Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

abinci amma duk dahaka ban fitoba saida nadibarmasa danbun kifi da kwadon zogale, tareda zobo mai hadin furen zogale acikinsa. cikin take away nashirya komai nakaimasa. nasa mesa shida maman fareeda suna gaisawa, amma daga gani magance mai mahim machi suke domin sunaganina sai sukayi shiru, hakan tasa ina ajiyewa najuya nayi hanyar tafiya nabarsu amma sainaji maman fareeda tace ah ah dawo kikaimasa abinchin mota, kaima jawad kwara katashi kafi dare yayi su little dai sunyi barci, da kungaisa.


Bakomai zankirasu gobe koda nakeje gurin motar dole tasa natsaya jiranshi tunda motar akulle take nikuma banason na ajiye tunda munada maguna karsuzo su sakamasa baki.kunsan mageda kifi banjimaba yafito tundaga nesa yayi amfanida remote yabude motar. nabude gefen kujerar mai zaman banza, nasaka kwandon najiyo zantafi kaina a kasa kuma murayata ciki ciki nace sai Allah yakaimu bai amsaniba dama jingine yake ajikin motar yana latsar waya ganin bai amsaba dama nasan hali kawai nayi alamun wucewa gida har nadan gotashi kawai karaf naji yasaka hannunsa na hagu yariko hannuna nadama.








*IDAN KINADA HALI DAN ALLAH KIBIYANI TYPING AKWAI WAHALA*
*xxiii*


N'ajiyo da sauri na kallesa amma na kasa Magana, araina nace meye kuma😰 baiyi magana ba bai kuma jiyo yakalleni ba. haka kuma bai daina latsar wayar ba, mun samu akalla kusan mintuna bakwai tukuna, yajiyo yakalleni.


Y'akuma kureni da kallo ni kuma nayi saurin sadda kaina akasa, kusan saida wasu mintuna ukku suka wuce, batare da yamun magana ba, sai afkin kallona, zuwa chan yayi Magana cikin sanyi sosai kusan ince tun danasan "uncle justice" ban tabajin sanyin muryarsa irin haka ba!


Fareeda! I JAWAD ABDUL NASEER! "I accept you as my wife" wani jiri naji kamar zai daukeni dan duhu duhu ma nike gani, amma nadake, "and please I need your care concern"


Zuciyata taka mune da sonki lokaci daya. Kuma nayi matukar dace tasokin, banida sanya akan abunda nakeso. kuma banida nauyi baki, a da kam kina amatsayin kanwata kuma ya,ta! ahaka zuciyata ta daukeki, amma daga ranarda nauyinki yahau kaina ahankali zuciyata tana bijiromin da wasu abubuwan masu girma akanki, kuma tana hasko mani alherinki.


Reeda kuma sam banyar da ba da zuwa kai amraya gobe, tun lokacin daya fara Magana jikina kerawa, hannu dake cikin nashi yahada gumi, amma ban tankashiba.


Nadago idona da sauri nakallesa saboda har munshirya komai natafiya kai Amarya goben, har kayama wuri daya muka hada nida little da maman fareeda, a inda muka zabi zuwa kano kai shukurah gobe insha ALLAHU!


k'ura masa ido nayi tamkar mai neman wani abu acikin idon.
K'irar idonsa daya yadaga "am I clear" nayi saurin dauke idona daga kallonsa wani katon kullutu yataso ya tokare mun makoshi, abu biyu keda muna a yau da abun nan zankwana araina, aamma ahankali nadagaa masa kai alamun najishi din. "good girl" yace mun tareda sumbatar bayan hannu yashiga motarsa zuwa gida.

K'wance yake saman makeken gadon sa acikin dakinsa dake nan cikin gidan mai martaba, da ma tun rasuwar Aunty Raheema yattaro kayansa yadawoma tsohon part dinsa koda yake haddama Fulani babbba itama tabukaci yadawo nan din kasancewar tasanshi mutum ne maiyawan cin abinci, ga damuwa ta rashi, kuma a iya sanin datayimsa ko indomie bazai iyya dafawa ba, kuma ita bata yadda ayanayin aikin sa ba yadinga chi abincin siyarwaba.

Oh Allah meke damu na, ni jawad, nayi abun kunya agun yar karamar yarinya wadda agaba akahaifeta kuma akarai neta abokiyar daddy da little.
"Y'es I accept her as my marriegtable wife but, not my sexual interact wife" coz i know she can't have the power to handle my power she is too young for that." chan deep inside him wata zuciyar tana tunatar dashi cewar "he didn’t do anything wrong!" amma shi ana shi bangaren baya son wannan tunanin yarinjaye shi, yafison kawai after "some couple of time" da tarewarta yanaimi mace wadda takai maturity age! da zairinga bed intraction da ita,


To amma duk fata inda yake tunanin yarinyar bata kaiba yau wallahi tabashi mamaki kwarai, tuna lokacinda hannunsa yadan shafo kirjinta yajisa dam yake , ta koina yaciko gasu basuda irin mugun laushin nan, sunshiga harcikin hammatanta kirar tasa tsab saidai subaje amma basa faduwa.


