Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels

ο»Ώ[6/23, 1:31 PM] UMMY KHALEEL: [6/19, 10:08 PM] Ummy Khaleel: BISMILLAH HIRRAHMANIR RAHIM
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·
πŸ”·

GEEMBIYA YUSRAH (PRENCESS YUSRAH)

WRITTEN BY UMMY KHALEEL

1

β˜€ FIRST CLASS WRITTERS ASSOCIATIONβ˜€

FCWA

β˜€ home of qualities and trusted writers of the nationβ˜€


WANNAN PAGE SADAUKAR WANE GAREKI MY BABY ONE YUSRAH DIYAR BLESSINGS BAZAN IYA MISALTA QUALITIES DIN SONKI DANAKEYI BA AMATSAYINKI NA DIYA TA DIYAR ALBARKA SAIDAI NASAN ADDU.A TA ZATA KAI GAREKI MY BABY YUSRAH UBANGIJI ALLAH YABAKI ILIMIN ISLAMA DANA BOKO YARAYA KI CIKIN IMANI YA HASKAKA ZUKATANKI DA TSORON ALLAH SWA MUCH LUV TO U YUSRAH DIYAR BLESSINGS😘
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·





Innalillahi wa Inna ilaihi Raji.un take tafaman nanatawa sabida azabar datake Sha


Dafa goshinta yayi Yana karanto mata addu.a tare da shafa mata akan cikin nata

Can dai abin ya lafa bacci Mai nauyi ya dauketa

Binta kawai yake da kallo Yana Mai tausaya mata irin halin da take ciki


Akullum tunaninshi shine Allah yasauki firdausi lafiya domin Yana matukar sonta Dan haka bayason abin da zaisameta

Saidai gaba daya wannan karon yatsinke da lamarin firdausi domin yasan cikin dake jikinta ba karamin wahalar da ita yakeyiba tausaya mata yakeyi



Tunda tafara bacci ba ita tafarkaba Sai Kiran sallan la asar


Wani abin da zaibaka mamaki shin firdausi garanta kamar ba itace mara lafiyan da tafita daga hayyacin taba



Mikewa tayi tare sa salatin manzon Allah sallallahu alaihi wasallam ranufi toilet


Batare da Bata lokaci ba tayi wanka tare da alwala tafito tagabatar da salla


Saida ta idar tayi addu.oi tare da rokon Allah ya yaye mata cutar dake damunta Yakuma Bata lpy anan tazauna taita istigfari Tana hailala


Ahaka yazo yasameta akan sallaya yayi sallama ta amsa dacewa ranka shidade barka da zuwa

Murmushi ya sakar mata Wanda yake matukar birgeta danhaka tamaida mishi martani


Dafatan nasameki lafiya ya jikinki


Ta amsa alhamdulillah naji sauki


Allah yakara sauki yafada tare da dafa goshinta yatofa mata addu.a



Firdausi tana mamakin mijin nata baicika yin Abu kamar Mai martaba ba Sam Sam baida girman Kai Danko fadanci da fadawa suke mishi baso yakeyi ba danyazama dolene babu yadda ya iya

***********

Zaune yake afada suna tattaunawa da fadawa jakadiya tashigo da sauri tana fadin ranka shidade Fulani fa ba lafiya aihuwar tazo


Azabure yamike yanufi cikin gidan Wanda tuni fadawa Suka rufamai baya yadakatar dasu da hanu


Tare Suka karasa dakin babban rigarshi yacire yajefar gefe ya ciccibeta Sai asibitin dake harabar cikin gidan


Tuni likitoci Suka nufo kanta

Abunda zaibaka mamaki shine


Sarki dakanshi ya shigar da ita dakin aihuwa Dan already Yana da masaniyar matarsa bazata iya aihuwa dakantaba Dole Sai anyi Mata C S Dan haka yanemi gudummawar wata amintacciyar likitarahi mace tataimaka mishi


Abinka da gidan sarauta nan da Nan gidan yacike makil da jama.a Ana sauraran fitowarsu


