Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

Maman
Noorul
Hudah✍✍
Luv u my fans
Pls share


[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
IKLAS
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah


🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟


🌟G.W.F.🌟


Home of gorgeous,intelligent,and expert writers,we are the best among the rest.




πŸ…Ώ9⃣1⃣&9⃣2⃣


Bismillahir Rahmanir Rahim


RAYHAN yace"me ya kawo ki d'akina?ina har gudu na kike"


Tace"haba mijina amma ai nace kuskurene ko ka yafe mun mana"


Yace"no he d'akin ki ki kwanta,ni ba ruwa na dake"


Sauka tayi a gadon d'aki ta bari gaba d'aya tana kuka kwanciya tayi a gadonta tana tunanin fushi irin nashi bata taba zaton zai iya fushi da ita haka ba




Bayan awa biyu RAYHAN ma kasa barci yayi sai juyi yake yi
Itako bayan taci kuka barci yayi awon gaba da it's


Yace"gaskiya bazan iya hakuri ba,bari inje mu dai-dai ta


Yana Shiga d'akin ta ya gan ta kwance kwanciya yayi ya jawo ta ya fara shafa ta,bude ido tayi zata yi magana ya had'e bakin su waje d'aya sai sosa yake kamar sweet


Nan fa suka jiyar da junan su dadi bayan faruwa komai,IKLAS ta kalleshi tace"mijina ka yi hakuri ba zan kara ba,nima naji kewar ka da k'yar na iya barci a gidan su minal"


Yace"kema kisan ba zan iya fushi da ke ba amma kar ki kara"


Tace"toh,gobe d'auri aure minal ya kamata naje mamy ma ta kira ni tana ta fad'a wai me ya hanani zuwa yau "


Rungumeta yayi yace"sai nayi tunani yanzu lokaci nane ba maganan biki ba,bani surprised d'ina


Tace"toh tashi muje toilet mu wanke jikin mu da ruwan zafi"


(Yana da kyau bayan ki yi having sex da mijinki ki wanke gaban ki da ruwan zafi amma ba mai zafi sosai shima yayi wanke nashi,hakan yana hana mace budewa kuma yana sa aji dadi juna a second round domin zai ta guming yana karoπŸ˜ƒin kina haka ba sai kiyi wani masi ba (Allah yasa mu gane)


Bayan sun wanke gaban su da ruwan zafi dan shi kanshi yana jin dadi haka kuma haka ta saba me,wata sabon shafi suka bude dan kowani style ta bashi dan IKLAS a turaka babu kunya,

(Haka ya kamata mace ta kasance ba a ce ki zama mara kunya ba amma ki ajiya maganan kunya a gefe in kuka rage ku biyu,kiyi ta nuna me kina jin dadin abinda kuke yi e g kiyi tayi me dirty talks kina kuka dadi,bawai kuka wiwi ba no kuka kina cewa oh my darling you are the best,I love this,f*****k harder,irin su wayau mijina kana da dadiπŸ™ˆπŸ˜ƒkamata kina haka bawai ki kwanta kamar gawa ba kwanciyar aure ba sai a kwance ake yin shiba ko a tsaye,sungune infact anyhow you want it,please make your sex life lifely,please mata mu gyare kar wata ta kwace miki miji,wani zai iya fad'a miki ki gyra wani namiji kuma sai dai ya dakaro miki kishiya akan abun da ba kai ya kawo ba"


Washe gari misalin karfe 8:am bayan sunyi breakfast yace"wiffy je ki shirya in sauke ki gidan su minal 7:pm nayi zan zo in d'auke ki"ihu murna tayi pecking d'inshi a goshi tace"tank you darling"


Misallin karfe goma na safe jama'a suka shaida d'auri auren AMINA MANSUR (minal)da Abdullahi Mohammed (abdul)akan sadaki dubu hamsi


Walima aka yi da karfe 7 aka kaita gidan mijin ta,sai dai mu ce Allah ya bada zaman lafiya




A gidan minal RAYHAN ya d'auki IKLAS


Bayan kowa ya watse minal ne kwance a gado tans kuka Abdul ya shigo dawowar shi kenan daga rakiyar abokanan shi


Yace"baby meya faru?"


