Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

kaje ka kira a waje.”


Ramadan ya fadi haka cikin tashin hankali.


Kai Dr Sulaiman ya jinjina, tare kuma da kad’a kansa cikin gamsuwa yace.


“Okay Ramadan amma inajin tsoron tafiya nabarsu awannan yanayin, Rayyern yana gab da suma, gashi Jannart kuma sai kuka take kamar zata shid’e, gaba d’aya na kasa iya control dinsu dukansu biyu.”


“Yah Allah help us.”


Ramadan ya fad’a cikin muryarsa da tayi rauni sosai, cike kuma da tausayin d’an uwan nasa, ga kuma Jannart dake ta kuka, domin daga cikin wayar yana iya jiyo sautin kukan da takeyi.


Jannart dake rungume da Rayyern din kuwa, kwata kwata bama tasu Dr Sulaiman din takeyi ba, damuwarta shine taga Rayyern din ya bud’e idanunsa.


Ahankali ta dawo da kallonta garesa, tare dasa hannunta d’aya ta tallafo hab’arsa cikin kuka tace.


“Dan Allah Naan ka bud’e idanunka, kada ka daina numfashi, kada kuma ka cire rai da rayuwa in sha Allah, ai zaka samu sauki ko, nasan zaka warke zaka samu lafiya mu koma Nigeria lfy en Mamynka da Abbanka su ganka lfy, za kayi rayuwa kamar kowa muna bukatar ka a tsakiyar mu, dan Allah ka bud’e idanunka yanzu, ka dawo cikin hayyacinka Dan Allah...”


Ta k’are maganan cikin tsananin kuka da kuma raunin zuciya, ahankali kuma tasa hannunta akan kumatunsa tana d’an bubbugawa, cike dason taga ya bud’e idanunsa.


Idanu Dr Sulaiman ya zuba musu, lokaci daya kuma duk jikinsa yayi sanyi, musamman da yaga yanda Jannart din ke kuka sosai da sosai.


Maida wayar tasa cikin aljihu yayi, cikin sauri kuma ya d’auki key din motar Rayyern din, da ya gani akan table, tamkar wanda zai tashi sama saboda sauri, haka ya sa Kai ya fice daga cikin falon.


Kaitsaye wajen da motar Rayyern din yake ya nufa, yana shiga kuwa ya cilla motar kan titi, tare da nufar babban hospital din garin, wanda kuma shine mafi kusa dasu.


Jannart dake zaune kuwa duk da taji fitansa, amma bata d’ago Kanta ta kalleshi ba, Idanunta har yanzu suna kan fuskar Rayyern, still kuma ko wani d’igon hawayenta d’aya, da zai fita akan fuskarsa yake sauk’a.


Ahankali take yawo da hannunta dake kan hab’arsa, har ta k’araso zuwa kan kirjinsa.
Lallausan tafin hannunta ta kife akan kirjin nasa, dai-dai saitin zuciyarsa, Jin zuciyar tasa na d’an bugawa ahankali ne kuma ya sata, lumshe Idanunta tare da motsa labb’anta cikin sanyi tace.


“Ya Allah ka taimaki Naanu na Yah Allah ka bashi lafiya, kasanya juriya acikin rayuwarsa, Allah kagani bamu da kowa anan saikai, Kai ke kulawa damu akoda yaushe, Ya Allah yauma ka kula damu, ka saukaka mana tsanani izuwa sauki ya Allah ka rufa min asiri ka bawa Naanu na lfy.”


Takai karshen maganan hawaye yana me shatata akan fuskar nata.


Rayyern dake kwance ajikinta kuwa, duk wani abu da take fadi yana jinsu acikin kunnuwansa, saidai kuma yakanji kalaman nata da sautin amon muryar nata tamkar acikin mafarki, saboda gangar jikinsa ne kawai take wannan duniyar, hankalinsa kuwa ya tafi izuwa wata duniyar ta daban.


Suna ahakanne kuma k’iran Ramadan ya shigo cikin wayar Rayyern din dake gefe, Ganin sunan Ramadan ne kuma, yasa ta d’aga wayar da sauri tana k’arawa akan kunnenta, ta sake fashewa da kuka, still cikin muryar sheshshek’a tace.