Shikuwa Mai martaba kokari yake yaga yaceto ran matarshi Dan aikin yakeyi cike da kwarewa da tausayi


Cikin yaddar ubangiji yaciro Mata karuwar baby girl fara kyakykyawa


Yayi hamdala tare da maida hankalinshi ga firdausi danganin ya kammala Mata aiki



Ba afi minti 30 ba yakammala komi tare da taimakon nurse da amintacciyar likitan shi


Yanagamawa yakoma kallonshi ga baby din dayafitar acikin firdausi ya rungimeta saikawai hawaye Suka Soma zarya a kuncinshi


Ahankali tasoma bude Ido daidai lokacin shikuma Yana tofa Mata addu.oi


Cikin murya kasa kasa take magana bayaji Dan haka yakai kunnenshi daidai bakinta


Me kikeso kice my firdausi

Ta runtse idonta tana Nishi da kyar tana jujjuya farin idon


Takura mishi Ido yace lpy my firdaus hanunta cikin nashi ganin haka yasa nurse da likita fita daga operation room din


Saidai Bai amince da kowa da yafita da baby ba

Suna fita yadauki babyn ya manna Mata akirji ta runtse Ido ganinhaka ya saurin daga baby daga jikinta


Baccine yadauketa shikuma yafice da diyar tashi rungume a kirjinshi


Yana fitowa mutanen gidan sukayo kanshi yadakatar dasu tare da fadin kutsaya


Kaitsaye mahaifiyar shi yanufa yamika Mata babyn shikuma yakoma Operation room
[6/20, 7:46 PM] UMMY KHALEEL: Batare da Bata lokaciba aka kintsa yarinya fes tafito sak ubanta



Anan operation room yata tofa Mata addu.o I Yana shafe Mata jiki


Bayan 1 hour ta farfado saidai Bata iya magana har awan Nan lokacin Mai martaba Bai barkowa yashigo dubataba inbanda mahaifiyar shi


Tuni gidan yadauki guna guni Yan gulma nayi

Wasu suce akan yarinya ana taja musu Rai saikace akansu akafara aihuwa wasu Kuma suce da gaskiyan shi tunda akwai sakun saka atsakaninsu da mutan gidan


Cikin yaddar ubangiji Fulani firdausi ta washe sosai saidai zugin dake damunta na yankata da akayi


Mahaifiyar Mai martaba ne tare da ita Dan bawanda akabari yashigo yaganta sabida wasu kwararan dalilai Wanda zakujiyo shi Nan gaba


Cikin kwana ki uku tasamu sauki Dan gsky tasami kulawa sosai daga mahaifiyar mijinta haka Shima mijin nata


Karkaso kaga Yan barka masu zuwa daga birane da dama hardama gayyan sodi


Saidai abinda zai daure maka Kai shine ko mutum daya daga cikin dangin Fulani firdausi babu Wanda yazo dukda sun San da aihuwar


Hakan bakaramin daga ma firdausi hankali yayi ba saidai takan danne tamaida abin baidame taba musamman inda tayi la akari da yadda uwar mijin ta ke lailayata


***********

Aranar suna yarinya taci sunan mahaifiyar Mai martaba wato NANA HAJARA Wanda akayima lakani da YUSRAH


Tabbas wani Abu Sai gidan sarauta Dan anyi barnar naira tsayawa fadama Bata lokacine saidai masu karatu kumisalta



YUSRAH Yar gata YUSRAH shalele YUSRAH Yar ALBARKA


Tabbas firdausi tasami kulawa sosai daga uwar mijinta taga Kuma gata hakama Mai martaba Yana jida ita sosai har mantawa yake Yana da wata matar


Acikin sati guda dinnan Fulani firdausi ta Zama kamar ba ita akayi ma operation ba Dan tacanza tayi kiba takara kyau sosai


Tabbas yusrah tana samun gata saidaifa bakowa ke daukan taba acikin gidan Dan Mai martaba yasa tsaro sosai akanta Dan haka ake shakkan daukarta musamman in akayi la akari da yadda rashin jituwa ke tsakanin Fulani firdausi da Fulani maimuna Tare da wasu mutan gidan


