Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

yaron shagon ke bata labari abun da ya faru


Tace"toh bari in tafi yanzu hakama ta kai ta gida ko station"


Kamar ance RAYHAN kalli can ya hango su zaune sai surutu nawal ke zuba mata har da cewa ita baza ta koma gidansu ba sai dai su tafi tare


IKLAS ko ta fara gajiya da surutun ta gashi ta bar waya a motar minal


Tana zaune kawai ta ji saukan mari da yayi sanadiyan d'aukewan wuta ta na wasu mintoci


Fisge abincin hanun nawal yayi yace"how dare you give my daughter street food"


Magana take son yi ta kara jin wani saukan mari da yayi sanadiya fad'iwarta kasa


Rike kumatu tayi tana kallon shi


Nawal ko ta fara kuka tana mummy ta zo ta rungume ta


Janta yayi da karfi sanda ta saki kara kallon hanun ta yayi ya ga ciwo


Cikin b'acin rai yace"su tafi da ita tana son tayi kidnapping d'in dota shi


Kuka IKLAS ta fara yi ganin police na kokarin saka ta a mota


Tace"please ka saurare wallahi ni ba kidnapper bane taimakon ta nayi"


Amma ko kallonta beyi ba ya ja nawal wanda ke ta kuka ta kiran mummy


Police station aka kai ta aka saka ta a canter


Kuka take ga ba waya a hanun ta balle tayi waya gida


Yana shiga gida ya ga jama'a cike a cikin gidan ana shirin kai lafe gaishe su yayi


Bayan sun gaisa ya mikawa ummi sakon ta ya shige ciki rike da hanun ta


Nawal ta fashe da kuka yace"wai me na kuka ne?"


Tace"zani wajen mummy yace"ai ba mummy ki bane"


Fashewa tayi da kuka tana birgima a kasa


Yace"wai ina ma kuka had'u ne har kike ce mata mummy?"


Nan ta kwashe komai ta sanar da shi a zuciyar shi yace"tayi brain washing d'inta amma bari in kira ayi reasing d'inta nasan yanzu tayi realizing mistake d'inta"


Waya ya d'auka ya kira police station yace"a yi releasing d'inta"


Tana fito hawaye ya sauko mata a kumatu tace"daga taimako"ji take sanar shi na ratsa ta


Bayan wasu kwanaki Wanda a yanzu bikin su saura kwana uku


Kuma har yanzu basu san junan su ba dan be zo ba sai dai ya aiko Abdul abokin shi


Yau daddy ya tilasta shi ya je ya gaida iyayen ta amma yana zuwa bayan sun gaisa


Mamy tace"yanzu suka je saloon da kawayenta"


A zuciyar shi yace"who cares?"


Amma a fili


Murmushi yayi yace"ba damuwa mamy zamu yi waya da ita"


Cikin jin dadi mamy tace"Allah ya sanya albarka"


Yace"amin"Abdul yace"toh mu zamu wuce"


Sallama sukayi kowa suka bar gidan


Washe gari ya kama kamu Abdul yace"dun Allah RAHYAN ka saki jikin ka a wajen kamu nan kar ka bari a fahimci wani abu tsakani Ku pls


Murmushi yayi yace"hmmmm abokina har na fara tunanin rashin mutunci da zan mata Wanda da kanta zata bar gidan"


Abdul yace"ka dai bi a hankali kar wata rana ka fad'i a rami da ka gina da kanka"


Karfe 4:30 Ravi aka shirya amarya cikin kaya na alfama tayi kyau sosai


Tana zaune tayi zurfi cikin tunani minal ta shigo tace"kizo mata ya zo"


Fita tayi minal ta kaita motar da RAYHAN ke ciki


Shiga tayi ta zauna juyawar da za tayi suka yi 4eyes


Gabanta ne ya fad'i ganin shi a mota tunani tafara a zuciyar ta tace"kar dai shine ango?"


