Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

addu.ar da tasaba ya kashe Mata Ido sabeer yayi murmushi yace mummy always funny



Suna mishi bye bye



Suna dawowa gida mummy tace sabeer yakamata kakula da yusrah fa inason kakula da ita game da karatun addini sosai


Sabeer yace insha Allah mummy na zanyi yadda kikace saidai fa mummy kinsan halin doter dinki



Mummy ta fahimci me yake nufi Dan shi sabeer Bai daukan raini shiyasa Basu cika Shiri da khaleel ba



Sabeer yanzu Yana zaman jiran jarabawar shi dayayi na jsce ne shiyasa yanzu yake zaman gida baya zuwa ko ina daga islamiyya Sai computer training.



Bayan suntaso daga makaranta suna isowa falo yusrah ta jefar da school bag din nata adakin tanufi dakin mummy da gudu tana kuka



Ganinya yasa mummy tambayar lafiya batama San sabeer na gurinba


Yusrah tana nuna Mata kofa da yatsa Dan batajin magana saifaman kuka takeyi


Sabeer yace ke kimana shiru shagwababbiya kawai yusrah takalleshi da manyan idonta takomar da kallonta ga mummy takara nuna Mata saveer da hanu mummy tace sorry my picking meke damunki


Abdul Rashid ne yashigo dakin yasamesu yace mummy Allah zan babballa yarinyar Nan Bata da kunya yusrah tace mummy kinjishi ko


Mummy tace metayi maka


Abdul Rashid yace mummy tunfa da muka tashi taki fitowa a class muna ta jiranta kowa yatafi yabarmu Saida naje class dinsu nasameta tana zaune akan sitter tana karatu



Mummy tayi murmushi tace mulkin yatashi kenan ko yusrah


Abdul Rashid yace mummy kimata magana Dan intasake Haka saina mammauje ta sabeer yace ya Isa Haka jeka parrot


Abdul Rashid yajuya ya barfalon



Mummy tace doter idan antashi kidaiba zama kekadai a class kinji yusrah tace to mummy zansha ice cream.

Sabeer yace bazakishaba basan ko abincin ki bakici ba



Yusrah kamar zatayi kuka tace please yaya yace inkibaso Kisha ice cream Sai kinci abinci da murnar ta tace to zanci




Abdul dakanshi yakawo musu abinci duk fadansu basa yadda su raba plate din abinci


Sabeer dakanshi yabata taci takoshi mummy tamata wanka



Da yamma suka fita wani Dan karamin super market yasai nata ice cream Dan ya gommace yarinak Saya Mata at any time da tabukata da yasa ya ajiye


Dan Bata da wani abinci danyawuce ice cream.



Akwana atashi asarar Mai Rai yusrah angirma shekararta 9 saidai Basu cika zuwa bauchi ba Dan Abba yace karsu takura kansu da Dole Sai sunkawo ta nanma gidane



Dan tunda maiartaba yadawo yaga yusrah angirma yasan tabbas yarinyar tana da bukatar tsaro Dan Haka Bai amince arinka yawan kawotaba



Fulani maimuna zaune gaba want kasurgumin boka shirgege dashi



Yadaka Mata tsawa meke tafe dake cikin dakewa dashike tasaba tace boka sonake akashe yarinyar Nan ko atura Mata aljanu



Boka ya sheke da dariya yace kinmakaro jahilar banza



Yusrah tana da tsari saidai akwai abubuwan da zamuyi Wanda zai kautar da hankalin ta



Ya labarin uwar yarinyar maimuna tace gaskiya tana yawan fama da laulayi saidai banso Haka ba nafison itama akasheta kawai kowa ya huta


Boka yace itama kishiyar taki akwai tsari atare da ita saidai zamu tatauta Mata abubuwan tsoro Wanda zai haifar Mata da hawan jini da ciwon zuciya Wanda zata shagala da addu.oin da takeyi Sai musami Daman turamata aljanu da zasu kashe Mana ita


