Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

matukar JINDADIN kulawarku ga novel Dina in alfahari da comment naku tnx u so much

Keep it up


URS UMMY KHALEELπŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
Aminace Mai kula da umma firdausi zaune Sai rusar kuka takeyi forhaka kawai take matukar tausaya ma umma firdausi da mahaifiyar sarki Yusuf


Lallai lamarin gidan abin dubawane


Fahad ne rike da katon almakashi dake yanka fulwar gidan


Ya iso gareta yace meyasa kike Kuma


Amina tace wallahi tausayin wannan bayin Allah nakeji wallahi akwai tuggu da aka kulla da ace inada yadda zanyi danayi Dan su samu lafiya


Fahad yanemi guri ya zauna yace komai zaiyi daidai kikwantar da hankalinki



Amina ta kalleshi da mamaki tace kamar Yaya



Fahad yace zanyi wani Abu akai

Ameena tace shikenan Allah yataimaka suka yace ameen



Fahad ne ketafaman aikin banruwanshi ma flowers din gida


Jinmagana kasa kasane yasashi Kara nutsuwa domin jin maganar



Wazirene yake waya yace ai boko wancan maganin anriga anyi Kuma Naga nasara Dan yazu da matar da mahaifiyar maimartaba duksuna kwance gaba dayansu babu lafiya Rai ahanun Allah

Sabida Haka yanzu bana tasu sonake Naga karshen wa innan mutanen wato maimartaba da danshi


Dan Haka sainaga bayansu




*******


Wanenen waziri?


Waziri shine amintaccen sarkin Abdul azeez tun suna Yara tunkafin Mai martaba yasan zaikarbi mulki


Suntaso tare cikinso da kaunar juna


Saidai shi waziri tunsuna yaro yake da mugun ciwon Nan maicinye ayyukan Lada wato hassada


Asalin sunan waziri kasimu


Dan alokacin suna Yara baya tabason yaga Wanda suke tare dashi sunwuce shi akomi dazaran kuwa kasamu Abu shibai samuba saiyasa kyashi da hassada



Saidai duk hassadar tashi baya taba nunawa yanamaka musamman Abdul azeez dayake tunyana yaro Allah yadaura mishi farin jinin jama.a danhaka bayan rasuwar mahaifin shi aka nadashi sarauta



Aikuwa waziri kasim kamar yakashe kanshi Dan bakin ciki saidai Bai nunama abokin nashiba yazage anyi bikin sarauta dashi kaikace babu komi azuciyar shi



Matar Abdul azeez kawace ko ince aminiya ga matar waziri


Waziri da matarshi Allah yabasu aihuwar Diya mace aikuwa waziri bakinciki kamar yakash kanshi tunbaya nunawa haryafito fili yasanar da matarshi hauwa.u shifa yafison a Haifa mishi namiji


Jinhka hauwa.u tasanar da aminiyarta halin da ake ciki


Kawarta HAJARA tabata shawar wari akan tayi hakuri Insha Allah zata haifi namijin



Aranar suna akasa ma yarinya maimuna Wanda tunda tataso halinta irin na ubantane sak babu abinda tabari nashi



Watarana maimuna suna wasa da yaran makotan su want yaro yazo wucewa yace ke Yar wazirin sarki tsohonki yadawo daga fada ne


Aikuwa maimuna tace kuturin uba ubanane kake Kira wazirin sarki


Aiko tabishi yagudu


Koda mahaifin nata yadawo tasanar mishi yayi bakin ciki kwarai dagaske Dan Haka yakudiri niyyar Sai yayi mulki kotahalin Kaka



Aikuwa maimuna jinbayanin baban nata yasata murna


Hauwa u tace gaskiya abinda kikeyi baidaceba kaidai kasan basarauta kagadaba bare kace saikayi mulki kuma ai maimartaba Yana da magaji kaga bakai ba mulki



Maimuna tace wallahi kedai mama akwai hassada kema idan babana yazama sarki kinzama sarauniya nikuma GEEMBIYA Dan wallahi na tsani yarshin Nan sadeeya


Waziri yayi dariya yace ina alfahari da samunki amatsayin Diya da farko nayi bakin cikin aihuwar Diya mace Amma yanzu Naga alama ke Zaki sharemin hawaye na Zaki ciremin kitse awuta



Maimuna tace kaidai kwantar da hankali babana.