“Ramadan har yanzu baidawo cikin hayyacinsa ba, na shiga uku Ramadan banason wani abu ya sameshi, duk jikinsa rawa yakeyi, gaba daya ya fita ahayyacinsa, Ramadan ya zanyi....”


Sautin kukan nata ne yasa Ramadan d’an rumtse idanunsa, zuciyarsa cike da damuwa, da kuma tashin hankali yace.


“Zai dawo Hayyacinsa Aunty Jannart, Insha Allah nan bada jimawa ba Hamma Rayyern zai dawo hayyacinsa, ki daina kuka dan Allah, ki kula dashi kafun Dr. Sulaiman ya dawo.”


Cikin kukan ta jinjina kai, saidai ta kasa cewa komai sai sheshshekanta da yake tashi.


Acan Nigeria din kuwa Mamy dake gefen Ramadan, itama hawaye takeyi gaba daya ta shiga cikin damuwa.


Haka ma Abba wanda ya zauna yayi ta gumi, abubuwa da yawa yake sak’awa acikin zuciyarsa, kallo daya kuma zakayi masa kafahimci cewa yana cikin matsananciyar damuwa.


Kasancewar kuma Ramadan din a hands free ya saka wayar ne, yasa dukansu suke iya jiyo kukan Jannart din, harma da nishin Rayyern dake tashi k’asa k’asa.


Ahankali Abban ya d’ago ya kalli Ramadan, da hannu Yayi masa alama akan ya bashi wayar.


Ganin hakanne kuma yasa Ramadan mik’a masa, kara wayar Abban yayi akan kunnensa, cikin son b’oye damuwa da kuma tausasa murya yace.


“Jannart.”


Jannart dake zaune kuwa jin muryar Abban acikin wayanne yasa ta d’an zabura, cikin rawar murya tace.


“Abba Hamma! Hamma!! Abba jikinsa yana ta b’ari, ga numfashinsa ya kusa d’aukewa, ciwo yakeji sosai, Dan Allah Abba ka taimakeshi.”


Idanu Abban ya d’an lumshe saboda tsananin tausayin yarinyar da yaji, domin ayanzu kukan ta yafi komai d’aga musu hankali sabida yanaga tashin hankali da take ciki zai hanata yin abinda ya dace.


“Jannart, Jannart!!”


Abban ya kira sunanta ahankali.


Yanda taji sautin muryar Abban ne kuma yasa ta, d’an tsagaita kukan nata tare da amsawa.


“Kiyi shiru kinji ki kwantar da hankalinki, ki daina wannan kukan In sha Allah Rayyern zai samu lafiya, ki daina kuka ki zama mai juriya akan ciwon sa kinji ko Jannart, yanzu addu’a ya kamata ki masa, ki daina kuka domin yawan kuka zai iya jawo miki wata matsalar kema, saboda haka ki share hawayenki Allah nanan kuma zai Iyar muku.”


Abban ya fad’i haka cikin son bata k’arfin guiwa.


Jin hakanne kuma yasa ta sanya hannu ta share hawayenta, cikin nuna biyayyarta agaresa tace.


“To Abba.”


Kai Abban ya jinjina cike da yabawa halin yarinyar, kana Ahankali ya zare wayar akunnensa ya kashe, saboda shi d’inma dazai samu dama, kukan zaiyi Domin har abada bazai tab’a son ace wani abu ya samu Rayyern din ba, haka kuma bazai so ace Rayyern yabar duniya batare da ya sauk’e wani k’aton nauyin dake wuyansa ba, Lallai zaiso ace Rayyern ya rayu, har zuwa lokacin da gaskiya zatayi halinta.
Baya ga haka kuma Rayyern din shine komai nasu, shine AHALI’nsu kuma k’ashin bayansu.




Ahankali ta zare wayar daga kan kunnenta, tare da lumshe Idanunta tana mejin yanda Rayyern din ke sake shigewa cikin jikinta, Yayinda ya saka duka hannayensa biyu ya rungume cikinta gam.


Wanda hakan da yayi din kuma alamace dake, nuna cewar yanajin ciwo sosai.


Acan b’angaren Dr Sulaiman kuwa.
Koda yaje EUROUPEAN Medical senter mascow (E.M.S) din emergency Doctor ya nema, bayan ya shaidawa Doctorn matsalan Rayyern din ne kuma, suka nufo gidan kaitsaye.


