cikin ciyayi duka sune suka jimin ciwo,kallonta dae zara kawae take saboda setakejin muryan kamar bata meenal dinbama sauke ajiyan heart tayi tace allah yabaki lpy, basu wani juma azuneba sega su mom din sun karaso cikin farin ciki kuwa ganin mimi dasukayi azaune bare kuma mujaheed kallon kowa take cikin rashin sani, kusada ita mujaheed yakarasa murya asanyaye yace meenal sannu koh, koda tadago idanunta sarkewa sukayi danashi tabbas taganesa jiya shine take tunani bugu zuciyanta take sosae haka shima tashi takasance sabida irin kallonda mimi ta kafeshi dashi,karfin hali yayi yace yakikejin jikin naki yanzu to,dasauki kawae tace ta sunkuyar dakanta, pls meenal kiyi hkr da abinda yafaru kada kice zaki tafi gida kiyi hkr kisamu sauki tukunna semu tafi kinji,kallon su mom take azuciyanta tana tunanin tosuwaye wadan nan toh? daga masa kae kawae tayi alamun toh, suduka suke mata sannu tana amsawa kamar bataso,zara ce tahada mata tea zata shane tace mata setayi brush tukunna koda tamike tsaye taji kwarin jikinta mimi sosae dakafarta suka shiga toilet din tamatsa mata maclean din a sabon brush tamika mata tayi,sannan tace wanka girgiza mata kae tayi tace a ah kibari nurse tace sekinci abinci zatazo tayi miki saboda raunikan jikinki haka suka fito duk batajin dadin jikinta,tea din tasha sosae sannan mujaheed yasoma bata abinci suduka kuwa da mamaki suke kallon irin cin datakeyi tas seda tacinye abincin harda kamo masa hannuwa alamun yay sauri....


TAKU A KULLUM NANA BMB.