Matse mata hanun da yayi ne ya dawo da ita daga duniyar da ta fad'a


Take mata kafa yayi yace"dama dan niman suna shine kika ce wa nawal tayi ta kiran ki mama?toh bari in fad'a miki ba zaki taba replacing nuratu ba


Kuma ki d'auka wanan auren an d'auke ki yar aiki ne dan wallahi ba zaki taba samun position din mata a wajena ba domin ko house help dina sai fiki gata"


Hawaye take yi dan har yanzu ba saki hanun ba


Suna kaiwa hall d'in driver yayi parking kallonta yayi yace"kuma in kika kuskura kika bari mutane suka fahimci halin da ake ciki toh wallahy sai kiyi regretting zuwar ki duniya"


Goge fuskanta tayi ta fito shima zagayowa yayi ya rike mata hanun ya matse da karfi zafi take ji amma sai murmushi take tayi


Da yaga tana murmushi ya kara matse hanun da karfi kallon shi tayi ya harare ta


Masu hoto ko sai hotuna suke d'aukan su ga yan jarida na d'aukan rohoto




Haka akayi dinner aka ga suka shiga mota dan komawa gida a hanya ma sanda ya ja mata suma


Yace"wawiya araha wanda aka gaji da ita a gidansu"


Kara matse kanta yayi sanda ta saki kara


Driver yace"ayi mata hafuwa ihu ya daka me yace"kana hauka ne waya ce kasa baki?


Washe gari jumm'a aka d'aura auren RAYHAN Mohammed d'ahiru da IKLAS umar faruq a sadaki naira dubu d'ari


IKLAS na ji an d'aura aure ta saki wani irin kuka main rai


Misallin karfe 7:45 aka shirya amarya dan kai ta d'akin mijin ta


Rakota akayi wajen dady nasiha yayi mata mai ratsa jiki har da d'an kwalla shi yace"Allah yayi miki albarka,ya
baki zuri'a nagari"


Yan rakiya suka amsa da amin


Daga nan wajen mamy aka kaita itama adu'a tayi mata da albarka sanan tayi mata nasiha










Maman
Noorul
Hudah✍✍
Luv u my fans
Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
IKLAS
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah


🌟GORGEOUS WRITERS FURUM🌟


🌟G.W.F.🌟


Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the
best among the rest.




1⃣1⃣&1⃣2⃣


Bismillahir Rahmanir Rahim


Bayan mamy ta gama yi mata nasiha


Suka fito tashiga mota da ita da minal sai sauran mutane da zasu rakata


Minal tace"IKLAS ya kama kiyi wa kan ki sauki da wanan kuka ni ban ga abin kuka Allah ya baki miji na kece raini wallahi jiya baki gan inda kukayi matching bane a wajen dinner ba"


Cikin kuka IKLAS tace"minal baza ki gane bane"


Gidan ummi aka kaisu d'aki baki aka sauke su bayan su samu tarba mai kyau


Ummi ko baki yaki rufuwa saboda murna bama kamar nawal da ta like wa IKLAS mutane sai ya ba kyaun ta suke ana cewa"gaskiya RAYHAN yayi sa'a mata"


Misalin karfe 8:pm bayan an idar da sallah isha'i aka shirya amarya cikin wedding gown dan zuwa reception


Dr Abida ne zaune a palour ta tana kallon firm remote ta dauka ta canja channel kawai sai ta gan an hasko fuskar RAYHAN da wata a event of the week a na nuna kamu da akayi jiya


tashi tayi tace what!!!wallahy baki isa ba nice kad'ai mata RAYHAN duk macen da ta aure shi zan kaw da ita a doron kasa


'Bagaren Mahmud ma haka ne yana rike da news paper ya gan pics dinsu bushewa yayi da dariya yace"aiki banza ai IKLAS nawa ne amma zan bari ka latsa kwana biyu kafin in yi executing plan d'ina"


Suna isa hall d'in reception RAYHAN yayi saurin fitowa ya bude mata kofa sai murmushi yake yi masu hoto da yan jaridu na aikin su


Minal da Abdul suka mara musu bays


RAYHAN ba karamin kyau yayi ba cikin blue suit


hanun ta ya saka cikin nata ya matse dan mugunta da sauri ta kalleshi ya sakar mata murmushi


