Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ta amshi yaron ta goyeshi ta fara had'a kayan da zasu bukata ta dinga kaiwa d'akinta ita dai khadija nata ido kawai.

Saida ta gama kintsa komai sannan ta tasa khadijan zuwa d'akinta,

"Ke naga alamar bawani hankalin kirki gare kiba inba haka ba duka yaushe kika haihu da zaki fara biye mishi tunda kin san ba hakuri ne da shiba? koda yake bazan yi mamakiba tunda shine ya raineki babu abinda be koya mikiba ke ma kin zama shi."

Kunya tasa khadijan rufe kanta akan gado tun tanajin motsin Maman har barci ya d'auketa a haka.












*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
[3/14, 2:43 PM] ⓠʊ¥ґѦ℮м℮¥: *💗DR.AHMAD💗*

43

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *HAJJA CE*👈

*HASKE WRITER'S ASSO.....*💡
(Home of expert & perfect writer's)



*K*usan duk taji abinda ya faru tsakanin Ahmad da Mama dan haka agigice ta fara lalubar wayarta tana sharar hawaye daga kwancen da take, tajima tana ringing sannan ya d'aga wayar muryarshi tayi matukar yin sanyi da kaji kasan yana cikin damuwa.

Cikin muryar kuka ta fara magana,

"Ya Ahmad kadda kai min haka dan Allah ka rufamin asiri ka dawo gida kadda ka aikata wani zunubin wanda zamu samu kamasho muma, ka dawo gida wallahi zan kwana a wajanka ko Mama bata so amma kadda kaje wani wuri kaji dan Allah?!"

A kai-akai yake sauke ajiyar zuciya kamin yace,

"To ki daina kukan yanzu zan dawo."

"Nidai ban yadda ba ka dawo in ba haka ba wallahi bazan iya zama dakai ba sabida zanfara zarginka gara ka dawo yanzu nasan ko nisa ba kaiba."

"Toh shikenan ganinan amma in taddake a d'akin mu kinji ko?!"

"Toh..."

Ta furta tare da ajiye wayar, idanu suka had'a da Maman wacce tuni tagama jin duk wata magana da suka yi.

Idanun tane suka kuma kawo ruwa kamin tace,

"Mama kiyi hakuri tsoro na keji, wallahi tsoronake Yaya Ahmad bashi da hakuri ya riga yaje makura kiyi hakuri.."

"A'a toh nikuma menene nawa khadija? ai kunfi kusa Allah ya baku zaman lafiya da hakuri da juna, amma dai sai gobe zaki koma d'akin naku ko? sabida a d'an k'ara gyara shi.

Ba yadda zatayi tace,

"Toh Mama."

Goma saura ta sulale zuwa wajan mijinta domin tuni ya isheta da kira, lallab'awa tayi ta ajiye yaron kusa da Mama tayi tafiyarta wajan Ahmad, kusan cin karo suka yi a hanya harya gaji da jira zaizo ayi yanda za ayi, tana rungume jikin shi har gado ko kofar basu tsaya sakayawa ba suka fara shagalinsu domin ba k'aramin hakuri Ahmad d'in yayi ba shi kanshi beyi tunanin zai iya hakurin ba amma dai yasha wahala fiye da yanda masu karatu zasu fahimta....

Lokacin da tafiya tayi tafiya tuni malam Amadu aka fara sambatu da kiraye-kirayen sunaye sabida ba karamin gigitashi babyn tashi tayi ba, sosai ta temaka mishi har wajan asuba suna nanike da juna koya ta motsa saiya mai da ita jikinshi, sun manta da batun jaririn su abba da yake dama yaron bawani damuwa da tsotsan dare yayi ba hakan yasa suka manta dashi.

Kasa fita sallar asuba yayi sabida wani irin matsiyacin zazzabi daya sakko mishi, koda sukai sallah kuma nad'eta yayi ajikin shi yana kyarma itako tuni tafara mishi hawaye sabida tausayin shi takeji dan har ta fara tunanin ko yanada shafar aljanu.


MAMA kam jin kamar motsi kusa da ita ya sata tashi zaune tare da haskawa,

"Lahaula wala kuwwata illabillahir aliyulazim ni Habiba nan ta kwangarar dakai kenan ta tafi wajan mijinta, oh ni yaran zamani to banda shirme aida dashi ta tafi idan da ya tashi ni zan bashi Nono ko kuwa..."