Suna isowa kuwa ko gama dai-dai-ta parking ba suyi ba, direct suka nufi cikin gidan Dan bawa, Rayyern din agajin gaggawa.


Jin motsin shigowar su Dr Rayyern dinne, kuma ya sata d’ago da kanta ahankali ta kallesu.


Dr James ne wanda Sulaiman din ya d’auko, ya k’araso cikin falon tare da matsowa inda suke, Cikin kulawa da kuma harshensa na turanci yace.


“Madam ko zaki iya matsawa na dubashi, saboda akwai buk’atar sai nayi checking nasa sosai.”


Idanunta da sukayi jajur ta zubawa farin baturen likitan dake gabanta, kaman mai nazartar wani abu, Cikin sheshshek’an kuka kuma ta girgiza masa kai, murya araunace tace.


“Ka dubashi ahaka saboda bazan iya barinsa ba, inaji ajikina Idan na barshi mutuwa zaiyi, Dr ka kalla fa numfashinsa seizing yakeyi, Dan Allah kayi sauri ka dubashi ahaka kada wani abu ya sameshi.”


Kai Doctorn ya girgiza saboda yasan duba, patient din ahaka ba abu bane da zai yiwu, saboda akwai buk’atar dole sai anyi checking d’insa, saidai kuma da gaske yaga Jannart ba zata tab’a bari a dubasa, ba tare da yana jikinta ba.


Sanin cewar Idan aka k’ara wasu mintuna ahaka komai zai iya faruwa ne, yasa doctor din matsowa, ya d’aura hannunsa akan wuyar Rayyern, tare dasa wani abu mai kaman na’ura adai-dai kan cikin Rayyern din.


Bayan ya gama saka abunne kuma, ya d’ago ya kalli Jannart dake hawaye, shikam har acikin ransa yana me mamakin k’arfin halinta.


Wani k’wayan magani ya b’allo daga cikin wani sachet, mik’a mata maganin yayi kana Cikin harshen turanci yace.


“Kisa masa wannan ak’asan harshensa, saboda zaifi saurin yi masa aiki, zai kuma yi tasiri acikin jijiyoyin jikinsa.”


Da sauri ta jinjina kai tare da karb’an k’wayar maganin, kasancewar har yanzu Rayyern din na kwance ajikinta ne kuma, yasa ahankali ta juyo da fuskarsa, ya zamana suna fuskantar juna, fuskar tasa da tayi ja sosai ta d’an kalla, cikin sanyi da kuma tsananin tausayawa, tasa hannunta na dama ta saka mishi cikin bakinsa, d’aya daga cikin yatsunta tasa ta d’an d’aga harshensa, tare da tura k’wayan maganin ak’asan harshen nasa, kamar yanda doctor d’in ya buk’ata.


Ganin nan take maganin har ya soma narkewa, acikin bakin nasa ne yasa ta, zare yatsarta ahankali tare da zubawa kyakkyawar fuskarsa idanu.


Lokaci d’aya har rama ta bayyana akan fuskar tasa, Yayinda saman fatar idanunsa sukayi wani irin ja, haka ma labb’an bakinsa, da tsabar ja tamkar zaka latsa jini ya fito.


Dogon hancinsa da ya tafi straight ta kalla, hadi da Zara zaran gashin idanunsa wanda sukayi wasar wasar.


Wani irin hawayen tausayinsa ne ya cika Idanunta, wanda yasa ahankali tasa hannu ta shafa fuskar nasa.


Sauk’an d’umin hannunta akan fuskarsa ne kuma, ya sashi sauk’e wani irin ajiyar zuciya.


Ahankali kuma ya sake shigewa jikinta, batare da sanin abunda yakeyi ba kuwa, ya cusa fuskarsa acikin k’irjinta, domin ananne kad’ai Idan ya saka kansa, yakejin nutsuwa na saukar masa, duk da baisan cewa akan k’irjinta yake ba, amma aduk sanda ya d’aura kansa akan kirjin nata, yana iya jiyo sautin bugun zuciyarta, hakan kuwa na taimakawa zuciyarsa, wajen ci gaba da bugawa amaimakon tsayawa da take kokarin yi.