Suna shiga hall suka zauna a mazaunin su RAYHAN ya take wa IKLAS kafa tana jin zafi kukan zuci take yi amma ta share shi


Ganin alama bata ji zafi ba yasa ya kuma take wa da karfi


Batare da b'ata lokaci ba mc ya fara jawabi inda daga karshe aka bukaci amarya da ango su fito su taka rawa


Tashi sukayi zuwa filin rawa rugumeta ya yi yana juya ta


Kallonshi tayi ya harare ta ya kawo bakin shi dai-dai kunne ta


Yace"shegiya ballagaza nasan kina jin dadin rugume ki dana yi sha-shasha


Hawaye ne ya ya cika a idon ta yace"in kika bari ya sauko zaki sha mamaki"




Mutane ko sai tafi sukeyi Abdul yace"RAYHAN d'an duniya ya iya basaja"


Minal da ke zaune kusa dashi tace"me ka ce?"


Hararrantaa yayi dan haushi take bashi tun ranan da ya fara zuwa gidan su IKLAS kan maganan biki tayi me tas wai yazo latti


Bayan sun gama rawa mc yace su yanka cake


Cake suka yanka tayi feeding nashi ta bashi juice a baki


Shiko da ya yanko San da ya saka a bakishi ya kawo dai-dai nata ya saka mata


Juice ko yana tana bude baki ya sake glass cup sai kafan ta ya tarwase ga jikin ta ya lalace da juice karami yatsanta sai jinin yake yi"


Yace"sorry"


Mc yace ya kuma bata wani bata yayi daga nan aka kulle taro da addua


Suna fitowa har za su shiga mota su jiyo ana cewa RAYHAN Dr Abida ne duk tasha atarce ga nails dan bata rabo da artificial nails


Tace"haba RAYHAN yanzu a ce zakayi aure amma ko gayyata babu sai dai in ji a gari"


Rike hanun IKLAS yayi yace"sorry wallahi abubuwa ne suka yi mun yawa"


Kallon IKLAS yayi yace"sweet heart ga friend dina"


Itako Dr Abida a ran ta tace"a gaba na ma yake soyewa lallai ya kamata nayi gaggawan yin wani abu dan da dukan alamu yana son ta"


Mika mata hanun tayi tace"iam Dr Abida Nasir"


IKLAS tace"IKLAS umar faroq"


Abdul ne yazo yace"RAYHAN ga wani old friend na gaishe ka"


RAYHAN yace"muje toh"


Yana Baron wurin Abida tace"ina fatan kin d'aura d'an mara yaki because the battle line has just been drawn"


IKLAS tace"ban fahimce ki ba"


A fusace abida tace"RAYHAN is my and I will go to any extent to get him,I dt want to share him with anyoneone including you"ta nuna ta da yatsa


Cikin mamaki IKLAS tace"are you threatening me"


Tace"is just an assurance"


Murmushi IKLAS tayi tace"childish"ta shige mota ta bar abida tsaya


Direct gidan RAYHAN aka kaita nan kowa ya watse


Sai misalin karfe 11:20 RAYHAN ya shigo gidan direct bedroom d'inta ya je ya hango ta kwance a gado tana barci hankali kwance


Yace"lallai ma kin samu wuri toh wa yace miki kina da lokacin barci a nan gidan?"


Karasawa yayi ya ciro ruwa a fridge ya bude goran ruwa d'agawa yayi sama ruwan ya fara sauka akan ta


A firgice ta tashi yace"same ni a parlour"


Tana fitowa ta same shi zaune a parlour


Tace "gani"


Kallonta yayi yace".........








Maman
Noorul
Hudah
Luv u my fans
Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
IKLAS
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah


🌟GORGEUOUS WRITERS FORUM🌟


🌟G.W.F.🌟


Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.