Kuma haska yaron tayi idanunshi biyu yatsa kawai yake tsotsa, hab'arta ta kama kamin tace,

"Ikon Allah zamani..."

Koda tayi sallar asuba rungumar yaron tayi jikinta tana mutmushi idan ta tuna shirmen iyayen shi.

Koda gari yayi shaaa tuni Ahmad ya fara galabaita sabida aman daya keta shek'awa dan haka arud'e khadijan ta nufi d'akin Mama tana hawaye.

A tsorace Maman ta mik'e dan dama bawani barcin kirkine ya d'auketa ba sabida tana gudun kadda yaron yai kuka,

"Lafiya khadija?"

"Mama bashi da lafiya tun dare yanzu kuma amai yake tayi harya gaji."

"Innalillahi muje na ganshi."

Saida ta goya yaron sannan suka nufi d'akin yana kudundu ne a cikin bargo ya rufe har fuskarshi, sannu Maman tayi mishi kamin tace,

"Ina wayarka akira maka ko Hassan ne ya duba ka?"

Muryarshi tai sanyi sosai yace,

"Mama tana falo."

Khadija ta kira dr. hassan da yake abokin aikin Ahmad d'in ne kuma suna abotaka sosai sannan unguwarsu d'aya, saida tayi mishi bayani sannan yace gashinan zuwa.

"K'arb'eshi kibashi nono inje inrage ayyukan kamin yazo ya dubashin."

Zama tai kusa da Ahmad domin bawa yaron nono bayan fitar Maman d'akin Ahmad ya rungumota jikin shi yana kallon yaron kamin yai murmushi yace,

"Kinga be kuka ba da dadaddare gunta zai dinga kwana ma kawai ko?!"

"Eh..!"

Ta furta a hankali kamin tace,

"Ya jikinka?!"

Kirjinta ya matsa da karfi har saida yaron ya kware da nonon kamin yace,

Koma dai menene ai kune kuka jamin tunda da kika biyema Mama akaita jamin rai."

Shiru tayi mai tak'i yin magana dan tasan tsiya yake yi mata,


"DR. ya haka?"

Cewar dr. Hassan dake dariya, shima Ahmad d'in dariya yayi kamin yace,

"Kai nifa bana san iskanci kaje kakawo min magani kawai insha."

Ficewa yayi yana dariya itama dai Maman bata kuma bi ta kan shiba dan tasan ciwon berasa nasaba da tasowar kwantacciyar jarabarshi ba.

Sai wajan sha-biyu sannan ya warware nan da nan ya fara lalubar khadija, saima lokacin ne ta tuna da zafin dataji jiya da daren domin bakaramar wahala yaba taba.

Marairaicewa tayi tace,

"Kai yayana daga warkewar ka?!"

Ko kulata beyi ba sai da ya sami nutsuwa sannan ya rungumeta jikin shi yana sauke numfashi murya k'asa-k'asa tace,

"Khadija kin sauya da yawa wallahi jinake kamar in makale ajikinki na daina fita, ashe idan mace ta haihu k'ara canzawa take yi?"

Murmushi kawai tayi aranta tana cewa inda gyara ko, ai wannan aikin Mama ne.

Aminu ne ya zabga sallama d'akin da sauri suka rufe jikinsu da bargo kamin Ahmad din yace,

"Kai Aminu ya akayi?!"

"Mama ce tace akawo shi kuka ya keyi kuma a cire mishi kayan sanyin rana ta fara zafi..."

"To kawoshi nan."

Ganinsu cikin bargo yasa aminun cogewa saida Ahmad din yace,

"Kawoshi mana a'a Maman shi barci take yi."

Daga kwancen ya karbi yaron Aminu ya fita yana waka shi kuma ya gyara mai kwanciya ajikinta yace,

"Bashi yasha sai muje muyi wankan."

*****

Babu sauran wata b'araka tsakanin ma'auratan domin Mama ta tsaya musu tsayin daka wajan ganin zaman nasu ya d'ore amataki na adalci da kyautatawa juna, haka rainon yaron kusan awajanta yake indai ka ganshi hannun khadija to nono zai sha ya saba da Mama sosai sabida yanda take kulawa dashi kullum wajata yake kwana idan ya motsa tabashi ruwa, be tab'a yi mata kuka ba.