Tace"ba komai"


Yace"toh taso muyi sallah mu ci abinci"


Bayan sunyi sallah sun ci gasashiyar kaza da fresh milk


Minal tace"toh tafi d'akinka ka kwanta barci nike ji"a ranshi yace"ka ji raini hankali"


Hade rai yayi yace"anan zan kwana"ganin ya hade rai ta tashi ta haye gado ta kwanta cike da tsoro


Yace"ba kwanciya zakiyi ba tashi kije kiyi wanka ki rage kayan jikin ki"


Shiru tayi kamar mai barci,yace"wallahi in baki tashi ba zan kaiki in miki wanka da kaina"




Da sauri ta mike tace"kai maza basu da kunya


Bayan sunyi wanka nan fa Abdul ya rikicewa minal kuka ta fara yi


Ai Abdul na shiganta ta kwala kara tana ihu said Allah ya is a takeyi


Bayan 2hrs ya sauka ya koma gefe yana mayar da numfashi


Kallonta yayi yace"ina bakin siwa?"


Tace"yi hakuri abba na tuba"tsoro take ji kar ya kara




Dariya yayi yace........




Maman
Noorul
Hudah
Luv u my fans
Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
IKLAS
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah


🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟


🌟G.W.F.🌟


Home of gorgeous,interllingent,and expert writer,we are the best among the rest.


πŸ…Ώ8⃣9⃣&9⃣0⃣


Bismillahir Ramanir Rahim


RAYHAN yace"yau kika fara raina ni?yaushe raini ya shiga tsakani na da ke IKLAS"gaban ta ne ta buga dan bai tab'a kiran sunan ta ba,lallai yayi fushi"


Tace"honey please kayi hakuri wallahi bazan kara ba"kallonta yayi yace"daga yau baza ki kara zuwa gidan bikin nan ba infact ki daina fita a nan gidan"tashi yayi ya haura sama,ta bi shi da gudu tana cewa please kayi hakuri"amma ko kallonta bayi ba yana shiga d'akin shi ya rufo kofa,murd'awa tayi ta ji shi a rufe


Tace"ikon Allah"shiko zama yayi a baki gado yace"dolene in koya mata hankali"


Saukowa tayi ta shiga kicin ta fara had'a breakfast falo ta gyra ta fashe da tulare




Tana zaune ya sauko cikin shirin shi na zuwa office da sauri ta tashi tace"mijina ga breakfast"


Yace"bana jin yunwa"


Tace"amma baka ci komai ba ai"


Ihu ya daka mata yace"toh wai ina ruwa ki ne?"


Kuka ta fashe dashi ta hau sama da guru


Shiko fita yayi ya bar gidan zuciyar shi na yi me zafin kukan ta amma dole ya koya mata hankaki saboda gaba karta kara


'Bangaren sultan ko text yayi wa islam wai ta shirya karfe goma na safe zai zo ya dauke ta zuwa gidansu minal


RAYHAN na barin gida direct gidan su umma ya je ya tarar da abba zaune kasancewar ranan juma'a ne baya fita da wuri


Bayan sun gaisa Abba yace"RAYHAN na amince IKLAS tayi aikin ta na lawyer tana taimkawa mara sa gata da Wanda aka zalunta,amma sai ka amince"


Yace"gaskiya Abba ba yanzu ba may sai nan gaba"


Abba yace"toh Allah ya taimaka"


Yace"amin"a nan yayi breakfast


Ummi tace"amma yau za a kawu mun nawal weekend ko?"