Akwana atashi ba wuya ko ince asarar Mai Rai


Watan yusrah shida da aihuwa idan kaganta zakayi tsammani tashekara aduniya ga wayo ga girman jiki tubarkallah Masha Allah


Hakan Yana matukar Bata ran Fulani maimuna musamman idan tayi la akari da yadda yarinya take da farin jini agurin jama.a ko makiyi saidai yace baisonta Amma badai yakushe kyawun halittar taba



Ga yusrah tashiga zuciyar mahaifinta tayi kane kane dukda kasancewar itace diyar fari ga mahaifinta haka kuma itace jikar fari Dan haka soyayya Mai karfi yashiga tsakaninta da mahaifn ta


Ko fada tare suke zuwa zaka ganta rike ahannunshi bakuma yabarin kowa ya dauketa


Hakan saiyazama abin rade radi agurin jama.a wasu suce Fulani firdausi ta mallake shi wasu suce soyayyace kawai tsakanin da da mahaifi zunde dai Sai Wanda yakaru


Fulani maimuna ce tare da amintacciyar kuyangar ta a makeken falonta da za a iya Kira aljannar duniya Sai faman sake sake sukeyi


Candai naji sun sheke da dariya zakayi tsammani ba matar sarki bace



Yusrah ce ketafamam tata namasu koyan tafiya


Tun tana Yar shekara daya mahaifinta yasoma koyar da ita alif Dan haka take kokari kwalabawa Dan tunda yusrah tataso agidan ba asa Mata wani kallo dayawuce karatu da wa azi kokuma station na larabawa Dan haka zakaji yawancin wasanta karatune dakuma larabci


Hakan Yana matukar fatanta ran Fulani firdausi Dan irin dabi.ar datakeso taga future child dinta Kuma alhamdulillah


Haka mahaifiyar Mai martaba Koda yaushe acikin koyar da yusrah karatun addini take


Abundai Sai Masha Allah yarinya tafara tasowa da dabi.u masu kyau


Kwance take kankujera tana karanto istigfari tare da hailala

Jitayi wani walkiya ya giftata afirgice tatashi tare da addu.a abakinta takara ganin walkiyar tabakin kofa tsoro da mamaki yakamata gami da rudani


Nimadai alkalamin rubutun.nawa subcewa yayi


Kubiyoni Dan jin cigaban labarin


Saidai comment dinku ne zaibani karfin gwiwa


More coment more page


Luv u all readers😘😘


πŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–Š


Taku har kullum UMMY KHALEEL
[6/23, 1:31 PM] UMMY KHALEEL: [6/21, 10:09 PM] UMMY KHALEEL: BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·
πŸ”·


GEEMBIYA YUSRAH (PRENCESS YUSRAH)

WRITING BY UMMY KHALEEL

2

β˜€ FIRST CLASS WRITTERS ASSOCIATIONβ˜€

β˜€FCWAβ˜€

Home of qualities and trusted writers of the nation


I dedicated this page to my luvly twins sist Allah yabaki lafiya yasa ciwo kaffarace kina matukar kokari gurin ganin kin nishadantar damu Allah yabaki lpy da tsawon kwana Mai ALBARKA yabarki da Abu yusrah together forever ameen

πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·

Dukwa Ni addu.a da yafito Mata yi takeyi Saida akafi minti biyar walkiyar Nan tana yi kafin tadauke


Ganin haka Fulani firdausi ta shiga toilet tayo alwala tayi sallah tare da addu a Allah yakareta da dukkan wani makirci dake Shirin afkamata


Tunbayauba tariga tasaba da irin wannan yanayi Dan haka abin Bai dametaba saidai takan yawan razana



Yusrah ce kwance kafar abban ta tana mishi gwalabe shikuwa Yana ta biye Mata saikace ba sarkiba Dan shi wani lokacin mantawa yakeyi da akwai sarauta akanshi