Maimuna tayi murmushi tace
[6/22, 8:09 AM] UMMY KHALEEL: Shikanshi Mai martaba inason a maida soyayyar shi gareni yazama yadaina kula kishiyar tawa



Boka yace kaji jahila angama barinyi bincike



Wasu surutai marasa kan gado yaytayi


Sannan yafashe d la dariya yace sa ar kadan ce


Maimuna tace ina sauraranka


Boka yace ga wannan maganin kiyi amfani dashi a gaban ki dazarar ya kusanceki bazai sake iya kusantar wataba


Saidai soyayyar kishiyarki tadabance kozai wulakanta ta bazai daureba


Saidai zantura mishi aljanu Wanda zasu dinga mantarwa dashi agareta


Maimuna tace hakan ma yayi


Kudi taciro a Jakarta ta ajiye mishi


Tana dawowa tarsaya agidan su tasanar da mahaifin ta abinda ake ciki


Shima Rai bace yace zansan yadda za ayi Dole sainayi mulkin garin bauchi


Sai magriba takona gida


Ankuwa yi say yau kwanar tane Dan Haka tai kokarin yin amfani da maganin da boka yabata


Cikin Sa a kuwa ya kusanceta saidai shi dakanshi yaji wani canji Dan Haka yarasa gane kanshi



Jiyayi kan najuya mishi tuni yasoma karanto ayatul kursuyu da alqunut hakan kuwa bakaramin daga mata hankali yayi ba Dan tasan shikenan aikinta ya lalace


Lokaci guda yadawo hankalinshi


Dan muna furci yace yadai meke faruwa ya kalleta yace bakomi shikenan tafada yamike yanufi toilet yayi wanka ya dauro alwala yazo yagabatar da nafila


Hmm mutum Mai ibada irin wannan tayaya asiri zata kamashi


Allah kabamu.ikon rike addinin mu da gsky ameen



Bayan kwana biyu ko canji maimuna Bata ganiba asalima kaunar firdausi kamar karawa akeyi acikin zuciyar shi



Firdausi ce zaune kan sallaya na alfarma gabanta ancikasu da kayan marmari


Sarki Yusuf yashigo yasameta tanacin banana yazauna kusa da ita Yana Mata barkwanci



Fulani Mai ran karfe nima abani abin naci Mana


Firdausi tayi murmushi tace mijina bakaina adalin shugaba barka da shigowa ya jama.a

Alhamdulillah yafada Yana daukar Apple dasauri tasa hanu takarba tace wannan ba aikin ka bane nawane


Da bisimillah ta yanka Apple din da Dan karamin wuka Mai masifar kyau tayanka daidai bakinshi tasamishi da BISMILLAH

Yabude baki ahaka sukacu sukasha


Khaleel yashigo da gudu Yana kuka firdausi hankali atashe tace meke damunka khaleel


Yace umma mekikayi ma umma maimuna wai zata kasheki yanzu naji suna fada da ita da.mai aikinta


Firdausi tayi murmushi tace lafiyanka kuwa kodai bani kaji anceba



Shikuwa sarki hankalinshi yadan tashi yace a ina kaji khaleel yace Hira sukeyi nazo wucewa naji su


Umma firdausi tace no bani suke maganaba Mai martaba yace Anya maganar yaron Nan abin bincikene



Khaleel Yana kuka yace ummana Dan Allah karki bari sukasheki inasonki umma ta lallashe shi tace karka damu komai yafaru da bawa daga Allah ne



Mai martaba acikin ranshi yasa Dole ya tsananta bincike Dan ance yaro baya karya.