Da sauri ya amsa da eh umma


Yace"ina Islam ta d'auko ta in lokaci yayi"


Minal ko anyi busy domin yau ne dinner gobe sati d'auri aure




Misalin 12:pm IKLAS ta kira RAYHAN a waya kusan sau bakwa bai d'auka ba sai ana takwas yana d'agawa yace"wai lafiya kike damuna ina aiki"


Cikin sanyi jiki tace"yi hakuri ina son fad'a maka ne zan d'auko nawal a school"


Yace"ki bar shi Islam zata d'auko ta"kashe wayar yayi ya cigaba da aiki


Itako tashi tayi ta shiga kicin ta fara had'a abinci semo tayi miyar kubewa tana gamawa taje tayi wanka ganin ya kusa dawowa jeans troser tasa da top ya balain amsan jikinta


A falo ta zauna tana jiran shi


Shiko sanda yaje gidan ummi ya ci ya koshi har tana mai siya wai ya cinye mata abinci duk tunanin ummi IKLAS na gidan biki ne


Tana zaune minal ta kirata a waya tace"ya baza kije dinner bane"


IKLAS tace"kiyi hakuri ya hana"


Minal tace"toh shikenan"sai taji dinner ya fita mata a rai"


Misalin karfe 5:pm ya shigo gida fuska hade,tana ganin shi ta taso ta rungume shi ture ta yayi


Tace"mijina har yanzu fushi bai kare bane?toh yi hakuri kawo jakar muje inyi maka wanka sai ka ci abinci,ina da surprise da zan baka"


Yace"bana so kuma na koshi"haurawa yayi ya barta tsaye tana hawaye


Yana shiga d'akin ya zauna bakin gado yariyar nan akwai kyau Allah zan iya daurewa kuwa?"


Misalin karfe 8:pm na dare tayi wanka tasa wasu sexy rigar barci feshe jikin ta tayi da tulare


Taje d'akin shi samun shi tayi a zaune a gado yana aiki a laptop


Zuwa tayi ta rungumeshi lumshe ido yayi ya kuma bude su




Yace............






Maman
Noorul
Hudah✍✍
Luv u my fans
Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
IKLAS
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah


🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟


🌟G.W.F🌟


Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we the best among the rest.


πŸ…Ώ9⃣3⃣&9⃣4⃣


Bismillahir Rahmanir Rahim


Abdul yayi dariya yace"umma ni kike kira abba "


Shiru tayi,d'aukan ta yayi ya kai ta bayi wanka suka yi ya fito da ita ya kwantar ya rufe su da bargo,amma jikin minal rawa yakeyi


Mahmud ne gaban Dr da minal ta had'a su


Likitan ya duba file d'inshi yace"zai iya warkewa amma sai dai su biyo shi egypt"


Mahmud yace"ba damuwa"


Ba tare da b'ata lokaci ba aka saka bikin Mahmud da zaliha,Islam da sulta nan da sati uku


IKLAS ko soyayya ake ci hankali kwance,itama minal ba a bar su a baya domin yanzu ta saba


Bayan sati biyu da bikin minal aka fara shirye-shirye bikin su Islam domin saura sis days


Amma sultan bai nime ta ba ko kira ba kulum yake kira ba


Abun na damun ta amma ta boye wa kowa damuwan ta sai dai yayi mata text yace in tana bukatan kira shi


IKLAS ne zaune a falo ita da RAYHAN tace"honey ya kamata yau in tafi gidan ummi saboda kaga gobe dinner su Islam in yaso bayan biki in dawo tunda bikin na gida ne"


Had'e rai yayi yace"a'a zanyi ta kaiki ina d'auko ki da dare kowani rana"


Tace"toh mijina"


Yace"d'auko gyale in kai ki gidansu mamy "


Tace"ai ga gyale nan dama kai nike jira"


A gidan mamy ya sauke ta tayi sa'a kuwa daddy na gida da sauri ta karasa ta gaida shi cikin ladabi


Cikin murna ganin ta yace"yar baba kene a gidan"


Tace"eh daddy na,ina mamy da maryam ne"


Yace"ai suna ciki"


Tace"toh bari inje"


Mamy ma tayi murna ganinta maryam ko sai tsokana ta takeyi




Sai yamma RAYHAN ya zo ya d'auke ta


Washe gari aka fara hidiman bikin Islam




Misalin karfe 5:pm akayi kamu amare sun sha kyau Mahmud ma ba karamin kyau yayi ba amma a zaune a wheel chair,zaliha ko bata jin kunyar gabatar da shi a matayi miji