Yusrah tace Abba wuwa sha yagane metake nufi ma ana zatasha ruwa yadauketa yanufi dakin umman yusrah akan sallaya yasameta tana hailala yaduba agogo karfe 3 na Rana yariga yasaba da halin firdausi Koda yaushe acikin ibada take

Ganin shigowar su tashafa addu.an tare da tashi tanufi inda suke tashafa ma yusrah diyarta da majinta Mai martaba

Murmushi yasakar Mata yace gsky ina alfahari dake da kulawarki da addini


Firdausi tayi murmushi tace Allah ko maigida na nakaina yace kwarai dagaske

Itama tace nimafa ina alfahari dakai mijina abban yusra me kake da bukata


Yakalli yusrah yanuna Mata da yatsaya yace ruwa diyarki zatasha ta dakko ruwa tabata Tasha yusrah tace hamdullah cikin gwalaben yarenta


Ma ana alhamdulillah duksukayi murmushi hakan ya birgesu



Wai shin maiyakamata nayi ma nayi ne dan ganin bayan Fulani firdausi da da diyarta yusrah bana bukatar inbude Ido inga suna numfashi adoron kasa Dan haka nake neman taimakon gaggawa inji fulani maimuna


Jakadiya ta kece da dariya tace haba ya shugabata me kikeci nabaka nazuba ranki shidade kibarmin komi ahanuna kinji zansan yadda za ayi to shikenan nabaki Nan da gobe kikawo shawara tunda naga Al matsutsan da natura Mata basuyi komi ba gareta


Jakadiya kwantar da hankalinki za asamo mafita


*********

TAKAITACCEN TARIHI


Garin bauchi garine Mai ALBARKA Wanda yatara manyan Yan boko shuwagabanni da sarakuna tare da manya manyan Yan kasuwa



Allah ya albarkaci garin bauchi da kayayyanki alatu na gida dana waje


Sarki Abdul azeez shin sarkin bauchi mutum ne me addinin islama dana boko


Allah ya albarkaci shi da kulki irin na addinin islama baya banbanta talaka da Mai kudi duk matsayi daya yadauke su


Shiyasa sarki Abdul azeez yake da matukar farin jini agurin Al umma

Sarki Abdul azeez Yana da Mata guda daya da Yara biyu mace da namiji


Macece babba Mai suna sadiya Sai namijin sunanshi Yusuf sukenan Allah yamallaka mishi dukda kasancewar shi Maison Yara Amma yahakura da wa innan da Allah yabashi


Mutane da dama sunyi takawo mishi tayi yayayen su Amma yaki karba Dan ba wani Abu da yanema yarasa agurin matarsa HAJARA domin tana mishi biyayya yadda yakamata Dan haka ya kulle babin aure azuciyar shi dukda tsaigumin jama.a Bai dameshi ba


Dan yasan bazai taba yin adalci atsakani su ba idan yakara aure Dan bayason ya ranar kiyama yatashi abangare daya shanyayye


Sadiya da Yusuf suntaso cikin gata da kulawa na dangin uwa Dana uba Dan kotawani fanni suka juya daga uwa har uba sarauta suke dashi saidai hakan baisa sunji kansu su wasu vane


Dan a kullum iyayen su cikin musu nasiha sukeyi sukance babu Wanda yafi wani agurin Allah SWA Sai Wanda yafi bauta agareshi


Dan haka suka taso da son ibada dakuma daukar kansu daya agurin jama.a hakan yasa mutane suke kaunar su


Dan koakaranta sukaje baka banbancesu da sauran dalibai


**********

Ahaka Allah yaraya sadiya da Yusuf cikin son addini da tausayin talakawa Dan shi Yusuf ma baida abokai Sai yaran talakawa hakama sadiya



Akwana atashi sadiya ta kammala karatun ta na secondary school Mai martaba ya hadata aure da Dan abokonshi dake kano


Tabbas tayi biyayya ta amince da aure akayi biki aka Gama lafiya aka Kai amarya gidanta dake kano


Gidane tangameme tsayawa fadan tsarin gidan akwai bata lokaci Mai karatu ka misalta dakanka.