Ahmad ya fara cuku-cukun neman karatun khadija ya sami karin girma da transfer zuwa katsina dan haka cikin farin ciki ya gayama Mama tare da shawarar komawarsu gaba d'aya can, domin Maman taso kin zuwa sai dai tun alokacin khadija ta saka kuka tare da rantsuwar itama ba zata bishiba matukar Maman baza taje ba.

_Kunjifa surukai ko masu shirin zama surukan ya kamata musan irin zaman da zamu yi da matayen 'ya'yan mu tunkamin sufara mana adduar mutuwa sabida bak'in halin da muke nunawa a garesu."_


Ckin sati uku suka koma cikin garin katsina da zama sai dai sunbar Aminu a gidan malam Mamuda sabida makaranta idan ya kammala J.s sai ya k'arasa acan. satin su biyu da tarewa khadija ta fara zuwa makaranta inda ta samu Omar musa 'yar aduwa, bata da matsala da abba domin ya fara shan kamu wanda Mama ke had'a mishi na waken suya da madara har taje ta dawo be kosawa da jiranta shima d'an albarkar....










*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
[3/14, 2:43 PM] ⓠʊ¥ґѦ℮м℮¥: *💗DR.AHMAD💗*

43

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *HAJJA CE*👈

*HASKE WRITER'S ASSO.....*💡
(Home of expert & perfect writer's)



*K*usan duk taji abinda ya faru tsakanin Ahmad da Mama dan haka agigice ta fara lalubar wayarta tana sharar hawaye daga kwancen da take, tajima tana ringing sannan ya d'aga wayar muryarshi tayi matukar yin sanyi da kaji kasan yana cikin damuwa.

Cikin muryar kuka ta fara magana,

"Ya Ahmad kadda kai min haka dan Allah ka rufamin asiri ka dawo gida kadda ka aikata wani zunubin wanda zamu samu kamasho muma, ka dawo gida wallahi zan kwana a wajanka ko Mama bata so amma kadda kaje wani wuri kaji dan Allah?!"

A kai-akai yake sauke ajiyar zuciya kamin yace,

"To ki daina kukan yanzu zan dawo."

"Nidai ban yadda ba ka dawo in ba haka ba wallahi bazan iya zama dakai ba sabida zanfara zarginka gara ka dawo yanzu nasan ko nisa ba kaiba."

"Toh shikenan ganinan amma in taddake a d'akin mu kinji ko?!"

"Toh..."

Ta furta tare da ajiye wayar, idanu suka had'a da Maman wacce tuni tagama jin duk wata magana da suka yi.

Idanun tane suka kuma kawo ruwa kamin tace,

"Mama kiyi hakuri tsoro na keji, wallahi tsoronake Yaya Ahmad bashi da hakuri ya riga yaje makura kiyi hakuri.."

"A'a toh nikuma menene nawa khadija? ai kunfi kusa Allah ya baku zaman lafiya da hakuri da juna, amma dai sai gobe zaki koma d'akin naku ko? sabida a d'an k'ara gyara shi.

Ba yadda zatayi tace,

"Toh Mama."

Goma saura ta sulale zuwa wajan mijinta domin tuni ya isheta da kira, lallab'awa tayi ta ajiye yaron kusa da Mama tayi tafiyarta wajan Ahmad, kusan cin karo suka yi a hanya harya gaji da jira zaizo ayi yanda za ayi, tana rungume jikin shi har gado ko kofar basu tsaya sakayawa ba suka fara shagalinsu domin ba k'aramin hakuri Ahmad d'in yayi ba shi kanshi beyi tunanin zai iya hakurin ba amma dai yasha wahala fiye da yanda masu karatu zasu fahimta....

Lokacin da tafiya tayi tafiya tuni malam Amadu aka fara sambatu da kiraye-kirayen sunaye sabida ba karamin gigitashi babyn tashi tayi ba, sosai ta temaka mishi har wajan asuba suna nanike da juna koya ta motsa saiya mai da ita jikinshi, sun manta da batun jaririn su abba da yake dama yaron bawani damuwa da tsotsan dare yayi ba hakan yasa suka manta dashi.

Kasa fita sallar asuba yayi sabida wani irin matsiyacin zazzabi daya sakko mishi, koda sukai sallah kuma nad'eta yayi ajikin shi yana kyarma itako tuni tafara mishi hawaye sabida tausayin shi takeji dan har ta fara tunanin ko yanada shafar aljanu.