Hauwa.u tace Allah ya shiryeku nidai baruwana azancenku waziri yace wannan damuwarki Yar hassada kawai



Watarana hauwa.u tana dakinta Taji waziri Yana waya batasan Koda wayeba Amma taji Yana cewa kawai kuje kusheke shi kawai yafi banason awayi gari yatashi dannumfashi



Tunda taji wannan maganar hankalinta yatashi saidai batafitoba gudun karya zargi Taji abinda yake Fadi


Jitayi yace kutabbata kinkasheshi Dan Dole nahau sarauta banson ganin sarki Abdul azeez da yaronshi araye



Cikin tashin hankali tafito tace mekake nufi akashe Mai martaba da danshi maisuka maka akan mulki


Waziri yajuyo ranshi bace yace ke bakisanni bako kafin tayi magana ya bigeta tafadi kan tiles jaryayya aikuwa yadakko wani zani yadaureta tana tafaman mutsutstaukuwa akasa so yake yakasheta



Saida yaga Bata motsi kafin yadauke yakaita kan gadon ta yakwantar kamar Mai bacci



Da asuban fari yafita yalekata yakira jama.a gidanshi ya sanar musu rasuwar matarshi


Aikuwa maimuna tayi kuka Mai martaba shiyayi Mata salla


Akakaita gidanta nagaskiya


*********

Bayan.kwana arba.in maimuna tazama itakadai agidan babanta mahaifiyar su sadeeya taso abata maimuna tarike Amma waziri yaki domin akwai wani buri dayake son yacimma kanshi tayi tayi Amma yace yafison su zauna tare da diyartashi domin tana debe mishi kewa Dole tahakura tabarmishi diyarshi



Aikuwa koda maimuna takara wayo Sai dabi.un sadeeya yasoma Bata haushi mutane kaman ba yayan sarautaba komai suce addini danhKa sukaci gaba da kulle kullen makircin su da mahaifin ta hartakai maimuna takai aure yanemi sarki dayabashi damar hada maimuna da Yusuf aure dukda Yusuf kwata kwata shekara biyu yaba maimuna bawani girmanta yayi ba


Tunda dukyadda yaso yakashe sarki hakan baiyuwuba


*********


Cigaban labari


Fahad ne yasami Mai martaba yanason yaje garinsu duba iyayenshi


Maimartaba yabashi izinin zuwa tare da bashi guzuri Mai yasa Fahad yaki karba Amma Mai martaba yace kasan dai niba abokin wasanka bane sabida Haka kakarba Fahad yakarba yayi godiya



Sabeer ne zaune da mummy suna tattaunawa yadda zasuyi kokarin nema ma bayin Allah Nan magani



Yusrah tashigo cikin falo Amina tagani tana fama da umma firdausi Kashi tayi tana goge Mata



Yusrah ta yatsina fuska zata fita mummy tace Baki da hankali ko yusrah yakamata ki farga kikoma daidai kikula da iyayenki daidai lokacin ameena tagama idonta cike da hawaye sabeer ne yayi sallama yashigo falon shima hankalinshi atashe


Amina tana zubda kwalla tabar dakin dasauri sabeer yamaida kallonshi ga yusrah yace ke kifadawo hankalinki


Yusrah tace kaga sabeer dakata banson dogon surutu kakula


Baki yasaki Yana kallonta yace sabeer tofa



Hanu yadaga zaikai mata Mari yusrah tace kana tabani wallahi zanrama Danni ba jakar ka bace



Mummy tace rabu da ita Allah yashiryeta tace ameen


Ganin zasu dameta tace mummy nifa zanfita inason nakoma karatu fa Dan ankai one week dakomawa school danhaka Nazo sallaman ku