Jin yanda ya saka fuskarsa acikin k’irjinta ne kuma, ya sata lumshe Idanunta, tare da d’aura hannunta akansa, ahankali ta shiga tura y’an yatsun hannunta, acikin tarin sumar kansa.


Dr James kuwa fatar jikin Rayyern din ya tsurawa ido, ganin yanda kowacce gashin jikinsa ke mimmikewa ne, kuma ya sashi zare wannan abu mai kaman na’urar daya lik’a masa acikinsa.


Ahankali ya koma kan kujera ya zauna, saboda yasan zuwa yanzu maganin daya bawa Rayyern din ya soma aiki, kasancewar yasan maganin yana da k’arfi sosai.


Ganin Dr James din ya zauna ne, yasa Dr. Sulaiman shima ya zauna.


Kallon Dr. Sulaiman James din yayi, cikin son bashi k’warin guiwa yace.


“Zaiyi sauki domin maganin dana bashi yana da karfi sosai, just 20mn zai samu relief don’t worry.”


Ajiyar zuciya Dr Sulaiman ya sauk’e, Dan bashi da wani burin da ya wuce haka.


Duk idanu suka tsurawa su Rayyern din, wanda har yanzu jikinsa ya kasa daina b’ari.




Jannart kuwa hab’arta ta d’an d’aura akan Rayyern din, tare da zubawa hannunsa dake kan marar tasa idanu.


Ganin yanda yake ta danna marartasa ne, yasa ahankali ta d’aura hannunta akan nasa hannun.


Aikuwa kamar jira yake hakan ya kasance, cikin sauri ya kamo hannun nata ya d’aura ak’asan nasa.
Ak’agauce ya shiga danna hannun nata asaman cikinsa, wanda da dukkan alama anan yafi jin ciwon.


Ahankali hankali kuma ya shiga tura hannun nata zuwa kan mararsa, har dai ya zamana yatsunta na d’an tabo boxer d’insa, ma’ana asalin kan mararsa, wanda hakan yasa take iya tab’o, kwantaccen gashin dake saman marar tasa.


Ahankali ta lumshe Idanunta, da suke fitar da wasu irin hawaye masu zafi, duk da tasan cewar agaban su Dr Sulaeman suke, amma ta kasa janye hannunta daga inda ya kai mata, kuma Koda ace zatayi hakan ma, to ba zata samu dama ba, saboda wani irin riko da yayiwa hannun nata.


Sake damk’e hannun nata yayi, cikin kuma zafin ciwon da yakeji ya danna tafin hannunta akan mararsa da k’arfi.


Atake ya saki wani irin nishi da kuma Ajiyar zuciya mai karfi, still cikin gigita ya sake danna hannun nata akan mararsa, wanda ayanzu har tana iya jiyo tudun marar tasa.


Idanunta ta sake lumshewa, fahimtar abunda yake so dinne kuma yasa, Ahankali ta soma yawo da hannunta akan marar tasa, tare da d’an daddanawa tana yi masa massaging jin yanajin sassaucin ciwon yasa cusa hannunta cikin boxer ɗinsa kad’an yana mai danna hannunta.


Dai-dai hannunta ya iso saman penis d’insa ne kuma, ta d’an danna kad’an, batare da ta bari kuma hannunta ya tab’a penis din nasa ba.
“Hyyyyhhhhhhhhhimm”.
Haka da tayi dinne kuma yasa shi, sauke wani irin nannauyan Ajiyar zuciya, tare da jan dogon numfashi, ya sake shigewa cikin jikinta.
Bayan ya d’aura hannunsa akan nata hannun.


Haka ya dinga danna hannunta akan marar nasa, yana me sauke Ajiyar zuciya akai akai, idanunsa dake arufe kuwa, ahankali suka soma matsawa, saidai yanajin yanayinsa tamkar wani d’an maye.


Ahankali ya gyara kwanciyarsa, tare da juyawa ya kifa kansa akan cikinta, saidai kuma still har yanzu hannunta na kan mararsa, tana d’an mammatsa mishi.


Dr James ne ya kuma Kallon Dr Sulaiman da yayi jigum.


duk alamomin damuwa sun bayyana akan fuskarsa.