Rayuwa tacigaba da tafiya inda Yusuf yanzu shike fama da karatu Dan yanzu Yana ajin karshe a secondary wato ss3 Dan haka yamaida hankali a karatu domin yafison yakaranci likitanci shiyasa Yana science karfi Kuma alhamdulillah Yana kokari sosai


Aranar da suka kammala jarabawa aka Kira gida aka sanar musu cewa sadiya ta aihu da namiji


Murna agurinsu kamar yaya tunranar Yusuf yace zaije yaga yayarshi Dan yayi missing dinta aikuwa Mai martaba ya amince mishi



Aranar suna aka Sanya ma yaro sunan Mai martaba wato Abdul azeez ana kiranshi da sabeer


Anan ne Yusuf yaga Yar aikin sadiya yarinya karama wacce batafi shekara gomaba da aihuwa yaji lokaci guda Yana kaunarta


Dan adalilinta ya zauna yakara sati daya sunkuwa Saba da ita sosai

Annan yake tambayar ta sunanta tafada mishi sunana firdausi yayi murmushi yace nice name


Firdausi meyasa kike aikatau firdausi tace gsky ina aikataune Dan intaimaki mama na dake fama da bakin talauci yace banganeba



Firdausi Mai wayo tace zaka gane Amma bayanzuba


Sadiya ta fahimci Yusuf Yana matukar son firdausi Dan haka takara kulawa da ita fiye da da


Aranar da zaikoma yace ma sadiya Dan Allah takular mishi da ita insha Allah saiya aureta yashare Mata hawaye sadiya tace karka damu kanina zankula maka da ita


Sukayi sallama yatafi



Tunda yatafi firdausi tayi kewarsa haka Shima da tunaninta ya Isa gida.

Wannan kenan


Akwana atashi ba wuya jarabawar Yusuf yafito yasami abinda yakeso hakama admission yasamu a India sunbashi program din day cika wato medicine and surgery



Shirye shiryen zuwa makaranta yakeyi

Har kano yaje yima yayar tashi sallama tare da firdausi sabeer Kam angirma yayi wayo Dan yanzu shekaranshi daya Amma akwai basira



Ranar da jirginsu zai daga hadda firdausi a Yan rakiya tayi kuka sosai Haka suka rabu basuso ba

********

India


Tabbas idan akace yaro yasami tarbiya daga gida lallai zaiyi wuyan lalacewa dukda cewa India suna da Mata kyawawa Amma hakan baisa Yusuf yakalli kodaya acikinsu ba bare yaji Yana sonta asalima kyama suke bashi Dan haka yamaida hankali dankaratunshi kawai Mata da dama daga farare har bakaken fata binshi sukeyi amma yaki kulasu.

Wannan kenan



******
Nigeria kasata ta gado



Firdausi ce zaune agaban aunty sadeeya tana biya karatin hadda


Bayan tagama tace aunty wai nikam ya labarin uncle Yusuf ne aunty sadeeya tace Yana lafiya muna waya yanacewa agaisheki firdausi tace ina amsawa



Haka rayuwa tacigaba Saida Yusuf yashekara uku kafin yazo gida dan haka yayi matukar camzawa ya girma yayi kyau haskenshi yafito tubarkallah Masha Allah



Mai martaba da kanshi yaje yadakko shi a airport


Maimartaba kasa hakuri yayi yace waini babana meye sirrin ne naga kacanza Yusuf yace Abba wlh kwanciyar hankaline kawai Masha Allah inji sarki Abdul azeez yace dafatan dai kana karatun ko yace alhamdulillah Abba inayi sosai



Ahaka harsuka iso gida mahaifiyar shi tayi murnan ganin shi Dan yaron nata yacanza Mata gaba daya yazama bature


Karba kuwa da tarairaya yasamu daga mahaifiyar shidama mutan gidan baki daya


Kwananshi uku yaje kano ganin firdausi yayi tacanza tazama babbar yarinya firdausi Kam kasa ganeshi tayi Dan Koda yayi sallama Bata gane waye bane shi dayaga hakan yatambaya ina matar gidan