08147110349
[7/28, 8:20 AM] Nana BMB: 💝💖💝💖
RABON KWADO....
BOOK 2


NA NANA BMB


page 5-6
Ruwa yabata ta kwankwala abinta iyason ranta sannan tafara sauke ajiyan heart kasa magana mujaheed yay saboda mamaki kallonta kawae yake sameer yace meenal ko akaro miki abincin,girgiza masa kae tayi alamun a ah,wata nutsuwace take ratsata harwani lumshe idanunta take saboda taji daedae acikinta, zuwa inty tayi gefenta tarike mata hannu tana hawaye tace pls meenal duk nice silar saki awannan hali kiyi hkr kiyafemin kinji nakasa samun nutsuwa inna tuna duka nice nasaki a wannan yanayin, kallon inty mimi take sosae taji tabata tausayi tana kuma kara tsinkewa da lamarin nan naganeta dasuka gazayi cikin sanyin muryarta tace kada kidamu don allah niban rikeki azuciyanaba komae kikaga yasamu bawa daga ubangine so pls kada kidamu kinji,ba nujaheed ba hatta duka 'yan dakin seda suka sau baki suna kallon yadda take magana, cikin yauki dawani dalo kaman batason magana maganar babu hayaniya, dukda hakan sunji dadin maganar tana dagowa suke hada ido da mujaheed tasunkuyar dakae se inty takalla tacewa pls inason nayi wanka nayi sallah, mikewa zara tayi tace tom bari nakira nurse din tace dama idan kinci abincin nakirata, sudukansu mikewa sukae domin tafiya subasu guri mom tace meenal allah yakara sauki kinji bari muje yanzu mujaheed zedawo miki da kayanki jinjina mata kae tayi suka fita,
Ba bata lokaci nurse din tazo tahada ruwan wankan suka shiga rabin wankan da towel akeyinsa saboda 'yan kukkujewan jikinta aka wanke daudan data nake mata agashi yay fes sunjima sosae abayin sannan nurse din tafito abinta bajumawa itama tafito daure da towel tana takawa ahankali tazauna gefen bed din magun guna nurse din takawo mata tasha dana shafawa tafita tabasu guri, zara itace tashafa mata gananin duka agurin ciwokan nata sannan tashiga wankan itama,tana zaune ta lula duniyar tunanin meenal ya allah ka kubutar musu da yarinyarsu kamar yadda natsira nima taya zangaya musu gaskiya hankalinsu tashi zeyi natabbatar dakyar yanzuma intana raye, bazan taba iya yimusu hakaba dole nahakura da rayuwata nazame musu tasu tunda nice silar batan yarinyarsu sam bataji shigowan mujaheed bah shikuwa harya karaso yazauna kusada ita yana kallonta kamar zeyi kuka yana mamakin jikinta yadda yakara girma haka ga raunikan dayaketa gani ajikinta,
Seji tayi kawae yakarkato da ita tasauke idanunta akansa saboda mamaki tamantama taga ita se towel kamar zeyi kuka yace sorry my dear haka suka wahalanmin dake wlh allah ya isa tsakanin mu dasu, sunkuyar dakanta tayi tasoma hawayen itama domin tuno mata da abinda yafaru yay,jin yayi shirune kamar bayagun yasata dagowa,
sosae zuciyanta take bugu dasauri ganin ba ita yake kalloba yakurawa kirjinta idanu seyanzu ta tuna dan towel din dake jikinta wani irin yawo tahadiye raurau idanunta yakawo ruwa sam bazata iya tashiba ahaka yaganta,kamar zata tsala ihu dayakae hannunsa gurin saurin rintse idanunta tayi,shikuwa yatsa daya yasa yadan shafa inda takurge a dan sam breast dinta da yatsa dayan yadan yi kasa da towel din gurin donganin ciwon dakyau, takuma karce balaifi agurin dayatsan nashidae