“Calm down Dr, zai samu sauki na fad’a ma, saidai maganin dana bashi yana sa bacci, amma daya farka komai zai dawo normal, saidai amma kada yayi wasa da maganin, ya zamana yana sha kullum kuma akan lokaci.”


Dr James din ya fadi haka yana me mik’awa, Dr Sulaiman magungunan Rayyern din.


K’arb’an maganin Dr. Sulaiman yayi cikin kuma nuna godiyarsu yace.


“Insha Allah zamuna kulawa wajen shan maganinsa, mun gode sosai doctor.”


Kai Dr James ya jinjina tare da mik’ewa tsaye, hannunsa rike da y’ar jakar maganinsa, ya kalli Jannart da take rungume da Rayyern din.


“Don’t worry madam mijinki zai warke nan bada jimawa ba, amma kina kulawa dashi sosai akan shan magani.”


Kai Jannart din ta jinjina masa alaman to.


Shikuwa Dr Sulaiman d’an kallonta yayi, cikin tausasawa yace.


“Bari nayi dropping d’insa I’m back, ko akwai abunda kike buk’ata?”


Still kanta ta girgiza alaman babu, saboda duk kukan da tayi ya galabaitar da ita.


Dr Sulaiman kuwa bayan Dr James yabi, suka fice daga falon.




Fitar nasu ne kuma yasa ahankali ta dawo da kallonta ga Rayyern d’in.
Wanda yayi kwance lub ajikinta.


Idanu ta zuba masa saboda zuwa yanzu, duk wani karkarwa da jikinsa keyi ya bari, sannan numfashinsa ya d’an dai-dai-ta, Dan ahankali yake sakin ajiyar zuciya, saidai kuma har yanzu ya kasa sakin hannunta dake kan mararsa.


Kyawawan Idanunta masu d’auke da ruwan hawaye, ta tsayar akan kyakkyawar fuskarsa.


Idanunsa dake marairaicewa ta kalla, wanda sukayi yanayi dana d’an maye ko kuma maijin bacci.


“Naan!!”


Ta k’ira sunansa da wata irin cool voice, mai ratsa jiki da jijiya.


Muryar da amon sautinta ya ratsa cikin kunnuwansa, duk da cewar baya cikin yanayi mai dadi amman yajita kuma ya gane muryarta ne.


“Naan!!!”


Ta sake kiran sunan nasa akaro na biyu, saidai kuma ganin bai amsa ta bane, yasa ahankali ta sake tura d’ayan hannunta cikin sumar kansa.


Ajiyar zuciya mai nauyi ta ji ya sauk’e, ahankali kuma taji ya sake matsewa ajikinta, tare da gyara zaman hannunta dake cikin boxer d’insa.


Sassanyar Ajiyar zuciya Itama ta sauk’e akaron farko, tun bayan tashin ciwon nasa, da taji nutsuwa ya d’an sauk’ar mata.


Sak’e mik’e k’afafunta tayi, tare da d’an rank’wafowa kansa ahankali.


Idanunsa dake ta narkewa ta kalla.
Hakan kuwa shiya k’arawa zuciyarta wani irin matsanancin tausayinsa, hannunta dake cikin gashinsa ta zaro, ahankali ta shiga shafa sumar kansa.
Wani irin sassayan numfashi ya fesar a hankali tare da ƙara matse jikinta kana ya ƙara cusa hannunta cikin boxer insa, domin yanaji masifar daɗin hakan.


Ita kuwa Jannart. Ganin yanda yake ta marairaicewa ne kuma yasa, Ahankali ta sauk’e bakinta adai dai saitin...!




*GARKUWAR taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya*


Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara.


Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida.


Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 09097853276 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so.
0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida.




GARKUWAR MA'AURATA






By
*GARKUWAR FULANI*
22/12/2021, 19:49 - 🥰🥰: A kunnensa, bakin nata ta d’an bud’e tare da soma hura masa iskan bakinta mai d’an d’umi.
“Ahhhhhhhhhhhhs!!!”
Ya saki wani irin narkekken nishi tare da lumshe idanunsa, yana mejin duk wani tsikar jikinsa na amsawa, saboda dumin bakinta da yaji yana ratsa cikin kunnensa da dadɗam k’amshi jikinta.