MAMA kam jin kamar motsi kusa da ita ya sata tashi zaune tare da haskawa,

"Lahaula wala kuwwata illabillahir aliyulazim ni Habiba nan ta kwangarar dakai kenan ta tafi wajan mijinta, oh ni yaran zamani to banda shirme aida dashi ta tafi idan da ya tashi ni zan bashi Nono ko kuwa..."

Kuma haska yaron tayi idanunshi biyu yatsa kawai yake tsotsa, hab'arta ta kama kamin tace,

"Ikon Allah zamani..."

Koda tayi sallar asuba rungumar yaron tayi jikinta tana mutmushi idan ta tuna shirmen iyayen shi.

Koda gari yayi shaaa tuni Ahmad ya fara galabaita sabida aman daya keta shek'awa dan haka arud'e khadijan ta nufi d'akin Mama tana hawaye.

A tsorace Maman ta mik'e dan dama bawani barcin kirkine ya d'auketa ba sabida tana gudun kadda yaron yai kuka,

"Lafiya khadija?"

"Mama bashi da lafiya tun dare yanzu kuma amai yake tayi harya gaji."

"Innalillahi muje na ganshi."

Saida ta goya yaron sannan suka nufi d'akin yana kudundu ne a cikin bargo ya rufe har fuskarshi, sannu Maman tayi mishi kamin tace,

"Ina wayarka akira maka ko Hassan ne ya duba ka?"

Muryarshi tai sanyi sosai yace,

"Mama tana falo."

Khadija ta kira dr. hassan da yake abokin aikin Ahmad d'in ne kuma suna abotaka sosai sannan unguwarsu d'aya, saida tayi mishi bayani sannan yace gashinan zuwa.

"K'arb'eshi kibashi nono inje inrage ayyukan kamin yazo ya dubashin."

Zama tai kusa da Ahmad domin bawa yaron nono bayan fitar Maman d'akin Ahmad ya rungumota jikin shi yana kallon yaron kamin yai murmushi yace,

"Kinga be kuka ba da dadaddare gunta zai dinga kwana ma kawai ko?!"

"Eh..!"

Ta furta a hankali kamin tace,

"Ya jikinka?!"

Kirjinta ya matsa da karfi har saida yaron ya kware da nonon kamin yace,

Koma dai menene ai kune kuka jamin tunda da kika biyema Mama akaita jamin rai."

Shiru tayi mai tak'i yin magana dan tasan tsiya yake yi mata,


"DR. ya haka?"

Cewar dr. Hassan dake dariya, shima Ahmad d'in dariya yayi kamin yace,

"Kai nifa bana san iskanci kaje kakawo min magani kawai insha."

Ficewa yayi yana dariya itama dai Maman bata kuma bi ta kan shiba dan tasan ciwon berasa nasaba da tasowar kwantacciyar jarabarshi ba.

Sai wajan sha-biyu sannan ya warware nan da nan ya fara lalubar khadija, saima lokacin ne ta tuna da zafin dataji jiya da daren domin bakaramar wahala yaba taba.

Marairaicewa tayi tace,

"Kai yayana daga warkewar ka?!"

Ko kulata beyi ba sai da ya sami nutsuwa sannan ya rungumeta jikin shi yana sauke numfashi murya k'asa-k'asa tace,

"Khadija kin sauya da yawa wallahi jinake kamar in makale ajikinki na daina fita, ashe idan mace ta haihu k'ara canzawa take yi?"

Murmushi kawai tayi aranta tana cewa inda gyara ko, ai wannan aikin Mama ne.

Aminu ne ya zabga sallama d'akin da sauri suka rufe jikinsu da bargo kamin Ahmad din yace,

"Kai Aminu ya akayi?!"

"Mama ce tace akawo shi kuka ya keyi kuma a cire mishi kayan sanyin rana ta fara zafi..."

"To kawoshi nan."

Ganinsu cikin bargo yasa aminun cogewa saida Ahmad din yace,

"Kawoshi mana a'a Maman shi barci take yi."

Daga kwancen ya karbi yaron Aminu ya fita yana waka shi kuma ya gyara mai kwanciya ajikinta yace,

"Bashi yasha sai muje muyi wankan."