yake dan shafa gurun slowly murya asarke kamar zeyi kuka yace my dear taya kikaji ciwo ana gurin, kodae wadan can azzaluman sunmiki wani abune tell me pls, idonta gam arufe yake tama kasa masa magana sehawaye dake bin fuskanta, koda yadago yaga halinda take ciki yay saurin dauke hannunshi yaja mata towel din, sannan yace ina saurarenki, haryanzu bata bude idoba bakinma dakyar ta iya budewa tace basuyimn komaeba gudune danayi ina faduwa anan nakarce agurin,sosae yakejin zafi azuciyansa ga tausanda take bashi, mikewa kawae yay yace tom shikenan ga kayanan wanda zakuyi amfani dasu kafin asallameki a hospital din, ina zaran take? yatambayeta, tana wanka shine abinda tace masa ba bata lokaci k
yace tom shikenan kushirya juwa anjima zamu dawo insha allah,bude kofan yay yafita abinsa tabisa da idanu kawae, tanajin wani abu yanamata yawo azuci sam batason taga yamatsa akusa da ita amma takasa nuna masa hakan,
Meenal tana kwance awani room seyanzu tafarka don tun amota suka shaka mata wani abu dayasata sumewa don kartaga inda sukakaeta ma,juye juye take tana bin tadakin da ido cike da tsoro mikewa tayi ahanzarcenta data hangi kofa sedae tana budewa kuwa taga ashe toilet ne sosae tashiga daki to a ina take itakuwa inane nan babu kofa dakin takebi dakallo ko tsinke babu sae ita kadae duk wani kayan alatu nadaki babushi ko kadan, azuci tace toko mutuwa nayine, komae daya faru da ita yashiga dawo mata takuwa saki kuka meban tausayi ta zuve agurin tana cewa wayyo allah ka kawomin nauki nashiga ukuna ni meenal wlh bani bace mimi kuyarda dani meyasa kuka kasa ganeni ya muhammad nashigesu ya mujaheed kana ina ka kawomin dauki auntie kina ina wayyo nana zasu kasheni haka taita kiraye kirayen neman dauki,sosae taci kukanta takoshi harta gode allah kanta yasoma sarawa idanunta sunyi nauyi haka ta rarrafa tashiga toilet din takwankwali ruwa tadauro alwala tafito tana tunanin yanzun ranace ko dare oho allah masani dakin dako agogo babu haka tayi dakakenta tayo sallolinta da dan dankwalinta data rufa akan harta idar takwanta tarufa dankwalin afuskarta tae lamo yunwa nakwakwular ta haka baccin wahala yadauketa, cikin mafarkanta kuwa taji anma kafanta wani taku tasaki wata gigitattar kara don atunaninta kafan yacire afirgice tamike zaune daya daga cikin samudawan mutanen ne yake kallonta da jajayen idanunsa bedauke kafansa akanta yadae sassauta takun daya matane wayace yamiko mata tasau baki tana kallonsa yakuwa kare danne mata kafan tasoma kuka harda ihunta hannunta narawa ta anshi wayan takara akunne kuka kawae take, cikin wayar taji wani mutumi yana cewa mimi mimi dagaji cikin tashin hankali yake kiran sunanta tana jinshi sedae takasa magana saboda azaban datakeji akafarta yaki dagata tana juyakan da azaba tace don allah kazo katemakeni zekasheni cikin muryar tausayi yace kiyi hkr insha allah kinkusa kubuta ahannunsu mahaifiyarki jikinta yay tsanani takwanta a asibiti sabida rashinki jikinta yay tsanan..... bekarasa maganaba mutumin yawarce wayar, cikin gardiyar muryarsa yake cewa matsalar kace wannan tunda kaji muryanta sekayi abinda yakamata kuskure daya zakayi na aikoma da gawarta.....