Dedicated to Smasher and Hubbey group


πŸ…Ώ1⃣3⃣&1⃣4⃣


Yace"kina hauka ne? Zaki tsaya a tsaye ina magana da ke,common be on your kneels"


Jiki na rawa tayi knell down


Yace"good ina so ki bude kunne ki da kyau ki ji abun da zan fad'a miki,ina so ki sani ba barci ya kawo ki nan gidan ba and baki da wani matsayi a waje na you are just a maid to me nothing more,inaso by 5:am na safe kin tashi kin gyra gidan nan ki share compound da bawa flower ruwa,and by 6:40 kin gama breakfast wallahi kika Bari har kika wuce lukatan nan baki gama ba sai kin gane baki da wayau


Kallonshi tayi tana hawaye


Yace"bari kallona da mayu idanuwan ki kamar bob


Bayan haka shiru ne ya biyo baya na wasu mintina


Jin shiru yasa ta mike zata wuce dan barci take ji


Amma tana mikewa yace"ubanwa yace ki tafi?"


Sungunawa tayi tace"yi hakuri na d'au ka gama ne"


Yace"zonan"zuwa tayi kusa da shi


Yace"zauna"zama tayi


Kafafun shi ya kwashe ya aza a kafad'a ta ya kunna tv yana kallo hakalin shi kwance


Kuka take yi,ihu da daka mata ne yasa ta yin shiru gyangedi take amma ko a jikin shi


Haka ta ci gaba da zama har tsawon awa biyu


Sanan ya kalleta yace"you can go"


Da gudu ta tashi shiga bedroom ta kwanta ta saki kuka mai suma zuciya har barci yayi awon gaba da ita


Washe Bari around 6:30am tana barci taji saukan ruwan sanyi a jiki


A firgice ta tashi yace"me na fad'a miki jiya?"


Tace"yi hakuri pls na gaji kuma ban kwanta da wuri ba"


Yace"my friend will you shut your dirty mouth and go and do your how chores"


Da sauri ta tashi ta shiga kitchen ta fara had'a breakfast


Tana gamawa ta jera a dining ta je d'akin shi


Tace"breakfast is ready"


Ta dawo ta zauna a dining ta fara cin abinci dan yuwa take ji rabon ta da abin tun kan a kaita gidan ummi


Yana saukowa ya gan ta tana cin abinci karasowa yayi yaja dogon gashin ta da karfi Kara ta sake


Yace"ubanwa yace ki ci abinci kafin ki gama aiki?eh"


Tace"yi hakuri wallahi na tuba" tura ta yayi ta fad'i ta fasa goshi


Amma ko kallonta beyi ba ya zauna ya cigaba da cin abinci shi hankali kwance


Tashi tayi da k'yar ga yunwa ga azaba da kanta keyi taje waje ta fara aiki


Tana gamawa ta koma d'aki tayi treating ciwon tasa plasta


Saukowa tayi ta zauna a dining dan cin abinci sai dai tana bude warmer taga wayam ya cinye dan RAYHAN baya wasa da abinci


Kicin ta shiga ta had'a tea ta fito tana sha tana tuna gatan da take dashi a gidansu kawai sai ta fashe da kuka


Bayan sati biyu da bikin su tana zaune tana kukan da ta saba sai taji sallama islam da nawal


Tashi tayi ta shiga bathroom ta wanke fuska tayi kwalliya ta sauko ta ba su abin sha


Islam ta kalleta tace"ummi tace a kawo miki nawal dan ta dame mu da a kawo ta wajen mummy ta


Dariya IKLAS tayi tace"Allah sarki kallon nawal dake zaune a cinyata tayi tace"nima nayi missing d'iki my daughter"


Islam tace"anty me ya same ki a goshi ne haka?"


Murmushi tayi tace"fad'iwa nayi wallahi"


Islam tace"hmnm ina yaya?"


Tace"yaje aiki"


Tace"sis inlaw ina so ki sani ni ba wanda zaki boyewa Abu bane nasan halin yaya infact ko ummi bazata gaya mun halin shi ba hakan yasa na san secret d'in shi ba don ya gaya mun ba saboda psychology nike karanta I read human behavior
Pls ki fad'a mun gaskiya wani irin zama kuke da yaya?"