*****

Babu sauran wata b'araka tsakanin ma'auratan domin Mama ta tsaya musu tsayin daka wajan ganin zaman nasu ya d'ore amataki na adalci da kyautatawa juna, haka rainon yaron kusan awajanta yake indai ka ganshi hannun khadija to nono zai sha ya saba da Mama sosai sabida yanda take kulawa dashi kullum wajata yake kwana idan ya motsa tabashi ruwa, be tab'a yi mata kuka ba.

Ahmad ya fara cuku-cukun neman karatun khadija ya sami karin girma da transfer zuwa katsina dan haka cikin farin ciki ya gayama Mama tare da shawarar komawarsu gaba d'aya can, domin Maman taso kin zuwa sai dai tun alokacin khadija ta saka kuka tare da rantsuwar itama ba zata bishiba matukar Maman baza taje ba.

_Kunjifa surukai ko masu shirin zama surukan ya kamata musan irin zaman da zamu yi da matayen 'ya'yan mu tunkamin sufara mana adduar mutuwa sabida bak'in halin da muke nunawa a garesu."_


Ckin sati uku suka koma cikin garin katsina da zama sai dai sunbar Aminu a gidan malam Mamuda sabida makaranta idan ya kammala J.s sai ya k'arasa acan. satin su biyu da tarewa khadija ta fara zuwa makaranta inda ta samu Omar musa 'yar aduwa, bata da matsala da abba domin ya fara shan kamu wanda Mama ke had'a mishi na waken suya da madara har taje ta dawo be kosawa da jiranta shima d'an albarkar....










*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
[3/14, 2:43 PM] ⓠʊ¥ґѦ℮м℮¥: *💗DR.AHMAD💗*

44

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *HAJJA CE*👈

*HASKE WRITER'S ASSO...*💡
(Home of expert & perfect writer's)



*K*ullum shike sauketa a makarantar sannan shi kuma ya wuce wajan aikin shi, yana matukar girmama khadija da duk abinda ya shafeta bejin kiwar yi mata duk abinda take so sabida bata rageshi da komai ba musamman wajan bukatarshi koda bata so takan jure tak'i nuna mai hakan har sai ya barta dan kanshi. kullun cikim gyaran jikinta take da kayan marmari da kamshi sam bata yarda yajita da wani tashi wanda ba kamshi ba, tana matukar amfani da shawarwarin surukar tata domin wasu lokutan ma ita da kanta take murzamata kankana da madara ko kuma kwakwa da jikakken dabino ko kuma had'in kanunfari da zuma, had'i ne masu matukar k'arama d'iya mace lafiya da kuzari tare da d'and'ano mara algush shi yasa kullum mijinta yake like da ita bata ba shi damar kallon kowace d'iya mace ba awaje kullum cikin shaukinta yake ga yaronta shima tabarkalla kullum kara girma yake yi da wayau. waye yayi tunanin rayuwa zata zo musu a haka? sabida kowa yana tunanin rashin mahaifi shine durkushewar rayuwa, wannan ba haka bane domin Allah baya tab'a d'orawa bawa abinda bazai iyaba sai dai shi bawan ya d'orawa kanshi ma'ana be amince da kaddarar shiba.

Fitowarta kenan daga cikin makarantar sotake ta biya gidan wata k'awarta da keta fama da laulayi taga yau kwana biyu bata zoba taji wayarta nata ringing ko bata duba ba tasan mijinta ne domin kalar nashi daban yake dama.

"Hello.."

Ta furta cikin yanayi na rigima da gajiya yace mata,

"Babyna ya kike?!"

"Lafiya lau nake, ya aikin naka?!"

"Lafiya lau, sai kewarki data dameni baby ganinan a hanya zanzo in d'aukeki mudawo gida idan na huta zuwa anjima saina koma."

Murmushi tayi wanda har saida yaji sautin shi kamin tace,

"Toh shikenan amma ka tahomin da abu me sanyi yayana sabida yunwa nakeji sosai."

"Ok as you wish madam."

Samun wuri tayi ta zauna dan jiranshi yayinda take tuno mijin nata wai kewa sai kace da safe be taketaba amma yanzu biyu na rana harya fara maganar neman k'ari Allah ya rangwanta mai.

Har ya tsaya gefenta hankalinta baya wajen shi saida taji yana k'okarin d'aukarta sannan ta farga, gaishe shi tayi sannan ta zagaya ta shiga motar, madarar Hollandia me sanyi ya mik'a mata saida ta shanyeta tas! sannan tayi hamdala tana kallonshi,

Girarshi ya d'aga mata kamin yace,

"Kin dawo dai-dai ko?!"