Ahaka suka tashi sukavar gurin


Tundaga ranar Khaleel ya tsani maimuna



Mai martaba zaune akan sallaya maimuna tashigo da sallama ya amsa mata fuska ba yabo ba fallasa


Tunda taga Haka tasan akwai matsala Dan Haka tanemi gefe guda tazauna


Saida ya Gama laziminshi yashafa aranta tace sainayi maganin ku


Afili Kuma tace barka da Ibada ranka shidade



Yakalleta yace meke tafe dake


Maimuna tace Dan Allah inbazaka damuba inason nadakko yaron yayan babana yadawo gurina da Zama


Yace shikenan nabaki izini yaron kamar wayake


Tace sa oi suke da khaleel kaga khaleel yasami abokin wasa yace gakane kokuma abokin karatu ba tace godiya nake tatashi tafice




Allah sarki firdausi akwai kokari dukran kwanarta Bata yadda mijinta yaci abincin Yan aikin gidan dakanta take mishi komai shiyasa tasaye zuciyar Mai martaba gaba daya



Misalin karfe ukun dare firdausi tatashi tashiga toilet yin alwala cikin bacci yajiyo ihunta Mai dauke da addu.a irin a fitaccen hankali


Yatashi yaje yabude toilet yaganta sumammiya hankalinshi yatashi yadakkota yafito da ita yadaurata agado yasoma tofa Mata addu.a Amma ina babu alamar numfashi
Hankalinshi yatashi yacigaba da addu.a ahankali har Allah yasa ta farfado


Cikin ihu take magana Dan Allah kabarni zanfice daga jikin matarka Dan Allah kabarni kana konani zanfita inbarta har abada



Shikuwa addu.a yaci gaba dayi tana ihu Wanda yasa mutanen gidan dawowa gefensu hadda umma da Mai martaba




Mai martaba ne yace kowa ya dakata awaje shida matarshi suka shiga



Yanayin dasuka samesu yadaga musu hankali firdausi hauka fujajan danka shima Yusuf din jarumi ne


Maimartaba yadafa shi yace Allah uamaka albarka Miko ruwa yatashi yakawo ruwa



Mai martaba yatofa addu.oi acikin ruwan yabude bakinta yazuba mata


Aikuwa amai tasoma yi Wanda akarasa gane Aman meye ne



Murmushi kawai Mai martaba yayi ya kalli Yusuf yace akwai sammu akan yarinyar Nan Dole Sai muntsaya da gaske


Yusuf cikin tashin hankali yace Abba wayayi sammun


Abban yayi murmushi yace zanyi bincike naduba nagani Allah yabata lafuya kakara kulawa agareta


Yusuf yace to abban nagode


Wani baccine yadauketa ba ita ta farkaba Sai Kiran sallah asubah



Hmm idankaganta bazakace wani Abu yasameta ba saidai tadan rame


Tana tashi da salatin annabi abakinta mijin nata yakalleta cikin tausayawa yace kintashi tace yaukam.na makara shine ko karasheni gaskiya nayi fushi


Murmushi yasakar Mata itakam batasan meyafaru da itaba


Zata Mike taji duk jikinta yamata nauyi ahaka ta daure tamike zata shiga toilet kenan taji kamar anbuga Mata dundu tadawo tazauna a hargitse ganin. Hakan yasashi saurin ajiye qur an din dake hanunshi yazo gareta


Lafiya yatambayeta tace lafiya banking Dadi ne yace muje namiki wanka bamusu Dan jikinta ba karfi da addu.a ya shafata yadauketa cak Sai toilet wani abin tsoron shine idan ta runtse ido saitarinka ganin wasu irin halittu masu ban tsoro


Tofa meke Shirin faruwa da Fulani firdausi


Kubiyoni a next page


More comment


More typing


Luv u All


ummykhaleeel@gmail.com
[6/23, 1:31 PM] UMMY KHALEEL: BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·
πŸ”·

GEEMBIYA YUSRAH
(PRENCESS YUSRAH)

WRITTEN BY UMMY KHALEEL


4

β˜€ FIRST CLASS WRITTERS ASSOCIATIONβ˜€


β˜€FCWAβ˜€


Home of qualities and trusted writters of the nation

πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·

My sweet sist jidda wannan page din nakine ina alfahari da ke da irin kauna da kulawarki gareni Allah yabar zumunci ameen


Ina fatan zakici gaba da rubutun makociyata

Muna jiranki

πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·

Yanayin yadda ta dibirbice yasashi fahimtar wani Abu Dan gaba daya tafita hayyacin ta former Mai martaba yakira tawaya


Ba afi minti biyar ba saigashi ya iso cikin rashin kwarin jiki ya fiddota daga toilet din saiga firdausi lafiya Tama rasa meya gudana Adan kankanin lokaci


Mai martaba yace lafiya da asuban Nan ko jikin natane yatashi sarki Yusuf yace abban jikintane wai meke damun firdausi ne


Yana magana a kasalance


Mai martaba yace karka damu komai zaiwuce yanzu kawai addu.a za atsaya Mata dashi itama takara kokari yafi nada

Yusuf yace to Abba yanzu meye abinyi ?