Bak’aramin dadin hakan yaji ba, saboda wani relief dayaji yana samu.
Hakan yashi ƙara lafewa a jikinta tare da manna kanshi da cikinta tamkar zai shige cikin jikinta.


Suna ahakanne kuma, wayarsa dake gefe ta soma k’ara, Ganin sunan Ramadan na yawo akan screen din wayar ne kuma, yasa cikin sauri Jannart ta d’auki wayar tare da karawa akan kunnenta.


Daga can b’angaren Ramadan da duk hankalinsa ke atashe yace.
“Aunty Jannart ya jikin Hamma Rayyern din, Ina fatan ya dai samu sauki, likitan yazo ya dubasa ko?”


Kanta ta d’an jinjina tamkar Ramadan d’in yana gabanta, cikin dashashshiyar muryar da rauni ya mamaye cikinta tace.


“Da sauk’i, likitan yazo ya bashi magani, ya kuma ce zuwa anjima zai ji sauki sosai.”


Ajiyar zuciya Ramadan ya sauk’e, lokaci daya kuma yaji nutsuwa ya sauk’ar masa, wanda hakan yasa cikin jin dadi yace.


“Alhamdulillah Allah mun gode ma, Insha Allah dama nasan zaiyi sauki, please Aunty Jannart ki kwantar da hankalinki, ki daina kuka kinji, zuwa anjima idan ya samu bacci zai tashi lafiya.”


Hawayen daya sauk’o daga kan Idanunta ta d’an share, ahankali kuma cikin sanyi tace.


“To Ramadan Ina Mamy?”


Mamy dake gefensa ne wanda dama tanajin duk wayar da sukeyi dinne, ta matso tare da amsar wayar, cikin muryar dake nuna cewar itama tayi kuka tace.


“Jannart y’ata ya jikin Rayyern d’in?”


Idanu Jannart din ta d’an lumshe tare, da sa hannunta ta shafa kan Rayyern d’in, cikin tausasa murya tace.


“Jikinsa da sauki Mamy Dr yace zuwa anjima komai zai lafa, kuma yanzu ma yaji sauki har ya d’an fara Jin bacci ma.”


Ajiyar zuciya Mamyn ta sauk’e, cikin jin dadin hakan tace.


“Alhamdulillah Allah ya kara masa lafiya, yasa zakkan jiki ne, ki nutsu ki kwantar da hankalinki kinji, ki daina yawan kuka kada ya haifar miki da ciwon Kai, yanzu ki kula dashi zan kuma kiranki anjima.”


“To Mamy.”
Jannart din ta fad’a asanyaye, tare da zare wayar akan kunnenta.


Kallonta ta mayar ga Rayyern din, Ganin idanunsa arufe ne kuma yasa ta ci gaba da matsa masa saman marar tasa.
Da yawan ajiyar zuciyar da yake sauk’ewa ne, kuma yasa ta gane cewar ba bacci yakeyi.


Shikuwa Rayyern duk da yana cikin wani yanayi, amma hakan bai hanashi sanin duk wani motsinta ba, harta sheshshek’an kukan da takeyi din, duk yanaji acikin kunnuwansa, saidai bashi da kuzari ko karfin dazai iya tab’uka komai.


Yayinda ayanzun kuwa babu abunda yake bukata, kamar yaji ta ci gaba da hura masa kunnensa, saboda abun Yayi masa dadi sosai, amma to tayaya zai gaya mata taci gaba dayi masa hakan, shida ayanzu ko labb’an bakinsa baya tunanin zai iya motsawa.


Sake gyara kwanciyarsa ajikinta yayi, yana mejin dadin lallausan sleeping dress din dake jikinta, uwa uba ga wani sihirtaccen k’amshi da yake tashi ajikinta.


Almost 1hour suna zaune ahaka ita dashi, har yanzu kuwa yana lafe ajikinta, duk da cewar ciwon nasa ya sauk’a sosai, amma Sam ya kasa motsa gab’ob’in jikinsa da kyau, fact ma bai gama dawowa sense d’insa duka ba, saboda azabar da yasha kana haka nan yakeji bazai rabata da jikinsa ba.