"Sosai ma wallahi yunwa ba tayi ba."

"Ina fa tayi ai shi yasa zakiji almajiri d'an malam yana cewa iya yinwa zata kasheni."

Duk suka yi dariya koda suka koma gida kallo Mama tabisu dashi kamin tace,

"Ikon Allah daga ina haka ku kuma?"

Shigewa d'aki khadija tayi tana dariya yayin da shi kuma Ahmad d'in yayi tsaye gabanta yana sosar kanshi kamin yace,

"Mama ina abba ne banji motsin shiba?!"

"Hummmm Allah-Allah ya shiryaka babana amma dai ka dinga kula da aikinka kaji ko? ga abba can yau barcin rana ya keji."

"Toh Mama insha Allahu a ci gaba da yi mana addu'a."

"Muna kan yinta ai banana."

Da haka ya sulale zuwa b'angaran su,

"Baby na babu kara shine zaki gudo ki barni da Mama ko?"

Dariya tayi kamin tace,

"To ai tasan halin 'yan kayanta tsayawar me zanyi ni kuma..?!"

Tare suka watso ruwa sannan ta kula dashi saida ya sami nutsuwa sannan ya shirya yabar gidan itako nan yabarta tana barcin gajiya.

****

Bayan wata hudu:-

Rarrafe yaron keyi yanata zagaye gidan yana wasanninshi shi kadai kyakykyawa ne na gaske gashi lafiyayye yasan kowa na cikin gidan ga d'an karan b'arna kamar sun had'a kawance da b'era. da yake weekend ne sam kiriniyar shi ta hana uban barci wanda tuni ya keso yayi barcin amma wasannin da yaron keyi shi kawai ya keji akunnuwan shi.

Jikin shi ya zare daga na khadijan kamin ya tashi dogon wando ya saka sannan ya nufi tsakar gidan inda ya kejin hayaniyar yaron, nan ya ganshi ya fara tsallen a d'aukeshi, Mama dake gefe tana dariya tace,

"Ya hanaka barci ko? ai abba badai kiriniya ba."

Sama ya dinga cab'e yaron suna dariya kamin yace,

"Wallahi Mama motsinshi kawai nakeji ko barcin ranar ma ya kiyi, amma bari na kama Mamanshi kila in tabashi nono yayi bacci."

Yana farashan nonon yayi barci sai gashi su duka sunyi barcin har Mama wadda dama itama motsinshi ya sata zama tsakar gidan dan kadda yai wajen ruwa.

Cikin ikon Allah komai na tafiya tsaf yanda suke bukata basu da wata matsala kullum arzikinsu karuwa yake kamar yanda temakonsu ga mabukata yake karuwa lokaci zuwa lokaci suna zuwa malumfashi tare da charanci domin ziyarar 'yan uwan su.

****

"Wai kai dr. bazaka iya k'ara aure bane kaduba kaga yadda yarinyar nan take ta binka kaiko tausayinta ba kaji ne?!"

Cewar dr. Hassan wanda ke zaune cikin office d'in DR.AHMAD din suna hira, wani.......








*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
[3/14, 2:43 PM] ⓠʊ¥ґѦ℮м℮¥: *💗DR.AHMAD💗*

45

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *HAJJA CE*👈

*HASKE WRITER'S ASSO.....*💡
(Home of expert & perfect writer's)

*KARSHE*💃🏻



*W*ani murmushin gefen baki yayi kamin yace,

"Dr. Hassan kenan, kana tunanin idanuna zasu iya kallan wata mace alhalin ina da khadija agida? To wallahi bari kaji wani abu da baka sani ba khadija ta zama wani b'angare na rayuwata na tabbata shigarta damuwa zai iya saka ni haukacewa, kowa ne bil adama daka sani yana son me kyauta ta mishi, khadija bata tab'a barina cikin halin damuwa ba kullum burinta ta gani cikin farin ciki to kana ganin nayi mata adalci idan nace zanyi mata kishiya?

Kin yi mata shine kawai sakayyar da zan mata a duniya, yanzu alhalin wahalata babu kalar wacce bata shaba, kuma kadda ka manta na baka labarin aurena da Zainab babu kalar soyayyar da bata nuna minba amma takasa iya zama dani balle wannan dana san dan wasu abubuwa kawai take sona.