Dagudu tahaura saman bene takira Aunty sadeeya waitazo gawani dangayu yazo gurinta sadeeya tace to muje sabeer yafito da Yar rigimarshi zaisha ice cream



Sadeeya tace wawy lil bros Kaine kazama haka Yusuf yayi murmushi yace aunty hardake ko firdausi tace lah dama Yaya Kaine yayi murmushi yace baki ganeniba ko


Karbakam yashata Yakuma ga gata agurin aunty nashi sabeer ya ishesu da rigimarshi saiyasha ice cream Dan Haka yadaukeshi tare da firdausi sukaje want babban complex yamusu sayayya


Sabeer yarone maishiga Rai Dan Yusuf jiyayi kamar abashi yaron yatafi dashi



Kwananshi uku yakoma ananfa yatarar da wani aika aika da aka zartar akanshi Wanda yarasa ganewa ko ince fahimta
[6/21, 10:40 PM] UMMY KHALEEL: Wato aure aka daura mishi da diyar waziri


Mahaifinshi ne yakira shi yasanar mishi cewa waziri ne yakawo shawarar adaura auren da diyarshi Dan yanason a karfafa zumunci Yusuf yace to Abba Amma tunda ka amince nima na amince bani da ja Amma Dan Allah ina naman alfarma agurinka


Abba yace ina sauraranka Yusuf yace akwai yarinyar danaekso na aura saidai karamace batafi shekara Sha hudu ba idan ka amince ahada da nata adaura


Mai martaba yayiurmushi irin tasu ta manya.yace karka damu kafara rike wannan tukunna kafin kagama karatu Sai na nema maka auren wandan Yusuf yaji dadin maganar mahaifin nashi



Ansha biki bidiri daidai ba ango Dan Haka ba awani Bata lokaci ba aka kawo amarya gidan mijinta dake sahsin sarki wani flat ne madaidaici Mai masifar kyau aka ajiye.amarya


Misalin shadaya na dare kowa ya watse Yusuf Kam Yana gurin mahaifiyar shi Yama manta da wata amarya Saida aka tuna mishi Dan Haka yatashi Dan bayason Bata musu Rai


Sallama yayi Bata amsaba yaja tsaki yace kekuma Haka akace karki amsa sallama kafin tadago tace wa alaikassalam ya Salam yafada lallai tana da kyau saidai baisonta Amma haka zaiyi hakuri ya bi iyayenshi


Umurtanta yayi da suyi sallah tatashi tayo alwala bayan tafito daga toilet Shima yayo nashi alwalan yajasu sallah



Bayan sun idar yamata Saida safe yawuce dakinshi itama ta haugado ta kwanta abinta


Maimuna itace diya daya tal ga wazirin sarki mahaifiyar ta sunrabu da babanta sabida wasu dalilai Wanda zakujishi Nan gaba



Washe gari maimuna batatashi da wuriva har Yusuf ya dqwo daga masallaci yasameta tana kwance yatasheta tayo alwala tayi sallah sannan takoma ta kwanta



Satin su biyu da aure yakoma karatunshi batare da wani Abu yashiga tsakanin suba amatsayin ma aurata ba



Haka rayuwa ta harba har Allah yasa ya kammala karatunshi yadawo Nigeria yasoma aiki da babbabn asibitin dake bauchi wato abubakar tafawa balewa University teaching hospital



Shi harga Allah ya manta da wani auren dake kanshi daida abbanshi yatunatar dashi Dan Haka wannan karon yayi kokarin ganin ya saukar da nauyin.da Allah yadaura mishi


Bayabo ba fallasa Kam maimuna


Watanshi daya da dawowa yanemi anema mishi auren firdausi alokcin firdausi anzama yanmata angama secondary school sabeer Kam ya girma yayi wayo Yana Shirin zuwa jss1


Koda Yusuf yayima abban shi bayanin wacce yakeso daga gidan talakawa take yaji Dadi tabbas koba komi masarautarsu akwai aiki da addini da sanin yakamata

Har kauyen su firdausi akatafi.neman auren ta wato rauta


Ansami iyayenta saidai mahaifinta yaki amincewa da aure sabida zigar amaryar shi wai sayansu za ayi ina firdausi ina manyan mutane haka


Limamin garin ne yayi ruwa yayi tsaki yabasu auren firdausi Dan yasan irin halin da yarinyar tashiga agurin matar ubanta kande.