Mai martaba yace zansan yadda za ayi insha Allah

Yakira sunanta firdausi


Ta amsa na am abban yace meke damunki tace Nika bansaniba kawai bangane ma jikina kwanan Nan


Mai martaba yace kina addu.a kuwa Sai alokacin tatuna kwanan biyun Nan takan yawaita Jin kasala game da ibadan da takeyi



Mai martaba yace to kifarga da wuri kikama ibada ko ince kikara akan Wanda kikeyi tahakan ne kawai zamu samu mafita Mai sauki



Firdausi tace to abban nagode yatambayeta ko tayi sallah tagyada Kai tace a a yace tashi kije kiyi alwala Amma Kita hailaalla acikin zuciyarki



Cikin ikon Allah tashiga toilet tayo wanka tare da alwala tafito tasamesu agurin


Anan tagabatar da nafil fili tare da farillah.



Abu kamar wasa ciwo yadauke daga gareta yanzu Bata da matsalar komi


Ganin haka yadaga ma maimuna hankali Dan Haka tashi sake sake

********



Yusrah ce zaune agaban sabeer Yana koya Mata karatun qur Ani da sauran littattafai Masha Allah tana fahimta sosai

Dukda rashin jituwar su karatun yusrah Yana birge sabeer Dan tana da sharp brain baya wahala gurin koyar da ita



Dan Haka yake yawan yimata wa azi dukda karancin shekarun ta tana fahimtar wasu Abu especially dayasa Mata tauhid acikin zuciyarta



Yusrah akwai mulki da Jin kasaita saidai Inka fahinceta tana da saukin Hali raini da wulakan cine kawai bataso



Tofa hakan bazaiyuwu musuba atsakanin su da sabeer ba



Danshi sabeer akwai son girma itakuma Sai tana ganin kamar raini ne yamishi yawa Dan Haka Basu cika wani shiriva hargara Abdul Rashid



Khaleel ne kawai Basu yazo days sosai Dan suna yawan waya.



Akwana atashi bawuya yanzu sabeer Yana zana jarabawar shi na ssce inda Abdul Rashid ya zana Junior waec khaleel Yana jss1 itakuma yusrah tana primary 4



Alhamdulillah rayuwar take tafiya yusrah anyi nisa acikin Al qur Ani dukda karancin shekarunta idan Tana maka kira.a saikaji rsigar jikina ka natashi tsaban zakin muryarta


Saidai yanzu yusrah wani mulki ne keson shiga jikinta kokuma ince yanayintane hakan tacika shiru shiru dayawa Bata cika son hargitsiba


Shikuwa sabeer ya fahimci yusrah kamar Mai girman Kai Dan ko magana yamata Sai taga dama take amsa mishi inkuwa Bata gadama ba tabarshi Yara surutu ba abinda yadameta hakan Yana Bata mishi Rai kwarai da gaske Dan sabeer akwai zuciya



Yauma kamar kullum yagama biya Mata karatu da asuba tatashi zata tafi harta Isa bakin kofa yace yusse kibiya dakin Abdul Rashid kice yazo yayi nashi karatun Bata amsa mishiba tafice


Aranshi Yana mamakin halin yusrah Mai kamar hawainiya idan Yan miskilancin suka motsa wane sarauniya Koda shike jinin mulkice


Amma idan Yan barkwanci suka juyo saikasha mamaki



Koda tafita bataje ko inaba dakinta tawuce tayi kwanciyar ta abinta


Sabeer yagama zaman jira ba Abdul Dan Haka yanufi dakin Abdul dakanshi yasamu Yana bacci