Islam tayi bala'in kyau sultan ko yana zaune ya had'e rai kamar hadari gashi ya hanata rawa


Ha dai akayi yi aka gama Islam bata cikin walwala


Washe gari akayi dinner


Ranar jumma'a jama'a suka shaida d'auri auren MAHMUD SANI da ZALIHA BASHIR


Dr SULTAN MUSA da ISLAM MOHAMMED DAHIRU akan sadaki dubu d'ari-dari


Tun missalin karfe 3:pm aka tafi da ISLAM dan Kaduna za a kaita nan sultan ke aiki kuma iyayen shi na can ba karamin kuka tayi ba


Yamma nayi aka kai zaliha gidanta


Misallin karfe 10:pm sultan ya shigo d'aki ya same ta tana kuka


Ya tausaya mata amma sai yace"ke miye haka?"tuni Islam tayi sit


Yace"je kiyi alwala ki zo muyi sallah babu musu ta shiga bayi tayi ta fito"bayan fitowar ta ya shiga shima alwalan ya shiga yayi ya fito ya ja su sallah


Bayan sun idar ya jawo wata ledar gasheshiyar kaza da fresh milk


Yace"muci"


Tace"na koshi"


Ihu ya daka mata yace"yaushe na zama abokin wasar ki"


Jiki na.rawa tafar ci tana hawaye shiko zafin hawayen yake ji amma shi ba zai iya lallashin ta ba ta raina shi


Yace"wallahi in kika bari na kara ganin hawaye a fuskar ki sai na mugun sa'ba miki


Da Sauri ta goge hawayen ta


Bayan sun gama cin abinci yace"toh muje mu kwanta


Suna kwanciya ya hayeta babu romance ba komai kamar akuya (hmmmm wanan wata matsala ne da ma'aurata ke fama dashi sai kaga namiji ya haye mace kamar dabba ba roman ba komai,toh mata ya kamata Ku tashi tsaya dan without romance babu wanda zai ji dadi cikin Ku,kuma wallahi iskanci ne domin wasu tarwasasu mara da tsoron Allah in sun je waje abinda suke yi yafi romance,a matasayin ki na mace in namiji ya zo miki a haka ki dakatar dashi in yace"yaya kice sai yayi romancing d'inki"kema sai ki taimaka me in be iya bane ki koya me,in yaki kice toh kin fasa ba laifi bane domin romance sunnah ne na ANNABI MUHAMMEDU (S W A)domin annabi ya kan yi matan shi wasa kafin komai ya faru,in kina so kiji dadi tah ki gwada yana da kyau wata rana kuyi romancing juna kawai ba sai kunyi sex ba,domin yawan sex kullum yana gundira,amma fa anawa ra ayin bance sai kun bi ba amma dai kusan too much of everything is bad)


Haka sultan ya dinga ganawa Islam da sunan sex abu ko armashi babu a matsayinta na virgin ya kamata yayi mata wasani tukuna amma ina bata da wanan gata


Taxi kuka har muryar ta ya dashe karshe ma sumewa tayi


Bayan awa uku ya sauka ya koma gefe ganin ta a sume ya kalleta




Yace".......








Maman
Noorul
Hudah✍✍
Luv u my fans
Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
IKLAS
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah


🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟


🌟G.W.F.🌟


Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.


πŸ…Ώ9⃣5⃣&9⃣6⃣


Bismillahir Ramanir Rahim


Sultan yace"Allah yayi miki albarka ya bar mu tare,ina son ki Islam"


Tashi yayi yaje bayi ya had'a mata ruwan zafi ya dawo ya d'auke ta


Be ajiyeta koina ba sai cikin bath tube


Ihu ta saki tana kokari.fitowa ya daine ta sai kuka takeyi


Sanda ya tabbatar da ruwan ya shige ta yace"kiyi wanka"


Fita yayi ya barta da k'yar tayi wanka ta fito kafa a ware kwanciya tayi dan wani zazzabi take ji bayan wasu lokuta barcin wahala ya tafi da ita


Shiko yana barin bayin d'akin shi ya koma yayi kwanciyar shi cike da nishad'i ya barta


Sai washe gari ya shigo d'akin ya gan ta kwance cikin bargo


Yace"me ke damun ki"


Tace"zazzabi"


Yace"shine baki gaya mun ba?"