Kuka IKLAS ta fashe da shi tace"wallahi zama kunci da rashin yanci"


nan ta kwashe komai ta fad'a mata


Ajiyar zuciya ta sauke tace"ya kamata ki sanar a raba auren dan wallahi baya son ki kuma hakan dayake yi yana yi ne dan ki gaji kice ya sake ki"


IKLAS tace"ni bazan iya kunyatar da mahaifina ba dan daddy yayi mun komai a rayuta bani da hanyar da zan saka miki sai dai inyi me biyyaya ko da hakan zai zama ajalina ne"


Islam tace"kina fa cutuwa kuma ai ba laifin ki bane wallahi zan fad'awa abba halin da kike ciki"


Hakuri IKLAS ta fara bata tana kuka akan kar ta sanar da abba


Da k'yar islam ta yarda


Suna cikin fira sai ga wayan minal ya shigo


Nan take Sanar mata gobe zata tafi Lagos state university yin wani course dan dama medicine ta karanta


IKLAS tace"Allah taimaka"




Hakan rayuwa ta cigaba Wanda yanzu Satan IKLAS biyu da aure sai dai ba canji tsakanin ta Dan ba karami azabtar da ita RAYHAN ke yi ba


"Bagare d'aya IKLAS ta shaku da nawal dan ji take kamar ita ta haife ta wulakanci da RAYHAN ke yi mata be sa ta rage ta da komai ba


Tana zaune akayi mata email akan ta samu admission yin wani course a lagos dama sai tayi course d'in kafin ayi calling d'in ta to bar domin zama cikkeken barrister


Nan ta sanar da Abba da daddy,


Daddy yace"kome Abba ya yanke dai-dai ne,


Abba yace" ya amince taje amma bazatayi aiki ba kuma tare zasu je da RAYHAN daga nan ya ta kula da kamfanoni su na can har ta gama course amma za a bar nawal da ummi


Mahmud ne tsaye da wani tantiri wai sunan shi mugu


Mugu yace"mai gida wata ta kawo mana hoton yariyar da ka ce mu sato wai mu kashe ta




Da sauri mahmud yace".......








Maman
Noorul
Hudah✍✍
Luv u my fan
Pls share


[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
IKLAS
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah


🌟GORGEOUS WRITERS FURUM🌟


🌟G.W.F.🌟


Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest


Dedicated to maman noorul hudah fans group da IKLAS fans chambers ina yin Ku irin sosai d'in nan


πŸ…Ώ1⃣5⃣&1⃣6⃣


Mahmud yace"what!ko wacece ita Ku kamo min ita, sanan gobe nike son ku sato min IKLAS in huta da ita kafin in kashe mata aure in aure ta"


Mugu yace"an gama mai gida zuwa yamma za mu kawo maka abida ai batasan mu san ka ba"


A nan take mugu ya kira abida a waya yace"mata su had'u karfe 6:pm na yamma akwai matsala"


Ya kalli mahmud yace"toh mai gida an gama"


RAYHAN ne gaban madubi ya gama shirin shi na zuwa FM studio ya d'auko wanan abun bakin ya saka wanan abun na baki


IKLAS ne zaune a palour tare da nawal ta koya mata karatu al-Qurani mai girman sai wasa suke ya fito


yace"je ciki ki shirya nawal zan kaita wajen ummi "


Da sauri ta kalleshi jin murya R M D tana mamakin murya katse ta yayi da cewa"kiyi sauri shegiya kin kafe ni da ido me kama da aljana mutum sai shegen kyau bala'i


Nawal tace"lah daddy na zagi sai na fad'awa abba"


Da gudu ta tashi jiki na rawa ta haura sama taje ta kwaso kayan nawal ta mika me fisga yayi yace"karfe 10:pm jirgin mu zai tashi in kin ga dama ki shirya"


Tace"toh"