Yadauki filo ya buga mishi Abdul yatashi yace haba Yaya menayi maka kuma


Yace baka da kunya tun yaushe nake jira kazo kabiya karatu yusrah bata fada makaba yace nikam batazoba yace oya muje kayi karatu kaji


Yamike Yana gunguni yace waini Yaya yaushe zaka tafi karatune wallahi kacikq takuri


Sabeer yace zanyi maganinku kaida yusrah


Allah sarki akace sabo tirken wawa yusrah kwance akan kujera tana kallon wani cassette din w azi ana magane ne akan girman Kai da hassada



Sabeer yayi sallama yashigo tana ganinshi tatashi da sauri mulkin sun sauka tace yayana kashigo dama ina kaje ina taneman ka bangankaba na tambayi daddy yace kafita ina kaje yayana



Sabeer yazauna dab da ita yace my lil sist naje yinwasu abubuwane masu amfani tace ok ina kenan yace visa na naje karba


Yusrah tabata Rai tace wai da gaske zaka tafi iabarmune Yaya


Sabeer yayi murmushi yace zantafi my lil yusee aibakosona tunda kina min rashin kun.... Dasauri tarufe mishi baki tace no Yaya ba Haka bane Amma nadaina banason katafi kabarni kaji my Yaya yace to naji


Meye dalilin neman nawa da kikeyi



Yusrah tace dama tambayarka zanyi menene hassada da girman Kai



Tambayar yaba sabeer mamaki Dan Haka yace ina kikasan wannan words din yusrah tace a awa azu



Sabeer yace zanmiki bayani kuwa yanzu



HASSADA

HASSADA mugun ciwo ne ma ana duk mutum Mai hassada bashi da rabo a rayuwa domin hassada tana cinye dukkan ayyukan lada da mutum yakeyi misali


Yanzu kina da littafi Sai in dingajin haushi banasonki da littafin indahali ma.asace Miki littafin ko yabata wannan shine hassada atakaice yamata bayani yadda zata gane


Itakuwa yusrah tace misalin kawai dukmaijin haushin yaga Dan uwanshi yakaru da wani Abu kenan ko my Yaya



Saber yace correct jamilun jidda my lil yusee


Takara cewa shikuma girman kaifa

Anan yakara yimata bayani kan Crea Mai girman Kai baya tare da annabi



Haryakawo Mata tarihin annabi adam da shaidan dayaki yadda yamishi sujada

Sannan yakara Mata bayani game da girman Kai takuma fahimta


Tanace Allah yamana tsari danwa innan ciwon yace ameen



Tundaga ranar yusrah tarage wasu jidakan nata dukda hakan ajinin ta yake


Saidafa yusrah akwai barkwanci Dan komi daure fuskan Yaya sabeer dole yarabu da yusrah Dan intaga Daman janshi da.wasa ko zai mutu saitayi



Abdul da sabeer suna zaune a main falo naciki. Gidan suna kallo mummy da dady suna can gefe suna hirar su yusrah na dakinta tagaji da kwanciyar danhaka tafito falo tasamesu


Sabeer wani novel yake karantawa maisuna ROYALITY yusrah tayi sallama tashigo sabeer baiji sallamar ba yayi nisa cikin karatunshi yaji an wafce littafin yadago yaganta Rai ahade yace bakijin magana ko taja da baya kadan taruga da gudu tafada jikin daddy tana dariya


Mummy tace Yar tsokana kenan kinje tsokanan ko sabeer yace bari kawai mummy yarinyar.nan taraina Ni wlh sainayi maganinta kafin intafi dady yace kudakata karkusamin yarinya agaba kicinyeta da baki



Yusrah taga alamar yaji haushi ta hurga mishi book dinshi tace Allah yabaka hakuri garama katafi karatun muhuta ko yakace my Yaya Abdul yace keda kikasan doka sist duksuka kwashe da dariya



Hira Mai Dadi ya barke atsakanin family din yusrah tace dady kasan miye Daddy yace no Yar Dadi saikin fada yusrah tace nifa innagama karatina Islamic law kawai zan karanta



Daddy yace meye dalilin my doter yusrah tace zakaji dalili daddy kaidai katatani addu.a kawai yace to saiki dage da bincikene littattafai musulunci tace insha Allah.