Shiru tayi jikin ta ba abinda yakeyi sai rawar sanyi


Fita yayi yaje d'akin shi sai gashi ya dawo da allura


Yace"gyra inyi miki"


Bayan yayi mata ya fita sai gashi ya shigo da take away bata yayi da k'yar ta iya ci


Bayan kwana biyu ta samu sauki amma tana cikin damuwa har ta rame domin babu abin da ke shiga tsakanin su da sultan sai dai tayi me girki cikin dare ya zo ya kwanta da ita ya fita ko dariyar shi bata tab'a gani ba domin ko kanneshi baya musu dariya


'Bagaren sultan kuwa ya damu ganin Islam na bushewa kuma bai San abin da ke damun ta domin har ga Allah bai d'auki halinshi wani abin da zai dame ta ba amma damuwar ta na matukar damun shi


Mahmud ko babu abinda ya shiga tsakanin shi da zaliha a cewar shi sai yaji sauki a washe gari aure su suka tafi egypt


Su IKLAS ko laulayi suke yi bana wasa ba,gomma ma IKLAS minal ko sau biyu tana kwanciya asibiti amma da sauki


Islam tace"yau zan fad'a me zuciyata"hanyar d'akinshi ta nufa


Sallama tayi yace"shigo"shiga tayi ganinshi tayi zaune yana aiki a laptop


Ko kallanta baiyi ba yace"inaji"


Tace"dama dama"


Yace"dama me"


Tace"dama magana nazo muyi akan zaman mu gaskiya ni na gaji da hallaye ka"da sauri ya kalleta


Tace"baka sakewa muyi hira ko irin wasanin nan na ma'aurata baka yimin sai dai kawai ka afka mun kuma baka zuwa d'akina sai kana da bukatata ni baka damu da bukatata ba"


A fusace yace"yaushe rain in ya shiga tsakanin dake?"


Itama a fusace tace"ai ba maganan raini bane gaskiya n...."
Maganan ya makale ne tsakamakon mari da ya wanka mata


Fashewa tayi da kuka,ya nuna ta da yatsa yace"wato anfara zugaki ko?"


Mata ya kamata ku nunawa mijin Ku hallayen Ku yasan abin da zaki iya da wanda baza ki iya ba,kuma inya miki laifi kiyi me gyra run kan tafiya yayi nisa amma in kina shiru ranar da kika yi magana zai ce zugoki akayi da wanan ba zai tana yards yayi kuskure ba sai dai ya gan canjawar ki)




(DUKA wanan babban kuskure ne da mata keyi na barin namiji ya taba lafiyar jikin su,wallahi duk mace da tabari namiji ya duke ta toh bata cika mace ba domin samun wuri ke kawo duka kuma da ganin fuska domin in be gan fuska ba,ba zai tana ki ba da sunan duka,yana da kyau mace tayi ta nunawa mijinta ta tsani namiji mai duka ko fira kuke ki nune ne kefa baki son namiji mai duka ko a film kika ga an nuna namiji na dukan mace kice Allah ya kiyaye India kene bar me gida zakiyi,toh wallahi ko fad'a kuka yi yaji tsoron taba ki,domin dokan ki zai yi anjima ya laluba ki ya daki banza)Allah yasa mu dace,amin


Direct d'akinta ta nufa ta fara had'a kayanta


Shiko zama yayi ya ci gaba da aikinshi


Can anjima ya fita dai-dai nan Islam ta fito da trolley


Da sauri ya karasa ya fara lallashinta,d'aukanta yayi ya shiga d'akin ta suka lula wata duniya said dai yau ya d'an shafata dan for the first time kiss ya shiga tsakanin su


Yana gamawa ya fita ya bar ta


Bayan fitarshi wayarta yayi kara minal ne


Tana d'agawa ta fashe da kuka




Tace.........