Dr Hassan da khadija na saba ta zamani nazama ita na tabbata yanda muka koyama juna ba zamu iya rabuwa da junan muba domin khadija rainonace ninenan na raineta na kuma koya mata jurema bukatata tun tana kuka hartazo ta saba, tun ana zagin iyayenta yanzu har anbari, nikam bazan iya kara aure ba kai kodana cema zan kara na tabbata Mama bazata yadda ba ballema ni kaina bani da sha'awar yi my Dijama ta isheni rayuwar duniya."

Ajiyar zuciya me k'arfi dr. Hassan ya sauke kamin yace,

"Gaskiya ne dr. Ahmad kuma na fahimceka, Allah yabar kaunar tsakaninku ya kuma kore sharrin shaid'an azaman ku kuma dama gaskiya ya kamata khadija taji dad'i a wajanka kodan iyaye su sami kwarin guiwar kuma bawa yaro kamarka aure, sabida duk wanda yaga ka wulakantata tofa zaiga kayi butulci kamar yadda su sukai maka halacci domin maganar gaskiya mahaifinta babban mutum ne kuma ya rike amanarku sai dai muyi mishi fatan Alkhairi Allah ya kai lada mizani."

"Amin ai shi yasa nama fidda wani kwad'ayin aure araina domin babu wani abu dana rasa daga gareta wallahi duk jarabata bata tab'a guduna ba kullum cikin temakamin take koda bataso domin ni kaina nasan wani lokacin ina takurata amma sam bata nunawa ita dai burinta kadda inje innemi na waje, nasan ko aurena da Zainab kaddara ce kawai wallahi."


KHADIJA kenan wayayyar matashiya me matukar kyawun gani kusan yanzu ne take tashen balagarta ta cika ta batse idan ka ganta bazaka tab'a cewa wai tasan wani abu shi aure ba balle ai maganar yaro, tana da jiki me kyau sannan ga gyara da take samu kusan koda yaushe daga mahaifiyarta da surukarta boko ta fara ratsata shi yasa yanzu sai abun yayi matukar da cewa da ita.

Zaune suke fitowar su kenan daga dakin lecture ida ta k'awarta konace aminiyarta domin ita kadaice kawarta acikin makarantar sai dai wa inda ake gaisuwar mutunci dasu.

khadija ta kalli Fatima bayan sun zauna tace,

"Kai Fatee kin rame da yawa wallahi ki daure kidinga cin abinci sosai ke kanki zaki fijin dad'in jikinki kinga nima haka nai laulayin Abba har kuka nakema ya Ahmad idan zai bani amma kuma danaci sai inji dad'in jikina."

Yamutsa fuska fatima tayi tace,

"Wallahi lamarin ne da takura khadija sam banijin dad'in jikina ga fitinar Usman sam be son zaman lafiya be San yadda nakeji ba Sam.."

Dariya khadijan tayi kamin tace,

"Anzo wajan, ai in dai wannan matsalarce hakuri kawai zaki yi da addu'a amma wallahi akwai mata da yawa da suke fuskantar wannan damuwar, to amma kuma wani lokacin sai naga bawata damuwa bace indai zaki iya daurewa domin zaki kuma daraja a idanun shi sannan idan kin matsa kin rabu dashi bakisan wanda zaki fad'ama mawaba, kumafa akwai wa inda sukafi mazajen mu bukata ma kuma suna zaune da matayen su lafiya. kinga ni anyimin aure tunban san komai ba na rayuwa amma a haka naima iyayena biyayya lokacin da na fahimci manufarsu gareni domin temako ne, duk wanda ya temaki wani hakika kaima Allah zai temakeka, da babana be kai zuciyarshi ne saba yabawa ya Ahmad aurena ba na tabbata da Allah ne kadai yasan iyakar adadin yaran da zai lalata sabida yanada matukar karfin sha'awa kuma kila ciki harda ni domin yadda muke dasu babu abinda bamayi kinga da nai hakuri kuma na jure baga shiba yanzu hadda yaron mu na halak malak kuma sai dai in bada labari."

"Haka ne khadija shi yasa nima na ke son yin koyi dake wallahi sai dai nakasa wani lokacin jinake wajan ya koma kamar banawaba, sai

Please Login or Register in order to submit comment