TAKU A KULLUM NANA BMB.


08147110349
[7/28, 8:20 AM] Nana BMB: 💝💖💝💖
RABON KWADO....
BOOK 2


NA NANA BMB


page 7-8
Yana gama fadin haka yakashe wayansa yadaga mata kafa takuwa sa hannu biyu tarike kafan tana matse inda yataketa, da razanannar voice dinsa yasunkuyo yafara cewa saura kadan ubanki yayi abinda mukeso daganan zan turaki kiyama natura masa da gawarki kada sam kisa aranki zaki zaki fita darae a dakin nan sam bazaki kubuta ahannunaba bantaba sace mutumin daya bani wahalaba kece wadda kikafara samun daman guduwa keme wayau hukuncin abinda kikayi kuwa dama mutuwa kuma daga yanzu bake babu cin wani abu harzuwa lokacinda zan harbeki,
Tuni meenal tamanta ma dawani ciwon kafa jin kalamansa gaba daya tafice ahankalinta cimimiyo masa riga tayi tana cewa nashiga ukuna don girman allah kayi min rae kayarda dani wlh bani bace wadda kuke nema karka kasheni ni sunana meenal ba mimi ba,sosae yakara kufula ganin irin raenin hankalinda zatayi masa garikon datayi masa yadda tadimaucema seta bashi dry koyaushe tasoma tsoron mutuwa haka,cireta kawae yayi awuyansa hannu biyu yasa yadamki wuyanta cikin karaji dazare idanu yace idan kika sake cemin bake bace mimi sena markadaki digi digi zanyi dake yarinya babu abinda nafi tsana sama darainin hankali to amma kigwada kigani yarinya idan zaki kuma kwana aduniya kinji menace ay,saurin daga masa kae tayi tana numfarfashin suma,sakinta yay tazuve agurin tasoma tari kaman zata mutu ido yay tulu tulu,abinda yadaure mata kae shine ganin bango datayi yabude wannan mutumin yafita yakuma dawowa yakoma ganin hakanne yakara sawa jikinta yin sanyi datsinkewa da wannan al amarin duk addu ar datazo bakinta yitakeyi tama kasa kukan sabida tashin hankali tana cewa meyake shirin faruwa danine ya allah,
BAYAN KWANA 2
Takama ranar daurin auren sameer kenan mom tazama busy sosae saudaya take samu tazo hospital shima seda daddare kullum dabakin dake zuwa haka suma su sameer din sae sun dage suke zuwa asibitin sau biyu,sunata saukan bakinsu suma jikin mimi yayi sauki sosae se 'yan raunikanta dabasu gama warkewaba wannan dalilinne yasa mujaheed sakewa sosae ana shagalin biki banda zara da mimi suna asibiti abinsu zara hartama saba darashin maganar mimi yanzu don semagana takamata dole takeyinta,suna zaune sunacin abinci ko ince zara kadae tunda ita mimi juya spoon din hannunta kawae takeyi bataci,kallonta tayi tace wae meenal meyasa yanzu bakyason magana sedae kiyi shiru kowani abun yana damunkine gaba daya kin canza,mimi tae murmushi tace zara bakomae maganarne banajin yinta kawae,jinjina kae tayi tace tom shikenan kici abincin koh kidena juya spoon din din haka,ajeshima tayi tamike takoma kan bed tana cewa no nama koshifa,damamaki zara tace mekikaci dazakicemin kinkoshi kinga kisauko kici abinci sarae kinajin abinda nurses suka ce akanki koh kidena zama da yunwa yanzu cikinki zefara zafi kada kizauna jiran ya mujaheed domin yau busy dinsu yafi nakullum balallae suzo da ranaba sezuwa dare nasan zezo seya baki nadaren kici abinda kikeso dae kenan koh, donhaka kisauko yanzu kona kira miki mom nasanar mata,
Turo baki kawae mimi tayi jin zara ta ramfota ga haushinda yacikata sam bataga mujaheed ba yau dukse takejin haushi,kamar tayi kuka tace nifa nakoshi kawae nidae ki kiraminshi awaya,sakin baki zara tayi tana kallonta sannan tace wlh bazan kirashi yanzuba suna tsaka da tarbar mutane sedae nakira miki mom barima kigani wayanta tadauka tayi kiran ganin dagaske take yasata saukowa tasoma tsakuran abincin tana hararan zara takasan ido, ita drym tabata ana daga wayan tayi sallama takuwa marae raece fuska tace pls zara bagashi inaciba kada kigayamata,murmushi tayi mata tacigaba da maganarta tace sis yataron biki andaura aure yanzu koh,inty tashaida mata andaura komae lpy, to masha allah yasanya alkhairi yabasu zaman lpy ya albarkaci rayuwar aurensu,tace ameen