Maman
Noorul
Hudah✍✍
Luv u my fans
Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
IKLAS
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah


🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟


🌟G.W.F.🌟


Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.


πŸ…Ώ9⃣7⃣&9⃣8⃣


Bismillahir Ramanir Rahim


Minal tace"lafi kike kuka haka?"


Cikin kuka ta kwashe komai ta fad'a mata


Cikin haushi minal tace"ashe ke wawiya ce ban sani ba,ina miki kallon mai hankali ashe bahaka bane,you call yourself a psychologist and you behaving like illiterate"


Tace"toh ya kike so inyi please fad'a mun"


Minal tace"ashe Abba asara school fees yayi ban sani ba,toh ni ba shawaran da zan baki face your problem,you created this mess in the first place,you have to clear it yourself"


Islam tace"wallahi ina son shi shiyasa"


Minal tace"shi wa ya gaya miki baya sonki?
ai iskanci ne "




IKLAS da ke zaune kusa da minal


Kwace wayar IKLAS tayi tace"na baki sati d'aya ki sauya shi"kashe wayar tayi suka ci gaba da hiransu


Islam ko bayan su gama wayar tashi tayi ta goge hawaye tace"yau zan nuna ma waye Islam"


Bayi ta shiga tayi wanka ta saka ruba gown tafito a falo ta sameshi yana kallo,zama tayi ta had'e kafafu


Bayan zaman ta da Minti biyar wayarta yayi kara Wanda alarm ne ta saks


D'agawa tayi tace"hello aisha ya kike?


Eh gobe zan shigo minna ai da yau na so zuwa amma dare yayi"


Shiru tayi na wani sakonni alamun tana jin abin da ake fad'a


Can kuma tace"wani aure ai aure na ya mutu,ai kin san tun muna school na tsani namiji mai dukar mace"


Kallonta yayi da sauri sai kuma ya basar


Tace"hmm ai dana fito zan koma wajen tsohon saurayi na"


Tashi yayi cike da kishi ya d'aga hanun zai mareta,ta rike hanun tace"haba ba girman ka bane malam,duk namiji mai dukar mace bai cika namiji ba,in dambe kake son yi sai kaje waje ka sami namiji irin ka Ku fafata"tsayawa yayi yana kallonta da mamaki tunani yake Islam ne ko dai wata ne"


Katse shi tayi da cewa"kuma na baka daga yau zuwa gobe da safe ka rubuta mun saki"


Cikin tashin hankali amma ya dake yace"meyasa zan sake ki"


Tace"saboda bana sonka"


Kallonta yayi yace"toh meyasa baki sona?"


Tace"saboda baka iya soyyaya ba,nagaji da rayuwa irin na dabbobi,shiyasa ka sake ni shi zai fi mana alkhairi"


Haurawa tayi ta barshi tsaye,zama yayi yana cewa"wallahi ba zan iya sakin ki ba,ina son ki ba zan iya rayuwa babu ke ba"


Itako bayan barin shi a falo d'akinta ta shiga ta kwanta a gado tace"ashe yana sona "domin ta gan tashin hankali karara a cikin idonshi


IKLAS ne zaune a falo tana cin indomie RAYHAN ya shigo ya ganta zaune yace" wiffy yau baza ayi welcoming d'ina bane?"


Tace"yi hakuri baby ka ya hana ni"


Yace"na lura kin fison babyn nan fiye dani ko"


Tace"ni na isa,toh bari in taso "tashi tayi taje ta rungumeshi


Tace"ina nawal?"


Yace"tana wajen ummi"


Tace"ummi dai bata son bamu nawal fa ni kuma ina bukatar ta"


Yace"ai gomma ta zauna can kar ta hana mu sakewa,wiffy muje ciki in gaida baby na in bashi ice cream"


Murmushi tayi tace"kai fa akwai son harka"


Misallin karfe 9:pm islam ta shiga kicin indomie ta dafa dai-dai bakinta ta zaune a centre rock ta fara ci


Yana saukowa ya kalli dining wayam yace"ina abinci na?"