Sabeer yace fice kibamu guri tunkafin Raina yabaci na tattakaki anan


Tace banyi dakaiba malam


Mummy tace Allah yashiryeki yusrah

********


Aranar da yusrah zata koma karatu ko abban ta Bata sallama ba bare tadubo taga jikin umman ta yayake



Rike take da posa ahanunta tafito nenab taga waziri suna magana da umma maimuna harzata wuce saikuma ta juyo tace Amma dai lafiya ko


Umma maimuna tace hmmm inafa lafiya GEEMBIYA YUSRAH



Yusra tanemi guri tazauna tace meke faruwa



Maimuna Tama yusrah bayanin cewa ai ansamo maganin da za ayi ma ummanki da umman Mai martaba magani Dan susamu lafiya



Yusrah tatashi tace what's

Kunsan dai mutanen Nan basa gabana yanzu ko suwarke ko karsu warke nothing concerned me so me I don't have care on them



Umma maimuna murna yakamata lallai asiri yayi tasiri akan yusrah sungode Allah



Umma maimuna tace karkiyi Haka yusrah akwai abinda nakeso ki fahimta koda sunsamu lafiya bazaki koma gurinsuba Kuma bamasu takura Miki sabida Haka ki amince kikarbi maganin Nan ki aiwatar da aikinki Dan samun lafiyan su



Yusrah Taki amincewa Saida buhari dake gefe tunda ake magana bauce komiba Sai yanzu yace haba sweet heart ki amince kiyi wannan aikin domin ance Sai diyar da suka Haifa ta cikinsu ce zata yi wannan aikin Dan asiri aka musu



Yusrah tace ok nothing but I would do Dan kuntakura nine



Duksuka ji Dadi yusrah tace yanzu kunsa nakoma baya akaratuna yaushe kukeson afara aikin



Waziri yace ko yaune Dan zanyi alfahari dake yusrah



Yusrah tace no Sai Nan da.wata daya domin zanje school akwana abubuwan danakeson gabatarwa Amma karku damu Nan da four weeka I would be with you



Bahaka sukasoba Amma sun amince Dan gani suke yanzu komai yazo karshe




Aminace zaune agaban sarki Yusuf saifaman ravsar kuka takeyi yayi yayi tafada mishi meke damunta Amma Taki


Ganin yusrah yasa tamike dagudu zata bargurin yusra tace zonan karki barnan


Amina tadawo tazauna Sai faman sheshshekar kuka takeyi yusrah tanemi guri tazauna tace Abba varka da warhaka



Cikin mamaki yakalleta yace yusrah mekika dauki duniya


Yusra tayi murmushi tace Abba gurin zama yace dakyau



Yusrah tace Abba zankoma makaranta ina bukatar kudi agurinka yanzu zanwuce



Abba yace yusrah Baki da hankali ne kina ganin halin da ake ciki acikin gidan Nan Amma Baki damuba kiduba kiga mahaifiyar ki yadda take Rai ahanun Allah amma kice Zaki tafi kibarta awannan halin Baki tunanin gobe yusrah


Wannan baiwar Allah itace kedawainiya da mahaifiyar ki itada Yaya sadeeya gatawa mahaifiyar duksu suke dawainiya da ita nabiyata kudi Taki karba tace tanayi Dan Allah ne itama kenan daba aifanta sukayiba tana kula dasu bare ke



Yusrah tace Abba idan nadawo zankula dasu Ni yanzu karatu NASA agaba


Abba ranshi abace yace to bazan bada ko sisiba kije kinemi masu yimiki inasu uwartaki da Kika canza



Tatashi zata tafi Amina takama kafan Abba tace kayi hakuri kavata Allah yabata sa.a abban



Yace Amina yarinyarnan ta lalace dasauri Amina tace karkafadi Haka Abba zata shiryu Insha Allah addu.a zaka Mata



Yusra Kama tabar gurin tatafi abinta

**********

Amina ita taci gaba da kula da umma firdausi itakuma mummy tana kula da mahaifiyar ta daddy baya sati baizoba Allah sarki mutumin arziki