Zara ina mutuniyata i hope dae tanajin sauki sosae zara tasaki murmushi mesauti takalli mimi tanata juya spoon din hannunta alan dole ita abinci takeci,sannan tace inty mutuniyarki lafiya tananan tanata zuban rigima harda harara naki kira mata mutumin,kinsan yau basu zoba,dariya inty tayi sosae tace kema laifinkine waya gayamiki ana shiga tsakaninsu zaki iya ganinshi yanzun nan kuma kiji kunya,haba zara tarike tace wlh sister naga alama domin mitanen nakifa ana zazou segodiyan allah,murmushi tayi tace wlh ni wlh burgeni sukeyi sosae meenal da ya mujaheed suka dace dajuna inason meenal dayawa jinake dama inbiyoku hospital dinma,murmushi maryam tayi tace a ah kitaho kuma kiyi yaya dabakin namu bari dae nabaki ita kuyi magana,mika mata wayan tayi ta ansa tana tura baki suka gaisa yacca take mata maganarma suduka setabasu dariya,inty tace meenal kada kidamu kinji yanzu zannemo miki ya mujaheed dinki yazo gareki kokyadena fushin nan ay kuwa mimi tasaki murmushi tace to nagode tamikawa zara wayan sukae sallama suna dry.
Suna zaune tayi jugum shi kawae takeson gani duk haushi yacikata saboda yaki zuwa itakuwa zara charting take abinta suna haka,yaturo kofan yashigo da sallamarsa tayi saurin daga kanta kuwa suna hada ido tasauke ajiyan zuciya because yayi kyau matuka yasha kananun kaya abinshi bakake tuni yacire manyan kayan na dauren aure saboda zafi hannunshi dauke da juice dayan hannun kuma wayanshice yarike murmushi kawae yake zuba mata harya karaso yazauna gefen bed dinnata, sam beji sallamar da zara take amsa masaba ma,ko ina kamshinsa yagauraye room din sosae farin ciki yallubeta naganinshi datayi, amma seta turo baki itafa anbata mata rae se atime din yajuya suka gaisa da zara tacigaba da danna wayanta haka shima ya aje juice din yana danna tashi wayan, habawa takaeci kuwa yacikata tasa musu kuka,
Hanzarta ajiye wayar yayi yakamo hannunta yana cewa sorry my dear meyay zafine haka nazo ko kulani ma kinkiyi,kara tunzura baki tayi tace to bakae bane kaki zuwa inda nake kuma kazo shine kashareni,hadiye dariyarsa yayi is ok sorry kinji kinsan yadda aiki yamana yawa yau yanzuma nikadae ne bazan iya jurewaba na aje komae nataho sameer yanacan yacedae namiki sannu, ina fata dae kinci avinci baki zauna dayunwaba?
Shiru tayi masa, zara tace inafa kaema kasan bazata ciba tunda baka zoba tundazu nake fama da ita takici wae saina kiraka, saboda nakine tundazu aketa antayamin hararan kasan ido,wani farin cikine yaziyarci zuciyansa yasaki lallausan smile yace aida kinkirani zara don meenal tafi min komae agurina ay, murmushin jin dadi kuwa mimi tayi har beauty point dinta suka lotsa wanda sam bekae na meenal ba ita intana magana har bayyana suke,amma sam bawanda ya ankara acikinsu gwalo tajuya taewa maryam alamun an gwaleta, bani abincin zara yanzu zataci kuwa takoshi mikewa tayi tadauko abincin tabashi tafita abinta domin answer waya,bata abincin yake cikin nutsuwa tana karba harta kusan cinye abinci tashagala da kallonsa hankalinshi yanakan abincin koda yadago zemata magana yaga yadda takafeshi da ido shima kanshi yana mamakin yadda meenal kemasa irin wannan kallon haka murmushi yaymata ya hura mata iska a fuskanta yace yadae,murmushin kawae tayi tasunkuyar dakanta,meenal yanzu kinacin abinci sosae nagode allah sosae su mummy nasan zasuji dadin hakan seda takoshi kadan yarage abincin,sannan yasoma bata lemun daya shigo dashi tanasha wayarsace tafara ruri alamun ana kira kallon wayan yayi besaniba yasheka mata ajikinta jin saukan ajiyan heart dinta yayi lemun dasanyi gashi yana ratsata,dafe goshinsa yayi yace sorry meenal tissue yaciro yasoma goge mata lemun dadan sauri sauri yakeyi don kiran yakara shigowa besaniba yagoga maga kan kirjinta gurin ciwonta tasaki siririyar kara, koda yakkalleta yaga idonta tafda kwalla yamutse fuska yay cikin tausayi yace ya allah wlh namanta kinada ciwo duk muhammad dinkine yarudani kwana biyu yahanani sakat sena hadaku awaya so banason kowa yasan abinda yafaru shiyasa banbashi ke kunyi maganaba, yanzuma ina rokonki idan kunyi magana kada kigaya masa kinji kisaki jikinki sosae kada yagane,ay mimi cikinta wani kadawa yayi tana masa kallon rashin fahimta zuciyanta nabugu to waye kuma muhammad....


TAKU A KULLUM NANA BMB.


08147110349
[7/28, 8:20 AM] Nana BMB: 💝💖💝💖
RABON KWADO....
BOOK 2


NA NANA BMB


page 9 -10
Koda yadago yana kallonta yaga yadda tazuba masa idanu cikeda tsoro setaso bashi dry ma hannunta daya matsane yasata dawowa cikin tunaninta,murmushin karfin hali tamasa yace yadae kada nakirashine kasa bashi amsa tayi tanadan kallonshi kamar mara gaskiya tambaya yajeho mata wae ina kikasa wayankine agidansu inty koda ita kika tafine tafadi ahanya, yace yanata kiran wayanki akashe haka su aunty suma,dan saisaeta kanta tayi tadukanda

Please Login or Register in order to submit comment