Tace"ban dafa da kai ba"


Shiru yayi tana gamawa ta kai plate kicin ta fito ta haura sama direct d'akin ta,tashiga ta kulle


Shiko kasa barci yayi sai juyi yake yi fita yace"me yariyar nan ke nufi be?ni fa gaskiya ba zan iya bata hakuri ba" fita yayi hanya d'akinta murd'a kofa yayi ya jita a kulle


Yace"nashiga uku ashe da gaske take"


Washe gari misallin karfe 7:am na safe ya Islam ta shirya cikin gown d'in atamfa hijabi ta saka ta d'auki trolley ta kai falon ta haura kuma direct d'akin shi taje rike da biro da takarda a zaune ta same shi


Mikame takardar tayi


Yace"me zanyi dashi"


Tace "sakin zaka rubuta na rigada na hana kayana yana falo sauran za a turo mota"


Sake takarda yayi yace"........


Maman
Noorul
Hudah✍✍
Luv u my fans
Pls share


πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
IKLAS
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah


🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟


🌟G.W.F.🌟


Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.




Na sadaukar da wanan page d'in zuwa ga masoyana abin alfari na ina jin dadin comment d'inku sosai Allah ya bar mu tare.ina yin Ku irin sosai d'in nan nagode da add'oin ku


πŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”š


πŸ…Ώ9⃣9⃣
&
1⃣0⃣0⃣


Bismillahir Rahmani Rahim


Sake takarda yayi ta fad'i a kasa


Yace"haba matata,me yayi zafi haka"


Wani tsayi ya ziyarci zuciyarta for the first ya kirata da matan shi,a zahiri kuma ta fara kalle kalle


Tace"dawa kakeyi"


Yace"common da ke nike"


Tace"lallai yau za a duba kwakwalwar ka yaushe ka bani wanan matsayi"


Yace"baby please zauna mu dai-daita junan mu please my angel"


Tace"babu wani dai-daitawa tsakanin ni na da kai,ni dai takarda na zaka bani in je gida a aura mun mai sona "


Yace"toh mai zaki fad'awa Abba da ummi ki duba fa auren mu ko wata biyu beyi ba"


Tace"gaskiya mana"zaro ido yayi yace"gaskiya me?"


Tace "gaskiyar baka kula dani baka damu da damuwata ba,amfani na a wajen ka shine inyi maka girki da biya ma bukata amma ni baka damu da bukata ta ba,kuma zuwa kake yi mun kamar dabba babu wasa ko hira tsakanina da kai,bamu taba kwana d'aki d'aya da kai ba daka biya bukatar ficewa kakeyi nagaji gaskiya ka bani takarda na intafi"


Yace"yanzu baza ki ji kunyar fad'a masu irin wanan maganganun ba?"


Tace"kunyar me?ai iyaye na ne babu boye boye tsakanina dasu ko naji kunyar abba bazan ji na ummi ba,gomma na fad'a masu gomma in fad'i a halaka"


Shiru yayi a ranshi yace"bazan iya sakin ki ba Islam ba zan iya rayuwa babu ke ba"jin yayi shi yasa tace" kai fa nike jira bana son dare yayi mun a hanya,bari ma in tafi tunda naga baka da niyar yi min abin da na bukata,sai ka ji sammaci a kotu"


Kama hanya tayi zata fita ya rike mata hanun


Cikin tashin hakali yace"haba baby yi hakuri mana na tuba ki dubi condition d'inki mana"kallonshi tayi tace"wani condition?"


Yace"dear you are pregnant"


Tace"and so?"


Yace"toh ya zakiyi da baby na?"


Tace"ina haifo shi zan kawo maka d'anka ko yar ka inyi aure na"


Zaro ido yayi yace"yanzu har da jariri ma bazaki tausaya ma ba ko baki sona kiyi zaman yaran da zaki haifa mana"


Dariyar rainin hankali tayi tace"dama da wanan ake cutar mu da wani abu ya faru sai ka ji ance kayi zaman yara toh wallahi ba wani zaman yara da zanyi in sun girma zasu nime ni"


Da yaga dai da gaske take yi,rungumeta yayi ta fara kokari kwace kanta had'e

Please Login or Register in order to submit comment