Sabeer Kam tuni yafara Jin kaunar Amina acikin ranshi Dan tana birgeshi sosai yadda take kula da umma kamar diyar cikinta Dan Haka soyayya yakeyi Mata a boye



Mummy tace waini yaushe su Abdul zasu dawone da khaleel sabeer yace sunkusa dawowa Insha Allah tace Allah yadawo dasu lafiya



Akwana atashi satin yusrah biyu da tafiya ba abinda yadameta



Yanzu burinta tadawo ta aiwatar da aikinda su waziri sukasata


Aminace yau kawai jitayi tana danjin nishadi cikin lambun cikin gidan ta Isa sabeer ta hango Yana ways itakuwa kokari take ta balli wani mangoro dukda tsayinta Amma takasa balla Sai tsalle takeyi



Har sabeer yagama wayar yajuyo ya kalleta tana tafaman tsalle Dan ballab mangwaro


Shikuwa sabeer binta yake da kallon sha.awa yarinyar tana birgeshi sosai inama ta amince adaura musu aure saidai yasan zaiyi wuya ta amince da auren shi


Ahankali yakaro cikin tafiyarshi ta manyan maza masu jida kansu aikuwa daidai lokacin Amina tayi want tsalle Wanda saura kiris tafadi Sai jinta tayi ajikin mutum anrungumeta



Dasauri tasoma kwatar jikinta sabeer Kam yamanta duniyar dayake Dan lokaci guda yaji wani irin feeling Nan da Nan yasaketa yakori shaidan Amina Kam kunya ya addabeta zata juya kenan yariko hanunta yace koma kizauna muyi magana Amina taruga da gudu yabita da kallo murmushi yasake kawai jinshi yake cikin nishadi

*******

Sabeer dakanshi yasami daddy yasanar mihsi Dan Allah yanason anema minshi auren ameena Dan shi Yana sonta


Daddy yayi mamaki kwarai yace yusrah fa sabeer yace God forbid I can't marry her wallahi



Daddy yace baka Isaba sabeer yarinyar da tuntana karama kace kanaaonta Sai yanzu zakace baka sonta


Akan wani dalili sabeer yace daddy yusrah has changed now she don't have the qualities of being a wife to innocent man



Daddy yace shot up I don't want to hear this word yusrah she's your blood anything she be you must married her



Sabeer ya saukar da kanshi kasa yace understand me dad



Daddy yatashi yabar wurin Dan sabeer yabata mishi Rai yasan idan har sabeer ya auri yusrah Dole shizaiga darajarta akan wani daba asanshuba dukda halin yusrah data canza



Sabeer ne kwance akan lafiyayyen gadon shi Yana tunano childhood life dinsu da yusrah but now she was changed all her qualities behaviors to negative



Yau yusrah tacika sati hudu da tafiyarta Dan Haka tun safe su waziri suka dameta dakira tace tana hanya su saurareta Nan da awa buyu




Khaleel ne zaune agaban umma saifaman kuka yakeyi kamar want karamin yaro umma Kam ba um ba um um Bata bacci kullum Ido abude


Tunda khaleel yadawo shike dawainiya da umma firdausi shida Amina sabida Haka shakuwa Mai kyau yashiga tsakanin su


Saidai Koda khaleel yaji halin da yusrah tacanza yace zaiyi maganinta atunaninshi zaihukuntata saidai baisan yusrah tawuce tunaninshi ba



Gidane yacika da mutane maimuna tatara kawayenta Yan bariki irinta za akarbi GEEMBIYA YUSRAH


Abba Kam yanzu bashi da bakin magana komai yagani nashi Ido



Khaleel ne zaune a lambun cikin gidan Yana zaune yaga inda za afara


Aikuwa motocine masu masifar kyau Lambar motar dauke take da GEEMBIYA YUSRAH 1 har zuwa 10 wato motocin ta kenan


Cikin damuwa yace bari dai yaga Mai zai faru Abdul Rashid yagani yafito daga cikin motar as body guard din yusrah yabude Mata kofa khaleel yace what's Yaya Abdul security for this young girl