Yusuf Kam tunda aka daura aure yake tatamar murna saifaman kyauta yakeyi limankam yasha kyauta kala kala hadda jujerar haji da gida da mota hakama Yan gari sunsha kyaututtuka



Aranar bayan sunkoma aka Kai firdausi gidan mijinta inda akafara kaita gurin uwarmijin tunda bawasu mutane bane suka kawota sadeeya ce dakanta takawota Sai makota


Firdausi Kam Banda kuka ba abin da takeyi ace ranar auren ta babu ko mutum daya nata shinma wai ina maman ta ne




Bayan biki da sati daya yahadasu a dakinshi yamusu nasiha maimuna tace haba ai firdausi kanwace agareni zamu sauna lafiya
Jiyayi yafara sonta da wannan kalma datayi


Firdausi tace nagode anty maimuna Allah yabamu zaman lafiya



Watan firdausi daya agidan tasoma laulayi karkaso kaga murna agurin Yusuf da mahaifiyar shi da Mai martaba kanshi


Itakuwa maimuna hankalinta yatashi matuka Dan Haka tashi sake sake da murde murde


Ana Haka Kuma Mai martaba yace yanason zaiyi murabus yadaura yaronshi akan karagar mulki


Yusuf baisoba Amma Haka Dole ya amince Dan baison jayayya da iyayenshi kokadan .


Tofa alhamdulillah anyi bikin nadin sarauta inda Mai martaba yasanar dasu zaije saudiya Karin karatu Sai Nan da shekara uku zaidawo idan firdausi ta aihu asa ma diyar suna HAJARA sannan amata lakabi da YUSRAH inkuma namiji ne asamishi suna Abdul azeez akirashi da sultan Yusuf yace angama ranka shidade Haka ma mahaifiyar Yusuf tanajin dadin KULAWAR da mijinta kemata


Maimartaba yabar Nigeria Dan Haka mulki yakoma hanun Yusuf



Watarana Yusuf na kwance Kiran babanshi yashigo jikawai nayi yace insha Allah zanyi. Ydda kakeso yace Allah yabaka nasara


Wannan shine dalilin dayasa Yusuf baya yadda ya bar diyarshi ga kowa Sai amintattunshi dukda dai banji meye Mai martaba yafada mishi ba



Wannan shine TAKAITACCEN TARIHI


Muje zuwa



More comment


More typing


Luv u all😘😘


ummykhaleee@gmail.com
[6/23, 1:31 PM] UMMY KHALEEL: [6/22, 7:30 AM] UMMY KHALEEL: BISMILLAH HIRRAHMANIR
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·πŸ”·
πŸ”·πŸ”·
πŸ”·

GEEMBIYA YUSRAH
(PRENCESS YUSRAH)

WRITTEN BY UMMY KHALEEL

3

β˜€ FIRST CLASS WRITTERS ASSOCIATIONβ˜€


FCWA


β˜€ home of qualities and trusted writers of the nationβ˜€



I dedicated this page to my luvly sist jidda baiwar Allah. Allah yabar zumuncin kauna kina matukar nuna kulawarki gareni Allah yabarmu tare 2gather 4rever ameen

πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·

CIGABAN LABARIN



Sarki Yusuf Abdul azeez shike rike dankaragan mulki saidai wannan karon mulkin ta canza salo Dan Yana gudar da mulki ne akan tsarin musulunci ba bisa Al adaba.