Sabeer yace hmm Zaki it's kuwa aike tsokana kawai kikasa agaba da comedian Kika karanta danzaifi yusrah tace ai wallahi yaro nafi karfin karanta comedian



Sabeer ya harzuko zai bigeta daddy yace meye Haka Kuma cikin bacin Rai yace daddy wannan yarinyar Ni zata kalla tace ma yaro wallahi yarinyar Nan ta rainani ko Abdul da khaleel basa yimin raini irin na my yusee daddy yayi murmushi ganin yadda sabeer yadaure fuska Yana magana daddy yace sorry sabeer iyayen son girma yusrah kuwa taji Dadi danganin bayason ace mishi yaro Dan Haka tasami tsokana



Mummy kam.dariya take musu yaran nata suna birgeta
Yusrah tace daddy zansha ice cream dan Allah kace kar wancaj yaron yahanani tanuna sabeer da yatsa daddy yayi dariya yace yusrah dramer yayan nakine yaro



Yusrah takai bakinta kunnen Dadi tamishi Rada


Daddy ainasamu abin tsokana tunda bayason ace mishi yaro ita da daddy sukayi dariya suka tafa
Shikuwa sabeer yacika yayi fam kamar ya maujeta yakeji



Daddy yace Abdul dakko ma yusrah ice cream Abdul yatashi ya dakko biyi shika yadau daya yabata



Abdul ya kalli sabeer yace bros inkawo maka NE sabeer yadalla mishi harara yace angaya maka Ni karamin yaro irinkune da zansha ice cream




Yusrah tayi dariya tace tokai din meyene inba yaroba sabeer yatashi yabar gurin Dan aduniya yatsani karamin yaro yace mishi yaro gashi yusrah Sai maimaiyawa takeyi Kuma yasan baza abarshi ya bige Mata bakin rashin kunyar banhaka yadau aniyar zai Rama idan yazo biya Mata karatu saiyayo yadda yarama




Yanabarin gurin yusrah tace gaskiya in Yaya yatagi zamuyi kewarshi fa Abdul yace ke kenan nikam ai nahuta danwannan karatun dolen




Kwana uku yarage sabeer yatafi want shakuwa tsakanin su ukun yashige su basason rabuwa da juna


Kullum sabeer acikin yimusu nasiha yake

Yusrah tace gaskiya Yaya zanbika inkatafi zamuyi missing Dinka


Sabeer yace aikunaso imtafi yusrah tace yaro duk acikin........kafin takarasa yabige bakin zafi yasatasaki wani Kara tabar gurin da gudu




Dakin mummy tawuce tasameta tanashirin fitowa zata kitchen Dan shiryama daddy snacks tana kuka tace mummy kinga Yaya yabigemin baki ko


Mummy tace mekikayi mishi



Yusrah tace vakomi mummy tace Anya kodai kinmishi wani abune


Yusrah tace Danna manta nace mishi yaro to aini danwasa nakeyi

Abinkam ma dariya yaba mummy yusrah takara fashewa da kuka tanufi dakin daddy takai mishi Kara


Daddy ya rarrasheta yabata hakuri kafin yabata ice cream Tasha tashare hawayenta




Tare suka fito ita da daddy kitchen suka nufa Dan gidan gaba daya yagame da kamshin snacks din mummy



Yusrah taduki meat pie daya mummy tace bakinki zuwa tayani ba ai daddyn zaitafi yabarni dake yusrah tace sorry mummy na daddy tayani Bata hakuri



Abdul ne yashigo da gudu Yana Hali daddy yace lafiya kaikuma saveer yabiyo bayanshi yace wai neke damun kune




Sabeer ranshi abace yabar kitchen din yace Yara naga alama kafin nabar gidan Nan saina fasa muku baki kuci gaba da kirana yaro