Mikewa yayi tsaye ganin wacce tafito a motar yaji gabanshi yafadi Ras Ras



Kamar zai karaso inda suke saikuma yafasa yatsaya Yana kallon ikon Allah



Koda mutanen kowa yafito yusrah tace karkowa yabiyota su tsaya idan tana da bukatar ganin wani daga cikinsu zata nemesu awaya


Danhaka kowanne yakoma mota tana isowa bakin kofa sukayi Karo da khaleel kallon mamaki takemai tace oh Young Man daga ina



Khaleel Rai vace yace nonsense are you senseless


Yusrah takalleshi ta Dalla mishi harara zata shige yayi saukrin fincikota saidai lokacin Abdul ya iso gurin yace bros she deserved it just live her yusrah taja dogon tsuka tayi wucewarta




Keep tsaye dakin umma maimuna tanufa da sallamar ta


Amsa Mata sukayi cike da mamaki


Tofa kubiyoni abaya yusrah tadawo


Shin me zai faru



More comment


More typing



ummykhaleeel@gmail.com
[7/3, 9:52 PM] UMMY KHALEEL: BISMILLAH HIRRAHMANIR RAHIM
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·
πŸ”·
GEEMBIYA YUSRAH (PRENCESS YUSRAH)

WRITTEN BY UMMY KHALEEL

21-----25

β˜€ FIRST CLASS WRITTERS ASSOCIATION β˜€


FCWA

β˜€ home of qualities and trusted writers of the nation β˜€


I dedicated this page to my friend Aisha yahaya Mahmoud I can't forget you sabida kina encourage Dina akan wannan novel danakeyi kinnuna kulawa ina alfahari dake over Mrs sabeer
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·

Waziri yahau washe Baki kuyanginta suka rufa Mata baya



Hanu tadaga musu alamar subar gurin aikuwa suka juya suka fice



Amina ce Mai kula da umma firdausi tashigo dakin aguje tana kuka gaban yusrah tafadi tace kiyi hakuri kije kigana da mahaifiyar ki gatanan saifaman tirje tirje takeyi

Yusrah tatashi Rai bace tace get out of my side cikin tsawa Amina tamike zata fita waziri yace kinfi ta son mahaifiyar tane kedin ma wacece acikin kayan Miya



Amina ta Isa bakin kofa tace zaku gani kekuma yusrah Zaki girbi abinda kike shukawa tafice tabar gurin abunta



Bayan fitar ameena yusrah tace oh my God I hate to live in Nigeria Avery thing there's so local taja tsaki



Waziri yace kisamu kije kiyi wanka kici abinci kihuta gobe Sai afara gudanar da aikiko yusrah umma maimuna


Yusrah tayi murmushi tace hakane my present daddy



Umma firdausi ce ido kwala kwala saifaman Nishi takeyi Mai tsuma zuciyar Mai jinya Dole kaganta katausaya Mata



Ameena kuka takeyi tana tofa Mata dukkan addu.oin da yasawwaka cikin tashin hankali taga kamar umma firdausi tanason tamike gashi itakadai ce yau adakin Dan tunda sarki yafita yau baidawo ba Dan Haka tsoro yakamata



Wani zuciyar yace cigaba da addu.ar ki Allah Yana tare daku



Haka tarinka jera Mata addu.oi da Kira a


Duk abun Nan da takeyi sabeer na tsaye akanta Yana kallonta harsaida yayi kwalla Dan yarinyar tabashi tausayi



Juyowan dasatayi sukayi Ido hudu tayi saurin saukar da nata idon Dan yanamata kwarjini dayawa



Karasowa cikin dakin yayi yanemi guri ya zauna yace kibar kuka addu.a zakiyi Insha Allah komai zaikoma daidai



Ameena tace haba Yaya sabeer yaushe umma zata samu saukin wannan azabar ciwon



Sabeer yace jarabtace ta ubangiji mudai addu.a Allah yabata lafiya ace ciwo shekara da shekaru yaki ci yaki cinyewa tun ana boyewa yanzu yazama abin sanin kowa



