Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

bakin su yayi ya fara romancing d'inta


Har jikinta ya fara sanyi amma tana tuna abubuwan da yayi mata a ranta tace"ashe dama ya iya iskanci ne"


Ture shi tayi cikin mutuwar jiki yace"baby please ki saurare ni"


Tace"waye baby? If you think you can bribe me with pet names you are wasting your time you think this romance will work never,my mind is made up boy"


A ranshi yace"na shiga uku yau,bari dai in sauke girman kai in roke ta"


Yana ganin zata fita ya sha gaban ta yace"ki dubi girman Allah ki yafe mun matata wallahi ina son ki kamar raina bazan iya rayuwa babu ke ba please ki taimake ni,I will even be on my knees if you want me to,I promise to change to whatever you want"shiru tayi zata yi tafiya ya sunguna ya rike mata kafa"


Bayan sati biyu IKLAS ne zaune kujera RAYHAN na ja mata kafa


Yace"wiffy muje kicin muyi girki kigan dare nayi"


Tace"toh mijina"daukanta yayi kamar doli a kicin ya ajiye ta


Yace"toh me baby na zai ci yau"


Tace"fried platain"


Yace"OK let me make it for you"




'Bangaren mahmud kuwa anyi aiki cikin ikon Allah ya samu lafiya sai dai ba a sallame su ba Dan ana kan duba shi"




Mahmud ne zaune a gadon asibiti yace"baby"


Zaliha tace"na'am"


Yace" in two weeks time za a sallame mu,daga nan mu tafi dubai honey moon kafin mu koma gida ko"


Murmushi tayi tace"kullum dai maganan ka honey moon kamar Wanda ya auri cikekiyar budurwa"


B'ata rai yayi yace"bana hanaki maganan nan ba"


Tace"sorry"


Minal ko mulki take son ranta dan harta wanka sai Abdul yayi mata kafin ya tafi aiki inya dawo kuma ya sakeyi


Yau yana dawowa daga office yamm ganta kwance a falo


Kallonta yayi ya girgiza kai yace"tashi kije ki girka mana abinci"


Ya mutsa fuska tayi tace" zazzabi nikeji"


Yace"wallahi baki isa ba,kwana na nawa muna cin abinci waje nagaji ai ke likita ne kiyi maganin zazzabi mana"




Minal zatayi magana ya katseta da bani son musu


Tashi tayi ta guguni kallonta yayi harta shige kicin yace"dama nasan karya kike yi"




Cikin sati biyu sultan ya wahala dan duk inda yaso Islam ta saurare shi,ki tayi duk ya fita hankalinshi ko aiki baya zuwa,


Yau ma kamar kullum tana zaune a falo tana kallon film ya sauko gabanta ya zo ya sunguna


Yace" baby ki yafe mun please"


Ko kallon shi bata yi ba,ganin haka yasa yayi sauri had'e bakin su wuri guda


Romancing d'inta ya farayi had'e da bud'e zip d'inta fara wasa da nonuwanta yayi abin ka da mai cikin jaraba tuni ta fara ansa sakonin shi dama daurewa kawai takeyi kwana biyu nan


Ganin jikinta yayi sanyi yasa ya d'auketa zuwa d'akinshi ya kwantar ya cigaba da abin da yake yi


Bayan komai ya faru ya koma gafe yana mayar da numfashi"


Jawo ta yayi yace"baby nagode da kika yafe mun,na tuba wallahi please don't live me"


Shiru tayi bata ce komai ba yace"dear say something"


Tace"Allah ya yafe mana baki d'aya"


Yace"amin"




D'aukanta yayi ya kaita bayi yayi mata wanka


Bayan wata bakwai IKLAS ne zaune da katon cikin ta domin ta shiga wata tara


RAYHAN yace"tashi mujejan kafa"


Tace"no ba zan iya zuwa ba bayana na ciwo"




Yace"OK"




Bayan awa uku IKLAS ta fara nakuda ihu ta sake RAYHAN da ke kicin yana had'a masu abinci




Da sauri ya kashe gas ya fito yace"wiffy yaya ne"


Tace"please ka taimake ni mutuwa zanyi bayana da cikina ciwo"




Cikin sauri ya haura sama ya fito da jaka,kaiwa mota yayi ya dawo ya dauke ta sai asibiti




Bayan awa biyu ta haifo santalelen d'anta murna a wajen RAYHAN kamar ya haniye ta da yaron datayi motsi sai yace"ba dai masala ko"karshe sands ummi ta kore shi"


Baya sati d'aya akayi suna anci ansha yaro yaci sunan daddy amma za a ta Koran shi da Abba




Bayan su RAYHAN ya d'auko nawal dan yana son kan yaranshi ya hadu


Bayan haihuwa IKLAS da sati uku minal ta haifa baby girl ranan suna yariya taxi sunan umma Abdul maryam amma suna ce mata intesar




Zaliha ko Nada ciki wata hudu Islam ko wata bakwai kuma tana samu cikeken kulawa wajen sultan






Bayan shekara bakwai IKLAS ne zaune da minal har da Islam zaliha ma na nan a gidan ummi sai hira suke dan yanzu an zama manya mata yara ne a falo suna wasa


A yanzu IKLAS na da yara biyar maza uku mata biyu nawal ne cikon na shida


Minal yara hudu maza biyu mata biyu da sabon ciki


Islam yara uku duka maza




Zaliha yara biyu da tsohon ciki


Kallonsu IKLAS tayi tace"next week zamu tafi Paris honeymoon"


Harararta minal tayi tace"wani honeymoon sufai sufai daku"


IKLAS tace"waye ce miki soyyaya na sufa?"


Zaliha tace"toh wa zai rike miki yara"




Tace"gidan many zan kaisu"


Islam tace"gobe koma Kaduna fa"


Suna ciki hira RAYHAN ya shigo yace"wiffy tashi mu tafi gida"tashi ta yi taje ta sallami ummi su bar gidan da yaran su gwanin sha'awa




ALHAMDULILLAHi


Nan na kawo karshen wanan labari IKLAS inda nayi kuskure Allah ya yafe mun




Nagode da goyan bayan Ku matsoyana




NOTE:ban yarda wani ko wata ta canja mun labari ta kowani siga ba in haka ta fara Alllah ya isa ban yafe ba






Sai kun jini a littafina na gaba, Allah ya had'a fuskokin mu da alheri








Taku CE
Maman
Noorul
Hudah✍✍
Luv u all
Pls share Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels


Please Login or Register in order to submit comment