Yana fita ta fara tunanin murya shi a ranta tace"ko shine R M D?kai bashi bane R M D ya iya soyyaya kuma kullum yake baiwa mutane shawara akan suyi biyyaya ga iyayen su,kila dan nayi kwana biyu ban ji murya shi bane shiyasa murya RAYHAN ke mun kama da na R M D"


Kunna radio tayi ta fara sauraren daddalin masoya dai-dai R M D na sanar da fans d'inshi zasu ji shi shiru na d'an wasu kwanaki zaiyi tafiya zuwa wani aiki"


'Bangaren Abida kuwa tun karfe shida na yamma mugu da yaran shi suka d'aure ta
Sai misalin karfe tara Mahmud yazo kallonta yayi yace"akan wani dalili kika ce a kashe IKLAS?"


Hararan shi tayi tace"baka kai na fad'a ma sirrin zuciyata ba"


Mari ya bata san da bakin ta yayi jini ya kalli mugu yace"kuyi ta hutawa da ita har sai ta fad'a mu Ku dalilin son kashe IKLAS"


Dariya ta kece dashi tace"me kuke jira ai dama a matse nike hope dai kuna lasting dan ko so goma ne bai isa na"


"So goma?"ugu da Mahmud suka had'a baki


Dariya tayi tace" ashe ku kanana yan iskane"


Mahmud yace"mugu kwance ta"


Bayan mugu ya kwanceta Mahmud yace"Abida nasir ko?gagarariya wanda iyayen ta suka tsine mata shiyasa take zama ita kad'ai tun oxford ta fad'a tarkon soyyaya RAYHAN amma baya kulata saboda bata da kamun kai,a shekaru biyar da suka wuce ta kashe matar shi nuratu ta sanadiyar alura wanda a hankali yayi ta aiki bayan kwana uku da haihuwa ta bar duniya kuma ta bar jaririyar ne saboda nan gaba zata yi mata amfani,kin kasance babban a harkar lesbianism dan kene chairlady a lesbian palace"kallon fuskarta da ya cika da mamaki yayi yace"in cigaba ne kafin nasa a kamo ki nasa yarana suyi bincike akan ki wanda cikin awa d'aya aka kawo min kundin ki"


Mama ki ne ya kama Abida dan mahmud ya gama sanin sirrin ta


Mahmud yace"dont be surprise baby motive d'aya muke dashi shine:inason IKLAS ke kuma kina son RAYHAN"kashe mata ido yayi


Ya duba agogo 11:45 yace"kuje gida RAYHAN ku d'auko mun IKLAS dan baya nan yana yana gidan radio"


Abida tace"gidan radio kuma me ya je yi gidan radio"


Dariya yayi yace"ke da masoyin ki baki san activities d'inshi ba?toh RAYHAN shine R M D"


Tace"kuje bayan ya huta da ita nima zan latsa dan tayi mun yariyar akwai kyau"


Mugu yace"toh"sanan suka bar d'akin


Zama Mahmud yayi ya d'auko juice ya zuba a cup ya saka desire tablet yasha


Abida tace"yanzu dan rangonci in zaka yi sex sai ka sha wanan laillai kai yarone"


Shiru yayi Dan burin shi kawai akawo me IKLAS


Bayan awa biyu da tafiya su mugu said gasu sun dawo babu IKLAS


Mari yayi mugu yace"ina take?"


Mugu yace"a binciken da mukayi ance sun tafi lagos law school shi kuma ya zai kula da kamfanoni maihaifin shi har ta gama course d'inta


A take mahmud ya kira wani me yi me investigation ya tura me hoton IKLAS yace"yana son yasan duo wani motsi NATA


Abida tace"ya naga kana murna? bayan sun tafi"


Yace"saboda aiki ya zo mun da sauki ki shirya zuwa Lagos ya kama mu dan a can za a fara wasan"


Murmushi tayi tace"na gano bakin zaren"


Kallonta yayi yace"zo toh in rage zafi da koddaden jikin ki daya sha bilicin nasan ba dadi zan ji"


Karasowa tayi jiki na rawa ta rungume shi a gaban su mugu su kayi abin da zasu Wanda ba karami wuya Mahmud yasha ba amma bata gamsu ba karshe ma mugu sanda ya latsa




Niko maman noorul hudah nace yanzu za a fara wasan


Sai dai zan dakata kwana biyu da comment d'in ku yayi mun kad'an


May be baku jin dad'i labarin ne






Maman
Noorul
Hudah
Luv u my fans
Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
IKLAS
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah


🌟GORGEOUS WRITERS FURUM🌟


🌟G.W.F.🌟


Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.