Gaba daya suka kwashe da dariya daddy yarasa wannan irin son girma na sabeer



Ranar da sabeer zaitafi yusrah kuka batason yatafi Abdul ma duk jikinshi yayi sanyi


Koda suka rakashi airport dakyar aka iya banbare yusrah ajikin sabeer shikuwa tausayin kanwar tashi yakeyi yatabbata zaiyi missing dinta yarinyar akwai barkwanci da son mulki



Saida jirgi yatashi kafin suka koma gida



Sabeer Kam a jirgin zuciyarshi nata tunano mishi yusrah da Abdul kannenahi biyu da suka shaku gashi karatu yarabasu saidai yayi alqawarin yimusu addu.a duksabda ya kusanci dakin Allah tunda dama anan Jami.ar saudiya yasami karatun



Inda yake karanta computer islmic



Yusrah Kam harsaida tayi zazzabi Dan rashin yayan nata

Mummy na tsokanarta dama tanasoj yayan nata take tsokanar shi.


Tofa saimuce sabeer Allah ya bada San a karatun ka



More comment


More typing


Luv you 😘





ummykhaleeel@gmail.com
[6/25, 2:05 PM] UMMY KHALEEL: BISMILLAH HIRRAHMANIR RAHIM
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·
πŸ”·

GEEMBIYA YUSRAH
(PRENCESS YUSRAH)


5
WRITTEN BY UMMY KHALEEL


β˜€FIRST CLASS WRITTERS ASSOCIATIONβ˜€

FCWA

β˜€home of qualities and trusted writers of the nationβ˜€


Wannan page din sadaukarwa ne gareki UMMU HANEEF ina matukar Jin dadin comments naki ina alfahari dake Allah yabar zumuncin kauna yaraya Mana yaranmu cikin aminci ameen.πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·


Tunda sabeer yatafi gidan baiyima yusrah Dadi kwata kwata hakama Abdul Rashid Dan yayi missing brother nashi sosai



Allah sarki yusrah zaune take akan sallaya saifaman zabga addu.a takeyi



Haka kawai ta tsinci kanta da yima umman ta addu.a tuni taji kewar umman nata Dan Haka tadage dayimata addu.a


**********

Fulani firdausi ce a kitchen tana shirya abincin safe ma mijinta wayar ta tasoma ringing tasa hanu zata dauka kuyangar ta tayi saurin dauka Tamika Mata


Ranki shidade wannan ba aikin kibane nawane niyaka mata na Kara Miki wayar a kunne


Fulani firdausi tayi murmushi tace sonawa zance Miki banason wannan fadan cin karki manta mudaku agurin Allah dayane Wanda yafi ibada shike sama da wani agurinshi Dan Haka kidaina


Kuyanga Jamila tace nadaina ranki shidade
Fulani firdausi takarbi wayar alokacin har karar ta katse Dan Haka takira wayar aunty sadeeya ce



Kamar agabanta tadan risina tace Aunty barka da safiya


Aunty sadeeya tasaki murmushi tace barka Yar anty dafatan kintashi lafiya



Firdausi tace alhamdulillah y yaran


Bayan sunyi gaisuwa aunty tace zansa akawo yusrah hutun zangon karshe


Firdausi tace haba aunty Nan da can gurinki ai duk dayane bakiji abinda Mai martaba yafada


Aunty tace nasani Amma amatsayin ku na iyaye itama yakamata tadinga ziyartar ku domin tasaba


Firdausi tace shikenan aunty Allah yakawo ku lafiya



Aikuwa Koda sadeeya tayima daddy bayani yakamata akai yusrah gida taga Yan uwa yakuwa amince


Abdul Rashid yace shima Sam dashi za aje daddy yace karyadamu

**********


Aranar asabar ne bayan sunyi hutun third term driver yashirya kaisu yusrah bauchi


Yusrah da Abdul murna yau zasuga khaleel.