Dr Sulaiman ne ya turo k’ofar falon ya shigo, hannunsa d’auke da manya manyan ledodin restaurant guda biyu.


Idanunsa daya sauk’e akansu yayi saurin kawar wa, saboda yanda yaga suna manne da juna, ga kuma hannun Jannart dake cikin boxer’n Rayyern din, Yayinda shi kuma ya lafe ajikinta kamar k’aramin yaro kana hannunsa na kan nata hannun.


Murmushi Dr Sulaiman din yayi, yayinda acan k’asan zuciyarsa kuwa, mamakin kasancewar Rayyern da Jannart din a haka yake, domin arayuwarsa wannan ne karo na farko, daya fara ganin Rayyern din ajikin mace numfashi ya ɗan ja a hankali.


Kansa ya d’an kawar tare da k’arasowa cikin falon, ledodin dake hannun nasa ya ajiye, had’e da Kallon Jannart din cikin kulawa yace.


“Sannu ya jikin nasa?”


“Da sauk’i.”
Jannart din ta basa amsa asanyaye.


Shi d’inma kuma ganin Rayyern din akwance lub ne, yasa shi tabbatarwa kansa cewar jikin da sauk’i.


Tsayuwarsa ya d’an gyara tare da cewa.


“Masha Allah Allah ya kara sauki, ga abinci nan na taho dashi, koda zai tashi sai ki taimaka ki basa, Dan Allah kuma da asuba ki basa sauran magungunansa yasha, saboda zasu taimaka masa wajen samun karfin jiki.”


Kai Jannart din ta jinjina, tare dasa hannu ta karb’i magungunan da yake mik’o mata.


Ganin ta karb’i magungunan ne kuma, yasa Dr Sulaiman din daukan wayarsa dake kan kujera, tare kuma da ajiye car key din Rayyern d’in.
Kana yace.


“To ni zan wuce Allah ya k’ara sauki, Insha Allah kuma Gobe da safe zanzo na duba jikin nasa, please karki saka damuwa aranki kinji, da yardar Allah komai zai dai-dai-ta, ki daina kuka ki samu kema ki d’anci abinci, sannan koda wani abu zai taso, zaki iya nemana akwai number na acikin wayarsa.”


Kanta ta jinjina masa, kana murya asanyaye tace.


“To Dr Sulaiman mungode sosai, Allah ya saka da al'khairi.”


“Ameen, amma ko zan taimaka miki Idan yaso sai nakaisa d’aki ya kwanta.”


Saurin girgiza masa Kai tayi, hade da cewa.


“A'a kabarshi kawai tunda ya kwanta, kuma har yayi bacci banason ya tashi, kuma ciwon ya sake dawowa.”


D’an Murmushi Dr Sulaiman yayi, tare dayi mata saida safe kawai, ya juya ya fice daga cikin falon.


Ganin fitar Dr Sulaiman dinne kuma, yasa ta gyara zamanta tare dasa hannayenta, Ahankali ta gyarawa Rayyern din kwanciyarsa, ya zamana suna fuskantar juna.


Kyakkyawar fuskar tasa ta tsurawa ido, tana me Kallon yanda sajensa ya kwanta lub, ga kuma numfashinsa dake sauk’a akan cikinta, yana fita ahankali, ta kife tafin hannunta akan lallausan sajen nasa tana shafawa.


Still daga k’asan sa kuma d’ayan hannun nata ne, kife akan mararsa. tana shafawa tare da mammatsawa.


Idanunsa dake alumshe ya d’an motsa, domin duk da kasancewar bacci yakeyi, amma hakan bai hanashi jin wani iri sabo kuma baƙon yanayi mai masifar ratsa zuciya ajikinsa ba, saboda sajensa da take shafawa, ga kuma dumin tafin hannunta dake ratsa saman mararsa, yana jin hakan kuma har akan penis d’insa wani irin fitinennen abu yakeji har cikin maɗigar kanaa.


Wani irin yanayi ne na daban, wanda bai tab’a jiba sai yau d’in, kasancewar a iyaka tsawon rayuwarsa, banda mahaifiyarsa wata mace bata tab’a kusanci dashi bare har aje ga haka ba, tun da ya taso kuma wata mace, bata ta’ba d’aura hannunta

Please Login or Register in order to submit comment