Ameena tace hakane Allah yabata lafiya insha Allah zatasamu sauki



Sabeer yace umma Allah yabaki lafiya


Khaleel ne yashigo dakin ranshi abace hawaye Shar Shar kaikace macece



Saber ya tausaya ma kanin nashi danyasan shakuwarsu da umma



Sabeer yadafa kafadanshi yace calm bros everything would be okay soon Insha Allah



Cikin sheshshekan kuka khaleel yace when when when Bros she took long time with this how are we going to help her out Bros wallahi umma she's one part of my live she gave me love and care she didn't separate me with her daughter she luv me more more yaya


Khaleel yasoma sambatu saber yace never mind keep on praying bros karka karaya




Yasamu ya lallaba khaleel


Umma Kam ba um ba um um saidai duwani abudale faruwa tanaaane saidai she can't talk



Abdul ne yashigo yasamesu kowanne hankali tashe



Guri yanema yazauna yace bros khaleel yaushe kadawo


Khaleel yace bansaniba ba Ashe kaima kana bayan wannan mara kunyar yarinyar ce


Abdul yace wace yarinya kuma

Khaleel yace yusrah Mana



Abdul yayi murmushi yace she deserved that so what


Khaleel yace ok it's well yatashi yabar wurin

********

Kwana uku da dawowan yusrah tashirya komi yadda zatayi tasamu gashin iyayen nata Dan Haka takoma innocent yusra like those days



Cikin nutsuwa take tafiyarta kuyanginta zasubita tadaga musu hanu alamar sudaka


Kai tsaye dakin Abba tawuce tasameshi zaune akan sallaya Yana tasbihi Dan Haka tanemi guri tazauna



Yayi mamakin ganinta Amma saida ya idar da abinda zaiyi kafin yashafa Haka itama yusrah tashafa mamaki yakamashi



Yusrah tadan risina tagaidashi da mamaki ya amsa yace lafiya



Yusrah Ido nazubar da kwalla tace Abba kayafeni na aikata ba daidai ba nagane kurena forgive Abba na



Allah sarki tsakanin da da mahaifi Sai Allah Dan Haka Abba yashafa kanta yace yusrah kullum addu.a na Allah yashiryeki to alhamdulillah Naga yanzu kindawo kamar yusra da



Yusrah tace Abba natuba yace Allah yayafemu gaba dayanmu


Yusrah tace ameen



Koda tabar gurin abbanta Kai tsaye dakin da mahaifiyar ta ke jinya ta nufa tasameta kwance ameen na gefenta tana tofa Mata addu.oi


Ameena tana ganinta tamike saidai yadda tazata bahaka taganiba Dan Haka ameena takoma tazauna



Yusrah tace haba Yar uwa nazo nanemi yafiyane agurinki Akan abunda namiki



Ameena tace bakimin komaiva Amma kine yafiyar iyayenki yusrah tace nagode



Yusrah tazauna kusa da umma tashafa kanta tace umma Allah yabaki lafiya



Yusrah tace ameena inason kikoma gurin umma maimuna da Zama Dan yanzu zanfara aikin Lada zan kula da mahaifiyata da kakata



Ameena tace gaskiya kiyi hakuri GEEMBIYA Dan nariga nayi alkawarin kula da umma forever har sairasamu lafiya



Yusrah tace no kibari na hutashsheki Allah yabaki Lada



Kikoma can ba abinda za ayi Miki kema kinzama Yar gida



Ameena tace to shikenan Amma zandinga zuwa ina kula da umma na yusrah tace shikenan nagode




Ameena tayi sallama tashiga dakin umma maimuna



Umma maimuna tasakar Mata murmushin mugunta abun yaba ameena mamaki danhaka ta durkushe kasa tasoma gaidata



Dafara a ta amsa



Umma maimuna tamata bayanin ayyukan da zata rinkayi


Ameena tace shikenan ranki shidade zanyi koma miye



*********

Mummy ce tazo tasami yusrah tana gyarama umma Kai


Mamaki yakama mummy tace yusrah kece ko gizo kikemin yusrah cikin kuka tace mummy natuba nayi kuskure ku gafarceni