Karfe hudu na yamma yayi musu a bauchi


Gida yacika da jama.a ana musu oyoyo


Dukwanda yaga yusrah saiyakama Baki domin kuwa tacanza ba yadda tabarsu ashekaru kuk bayaba


Ta girma tadanyi kiba bawani sosaiba ga tsayi


Uwa uba ga kyau ga kwarjini

Khaleel yataho dagudu yakama hanun abdul yace your welcome bros



Yusrah tace nine baza Amin oyoyo ba


Khaleel yace haba mutuniyar aike dolema naki yafi nashi


Yakama hanunta sukasa atsakiya suna murna


********


Kai tsaye dakin former Mai martaba suka nufa



Yusrah dagudu tafada jikinshi takwararta tana zaune dabdashi tana mishi fifita



Mai martaba yace so kike kikarasani ko kondanne Ni da karfi Haka


Yusrah tayi murmushi tace haba abban na Isa nakarasaka


Khaleel yace abban ai sunzo kenan zasu takura maka


Umma tace yusrah ta miji akeyi Bata nibako



Yusrah takamo hanun umma tace sorry umma kedin dabance nasameki lafiya



Umma tace kalau yusrah ya karatu



Yusrah tace alhamdulillah fa muna tafama



Ancika musu gabansu da kayan makulashe yusra Haka kawai taji abincin Bai mataba




Abban yace kuci abumana


Yusrah tace nikam alhamdulillah saidai Yaya Abdul


Abdul ma yace no nakoshi tunda yusrah bazataci ba haka sukabar abincin babu abinda suka taba



Bayan fitansu maiartaba yabude dukwani Abu da aka kawo



Wani pepper soup din kifin ruwa yabude


Jiyayi zuciyar shi yatashi Dan Haka yadauki flask din kifin yatashi yashige bedroom dinshi



Umma kam binshi kawai take da kallo



Yana shiga daki yafara karanto addu.oi wani abin mamaki hayakine yasoma fita tare da wasu irin kananun tsutsa bakake



Ba abinda yake Fadi Sai innalillahi wa inna ilaihi Raji.un Haka yata maimaitawa



Ganin anfiinti ashirin baifitoba umma tamike tabi bayanshi



Tayi sallama ya amsa tashiga


Lafiya ranka shidade yatambaya


Mai martaba yabata labarin abinda yafaru

Umma salati kawai tasaki tana salallami


Tace ya Allah kaimana tsari da mugayen mutanen Nan


Yanzu yakake ganin za ayi


Mai martaba yace kibari zanyi bincike nagani koma waye zaigane kurenshi

*********

Yusrah ce zaune gaban umma da Abba suna Hira na yaushe gamo



Khaleel yace Abba kasan miye wallahi kamar karsu koma muyi zaman mu anan



Abba yace komawa dilene my khaleel


Abdul yace kayi say Munzo ne shiyasa kakeson karmu koma



Hira suke yo Mai Dadi umma dakanta takawo musu kayan motsa Baki



Abba dakanshi yakeba yusrah


Mutan gidan Sai zuwa kwasan gaisuwa sukeyi yusrah har abin ya isheta




Daga karshe dai dakin baccin umman ta yawuce anan tayi bacci



Abba ne yasameta tayi Nisa abaccon yadafa kanta yakaranta Mata addu.ar da manO alaihissalam yakeyi was yayan Nana Fatima Hassan da Hussain.



Umma firdausi ce dakanta tace kuje kugaishe da umma maimuna



Khaleel zaiyi magana umma takwabeshi



Yusrah da Abdul suka tafi gaishe da umma maimuna



Tsakanin sashen junansu gari gudane Dan akwai tazara sosai driver yazo yadauke su yusrah tace no labarshi kawai we can walk



*********

Suna Isa gidan yusrah tayi sallama a kofar makeken falon dake harabar cikin gidan


Wani namijine taji ya amsa yace come in


Tabude kafa tashiga ita da yayan nata


Wani makeken kujera na alfarma tazauna akai

Yaro maisuna buhari yace Koda bansaniba bantaba ganinki ba nasan kece yusrah


Yusra

Please Login or Register in order to submit comment