πŸ…Ώ1⃣7⃣&1⃣8⃣


Bismillahir Ramanir Rahim


'Bangaren IKLAS ko suna kaiwa airport RAYHAN yace"kar ta ma nuna ta sanshi


Haka ko akayi da suka sauka a lagos ya tare taxi ta zo zata shiga


Yace"common tashi a nan da sauri ta tare wani mai taxi tashi tace ya bi motar su


Suna kaiwa wani gida ya kai ta yace"a nan zaki zauna kuma karki kuskura ki fad'awa kowa a gida ke kadai kike zama


Shiru tayi tana kallonshi,saukan mari taji a fuskar ta yace" kina hauka ne ina magana kin yi shiru,bazaki yi kneel down ba"


Da sauri tayi knell down ta fashe da kuka cikin kuka tace"yi hakuri dun Allah"


Yace"kice yi hakuri master daga yau kiyi ta kira na master because you are just a slave"


Tace"yi hakuri master"


Kud'in ya worga mata mai yawa yace"gashi duk shekarar da kika gama course d'inki ki sanar dani"ya bar gidan


Tashi tayi ta zauna a kujera ta sha kuka wayanta ta d'auka tayi dialling noban minal amma har ta yanke bata d'aga ba


A fili tace"kila tayi barci" dan 12:am tayi


Tashi tayi ta koma bedroom ta kwanta amma tsoro ta hana ta barci kuka ta fashe dashi tana kiran daddy ta


Tashi tayi tashiga toilet tayi alwala ta fara gabatar da nafiloli tana gayawa Allah damuwar ta


Gari na wayewa bayan ta gama waya da many da daddy yace"ba dai wani matsala ko?ina RAYHAN d'in?"


Tace"ya tafi office"


Yace"toh Allah ya taimaka,ayi karatu yar baba"


Tace"inshaallahu"


Bayan ta gama waya da daddy ummi ta kirata tace"RAYHAN na kula dake inda ya kamata ko?"


Tace"eh ummi ya tafi office"


Nan dai sukayi fira daga karshe tayi suka yi sallama


Islam da ke zaune kusa da ummi lokacin da suke waya ta tashi tashiga bedroom


Number IKLAS ta kira tana d'agawa


Islam tace"anty ina yaya?"


IKLAS tace"ya je office"


Islam tace"you can fool other but not me dan ko yaya baya fooling dina so tell me the truht"


Kuka IKLAS ta fashe dashi ta kwashe inda sukayi ta sanar da ita


Islam tace"enough zan sanar da abba a san abinyi"


IKLAS tace"ki manta ki yi mun alkawari cewa zaki rike sirri na?"


Islam tace"but"


IKLAS ta katseta dacewa"babu but pls"


Hira suka IKLAS tace"a ba nawal waya"


Islam tace"taje school,pls anty ki kira minal ku zauna tare"


Tace"toh"sanan suka yi sallama


Islam tace"Allah ya kawo ranan da yaya zai soki,wallahi sai ya gane bashi da wayau wanan alkawarine"


'Bangaren IKLAS ko ta gama waya da Islam minal ta kirata dan ta ga miss call


Minal tace"ya dai har kin shigo ne?"


IKLAS tace"eh jiya na shigo,ina kike yanzu"


tace ina hostel"


IKLAS tace"ki had'a kayan ki kizo mu zauna tare"


Ihu minal tayi tace"yanzu kuwa bani address"


Abida ne zaune a cinyar Mahmud dan yanzu da Mahmud da mugu har

Please Login or Register in order to submit comment