MUMMY tace alhamdulillah Allah mungode maka



Yusrah tace mummy yajikin umma


Mummy tace alhamdulillah da sauki jiya iyau m
Yusrah tace Allah yabata lafiya

Zanje na dubata anjima barin Gama gyaraa umma gashi



Mummy tace to Allah yayi taimako yusrah tatambayi mummy Yaya sabeer


Mummy tace aiyakoma tunjiya


Yusra tace naso nanemi gafararshi Amma zamkorasho tawaya



Mummy tace shikenan kinkyauta


Yusrah tagama tsefe ma mummy Kai gaba daya tasamu tayanki Wanda zata yanka ta daure a leda tana gamawa taje tasami umma wato kakarta



Yusrah harda kukan munafurci ganin kakar nata akwance itama ciwon ne saidai nata da Dan sauki Akan na umma



Nanma tacea mummy tanason ta gyarama umma Kai mummy tace shikenan bisimillah



Yusrah tayi kokarin ganin ta gyara kan tsohuwa sannan tayanki gashin umma da murnar ta Dan Haka tabar dakin da with bayan ta Gama gyara komi nata




Fahad ne yadawo sarki yaji dadin ganinshi domin Yana Dan debe meshi kewa




Yusrah ce gaban waziri da umma maimuna



Yusrah tace aiki yafara saura Abba da abban shi


Zanyi kokarin Naga nasamo gashinsu sannan inada wani sharadi idan kin amince zanmuku aiki cikin gaggawa Amma idan akasamu akasin Haka zantona Mana asiri dagani harku



Waziri yace Fadi damuwarki yarinya


Yusrah tace inason idan bukatarka tacika nazama sarki idan kazama sarki inason ka aureni nazama matar sarki



Waziri da maimuna suka dago Kai suka kalli yusrah cike da mamamki yarinyar da batafi ahekara 18 ba tasan dadin mulki



Yusrah tace ka amince yace mezaihana ai burina shine nazama sarki shiyasa nakeson iyayenki susamu lafiya



Yusrah tace yawwa my man tunyanzu tashafa gemunshi



Maimuna ikon Allah ya dameta yusrah tanason zama matar sarki


To shin inhar ta yadda takashe mijinta ita taking Wanda ake mulka kenan Kuma karamar yarinya ce zata mulketa dukda tasan hakan zaiyi wuya yayiwu




To kenan idan ta amince shikenan ita tatashi daga matar sarki takoma Yar sarki Kai ina gaskiya da sake maimuna tafada azuciyar ta




Bayan fitan yusrah waziri yace kaji wawiyar yarinya mezanyi dake Zaki gane kurenki idan Kika aiwatar Mana da abinda mukeso



Maimuna tace baba to yanzu ansamu na mutum biyi saura biyu



Yusrah tace karkidamu Suma zan kwaso Miki nasu

*******


Bayan kwana biyi da faruwar hakan yusrah takoma biyayya kamar dagaske danhaka yanzu Koda yaushe tana tare da former Mai martaba da abban ta


Dan yanzu tana karantar yanayin bacvinsu ne Dan tasumu tayanki gashinsu tunda bazuwa aski sukeyiba agida akemusu




Saida aka Kai wata guda batayi sa ar samun gashin iyayen nataba



Watarana Mai martaba yakira Fahad yazo yamishi aski iron Wanda yasaba wato askin aska



Aikuwa yusrah murna kamar zata tashi sama



Koda Fahad yazo yasoma aski ma Mai martaba yusrah tace Kai tsoho aikafi dacewa da askin aska irin na tsoffi



Yusrah takalli Fahad tace kayi kokari ka kwashe gashi tas wannan furfuran karya fito da.wuri shidai Fahad murmushi yayi abinshi danyasan halin yusra