Umman yusrah ce zaune ita da yuarah sun idar da sallah kuyanga tashigo da sallamanta


Umman yusrah ta amsa wa alaikassalam barkanki da shigowa Cikin sakin fuska kuyangar hajiya mahaifiyar Yusuf tace ranki shidade uwar gidana tana bukatar ganinki yanzu umman yusrah tace haba mama saunawa zance Miki banson wannan karramawar keta uwace agurina banson wannan rissinawar da kikeyi



Kuyangar tace tuba nake me za ace Mata


Umman yusrah tace mutafi tare tadauki diyar tata tarungume ajikinta suka nufi inda sashen umma yake



Ana tasameta a kishin gide ta shiga da sallama ta amsa Mata da fara.a




Tanemi gefe guda tazauna kusa da umma ta saddakai kasa tace gani umma



Umma tayi ma kuyangar alamar taje kawai



Bayan fitar ta umma tace firdausi nakira kine sabida wasu dalilai saidai bansan irin naki ra ayinba Sai da Amin cewarki kafin muzartar da hukunci



Firdausi kanta akasa Dan tana matukar Jin kunyar surukar tata



Tace umma dukwani hukunci da zaku zartar akaina karku bukaci shawarata kuzartar kawai



Umma tace Dole mubaki hakkinki amatsayin na diyarmu



Anan umma tace firdausi idan kin amince former Mai martaba wato mijinta kenan Yana so kiba sadeeya kyautar yusrah sabida wasu dalilai Wanda koni Bai fadama ba



Firdausi tadago Kai tace umma wanna aiba wani Abu bane aunty sadiya tamkar uwace agareni Allah yasa hakan shine mafi alheri


Saidai umma zanso akawomin KHALEEL abani shi Dan ina kaunar yaron araina umma tayi murmushi tace karki damu Allah yamiki ALBARKA



Yusrah dama yau Yan shagwabar nakusa ba yadda umma batayi tazoba Amma taki zuwa tace kizamanki dama banson kizo kamar yusrah taji abin da tace taimata gwalo tana dariya




Sarki Yusuf yaji hukunci Mai martaba wato mahaifin shi Yakuma amince Dan haka aka ranar Kai yusrah kano gurin Yar mahaifin ta




Khaleel Kam dayaji za akawoshi bauchi murna yakeyi Dan dama jinin su yahadu da umma firdausi



Gashi Kuma shine auta agirin iyayenshi saidai ya girmi yusrah da shekara biyar.


********


Bayan shekara biyar yusrah ce kwance kafar mummy sadiya tana kuka itafa bazataje makarantaba tagaji mummy saifaman lallashin ta takeyi Abdul Rashid yafito cikin shirinshi wato Mai bin sabeer Wanda khaleel kebinshi yace ato ke kullum bakison zuwa school ko Zaki Zama Yar kauye


Yusrah tafashe da kukan shagwaba tace mummy kinjishi ko




Mummy tasaba da shagwaba irin ta yusrah Dan Haka tasamu ta lallabata tatashi sutafi



Abdul Rashid ya zabga Mata harara yace Mai riikicin banza kawai yusrah tafashe da wani ihu



Arazane mummy tajuyo tace lafiya yusrah tace ba bros Abdul vane yake.... Bata karaba ya Dalla mata harara tayi shiru


Mummy daitakara lallashin kafin tayi shiru suka tafi



Bayan fitansu sabeer yafito yasami mummy zaune akan kujera tanacin apple daddyn shima lokacin yafito Dan zuwa office



Sabeer yace mummy wannan Yar rigimar ta tafi ko daddy yayi murmushi yace babana kenan yusrah kake cema Yar rigima idan tajikafa kasan aranar za awuni gidan da rikici shima sabeer murmushi yayi yace gaskiya daddy bantaba ganin shagwaba irin na yusrah ba yarinya kamar akanta aka halicci shagwaba



Mummy murmushi tayi tace kunfi kusa nidai nawa Ido


Tashi tayi takarbi jakar mijinta dama tasaba tamishi rakiya har gurin mota


Body guard suka takomusu baya suka bude mishi kofar baya yashiga


Har kunnen shi takai bakinta tamishi

Please Login or Register in order to submit comment