Aikuwa cikin saying da dabara ta samu tauki gashin da ake mishi aski



Koda yagama mishi askin former Mai martaba yace kaje kayima abban yusrah



Yusrah tace kaidai mairan karfe kod yaushene zaka daina ririta Abba na oho



Mai martaba yace kintaba ganin anshiga tsakani da da mahaifi yusrah tace a a


Koda Fahad yatafi yima abban yusrah aski yasameshi Yana bacci danhaka yakoma yace saiya tashi



Yusrah tashiga tadauki want almakashi karami Saida ta tabbata taga yayi Nisa a baccin gashi kan ba hula tasa almakashi ta yanki gashin baban nata


Tofa lallai yusrah kinzama sai addu.a



More comment


More typing



Kubiyoni a next page


Luv you all


ummykhaleeel@gmail.com
[7/4, 11:25 AM] UMMY KHALEEL: BISMILLAH HIRRAHMANIR RAHIM
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·
πŸ”·

GEEMBIYA YUSRAH (PRENCESS YUSRAH)

WRITTEN BY UMMY KHALEEL

26-----30

β˜€ FIRST CLASS WRITTERS ASSOCIATION β˜€

FCWA

β˜€ home of qualities and trusted writers of the nationβ˜€

This page dedicated to Fatima Zahra the lover of ummy khaleel ina matukar alfahari da comment naki domin yana sani nishadi nakanyi gandokin karanta hot comment naki sabida Yana kayatar Dani Allah yabar zumunci yakuma albarkaci rayuwarki tnx for the care
Luv you inayinki over
πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·

Tana fita daga dakin tanufi masaunan su inda suke meeting


Waziri na ganinta yace yadai anyi nasara


Yusrah tace sosaima kuwa saura aiwatar da Abu nagaba


Waziri yayi murmushi Mai cike da mugun ta yace kinyi kokari


Yusrah tanemi guri tazauna tace umma.na mekika dafa ina ameena



Umma maimuna tace ameen tana falon sama tana shara


Yusrah tace ina bukatar tabar gidan takoma sashen umma firdausi


Maimuna tace meyasa yusrah tace Haka kawai banyadda da ameena ba Dan yarinyar akwai shishshigi Amma zansa body guard suyimin maganinta



Maimuna tace Nima dai inaganin munafukace

Waziri yace karku damu innaji wani Abu daga gurinta zansa akawar da ita adoron kasa yusrah takwashe da dariya tace yawwa my husband to be aikonka na kyau shima murmushin yayi

*******

Fahad ne yake aikace aikacen shi da yasaba ameena tafito da gudu tasameshi


Atsorace yake tambayar ta lafiya ameena tace wallahi zaikasheni karku bari yakasheni ina Abba yake



Fahad yace wazai kasheki tanuna sashin umma maimuna tace itada yusrah


Fahad yace shige dakina aikuwa da.gudu tashige dakin



Saida yagama komi kafin yashiga yasameta


Ameena tace Dan Allah kataimakeni karsu kasheni Fahad yayi murmushi yace bazasu kasheki ba kikwantar da hankalin ki



Ameena tace am Dan Allah Yaya kasan kauci


Tofa Fahad yace kekuwa maizakiyi da kauci tace Dan Allah idan harka sani inason muje muballo Wanda aka cire wato fresh one kenan shine maganin ciwon su umma Fahad yamike da arazane


Yace kinsan bishiyar da za asami kauci ba Nan kusaba Sai anshiga daji asami bishiyar da tayi shekaru masu dimbun yawa kafin akesa mun kauci


Ameena tace wallahi indai zasu warke zan sasaukar da rayuwata ma umma da umman Mai martaba



Fahad yayi matukar mamaki wannan wane irin so takeyima umma Haka Dan Haka shima yaji aranshi zai taimaketa


Cikin yanayin damuwa tabar dakin Fahad gudun zargi Kai tsaye dakin Abba tanufa tasamu baya Nan Yana fada



Ameen Kai tsaye Fara tawuce tatsuguna harkasa ta gaisheshi aikuwa anyi San waziri

Please Login or Register in order to submit comment