I'nna shiga palow naji anjanyo hannuna, koda da duhu a pallown don anriga da ankshe wuta, amma nasan kowaye ummu salma ce! tajani har zuwa dakinta tazaunar dani itama tazauna.
To nasanki da shirme da wauta, duk dacewar nasan kin karanta zankara tunatar dake, ga jawad nan amanarki ne, ki tausaya ma girman rashin daya yi,
Domin namijin duk dayayi rashin mace irin raheema abun tausayine shidin, kibashi kulawa domin cigaba da samun ingattatuwar rayuwa, kowa acikin zuria yasan jawad mutumne mai matukar kulawa da k'ulafu chin iyali sai kuma kiduba maman fareeda, tayimiki komai arayuwa saboda haka yanxu lokaci ne dazaki nuna naki hallacin! kisaka mata da alheri wurin yiwa jawad biyayya, yasamu natsuwa. masifar duniya da fitina duniya agun namiji duk bayan rashin samun kwanciyar hankali ne acikin gidansa, duk namijin da keda mace tagari acikin gaidansa wato mai sama masa natsuwa to yasamu cikon addinin sa, saboda haka saiki taimakama kanin asiya yasameta tahanyar ki y'ar gidan Aseeya.
kuka sosai nafashe mata dashi, nace mata ni tsoron sa nake kalli kigani yau kadai tamkar zai tsinka mun lebuna.😰 nah naturomata lebu nan 💋inna son tagani wata yar mangyara takaimun tacemun wannan sirrinki ne banasonji, tashi kije ki kwanta jin nafito yasa maman fareeda dake bakin kofar tana jinmu tayi sauri tabar wurin, dama tazone ta tambayi ummu salma yanada suke tasu al adar dangane da kayam lefe, saboda yau jawad yayi mata maganar domin yasan mezai ware yabasu n lefen!


Sai taji abokiyar zama takirki wadda take maida bukin da alherita da ninkin baninkin, wanda akayi mata.
Yau har hawaye tayi ita bata taba haihuwa ba, Allah bai bataba, amma haihuwar abokiyar zamanta tayimata rana.


Salma noroki Allah ya faranta miki akokarinki nafaranta mani dakeda zuriarki, atake takira abba tana labar ta masa
cikin murna yace hakurin kine jigon komai maman fareeda! shimna kansa yana murna dashigowar ummu salma cikin rayuwar su bata tabayin amfani da haihuwar taba ta musgu nawa Aseeya ba, ita Aseeya mai hakurice ita kuma ummu salma mai kawaichi ce da son maidama mutum alheri idan yayimata komin kan kantarsa bata mantawa.

Tunda safe da misalign karfe takwas shukura take faman kirana, tana fadimani ance dawuri za,atafi da ita da small aunty khausar, saida naga tana naiman tama tsamun nafadimata gaskiya cewar "uncle justice" yahanai kuma ga ummu salma ba zata bariba dajin haka shukura takashe wayar taje wurin Fulani babba tafadi mata dayake Fulani babba mace ce mai addini kuma tareda wayewar kai social woman ce, cewa tayi da shukurah yakamata ahakura da tafiyar tunda dai baiso zuwan ba ita Fulani babbba anata bangaren, murna ce fil aranta ganin dan tsaka nin daga jiya zuwa yau yanda autanta yadan sake, walwalarsa takaru kuma haka nan ya'nxu yakanchi abinci sosai.

Bayanda maman fareeda batayi ba da Abba daya bari mutafi ita zatayima uncle Magana yace aha ah abari mutum da iyalinsa shi bayason ayimasa dole.


Dole tasa maman fareeda tazare mana kayanmu kasancewar little ma tace baza taba idan har batreda nibane amma duk dahaka da maman fareeda taje saida tayima Fulani babba koraffin hanani tafiya da "uncle justice" yayi harda fadanta ita batason yayimani irin kullenda yayima raheema sai da tagama inna mareeya tace toh ayi hakuri uwar diya idan rai yabachi hankali ke nai moshi saboda haka kar ayimasa dole mutum shida iyalinsa, haka maman fareeda takama bakinta tayi gum ita din mantawa tayi da halin mahaifiyar su komai nata agun autanta sam bata son amatsamasa idan kaga yanda kotodashi wani lokaci yana wata tabarar kai kace dan yayen.


Abu daya fulani babba tayima "uncle justice" umurni dashi cewa yadauko matarsa suje kai zeenah da la,asar idan za akai amarya wanshe kare kuma yadaukota taje walima saida yayi dan jim nawani lokaci tuna yace saidai taje daya Fulani babba ni kinsanni benison yawo tace toh Allah yakaimu goben saitaje walimar.


Ni inna ma gida kwance bansan wainar da ake toyawa ba, amma iya kuluwa nakai makurar kuluwa nakai makura domin harda kukanayi, ummu salma dai tanata hidimarta bata koma takai naba nifa yana daga cikin abunda yasa nakecewa bazan yi aureba azumina zan dinga yi abuna. 🥲sam haba mutum sai yatshi daga rayuwar yanchin kai yakoma kamarta lokacin da ake safarar bayi, yanxu wannan karfi dayajin har inna. mtsss!


N'agyara kwanciya ta saiga wayar zeena tanafadimun abunda fulani babba taro kamun nace kibarshi kawai zeena nibama sai nazo komaiba, tace ah haba mana matar "uncle justice" karmuyi haka dake nace yanxu zeenah anyimun adalchi ke'nan kidubi yanda naci burin hidimar bukin nan, nasaka raina sosai da son zuwa kano, kuma ma inna katsina ina kano, arayuwata inna mugun son kano ba irin rokon Allah da banyiba Allah yasa aAbba yabarni naje kanon nayi karatu hakan baisamuba.


Amma wani ikon Allah bantaba zuwa ba yanxu innata murna sau daya arayuwa zanje kano, yanxu haka ace abarni inje kwana biyu kawai amma ya gagara.


Bazan iya da mutumen nanba zeena! zeenah ta k'yalkyale da dariya tace toh yazakiyi dashi tace kodai jiyane yadan fara lasamiki harkin tsorata dayan mazan.




*Sadaukarwane ga duk matar da Allah bai bama haihuwaba munayinku muna sonku kuma ya'yanmu nakune*


*Idan kinada hali kibiyani typing akwai wahala 3195366407 Hafsat Abubakar sadeeq first bank*






*xxix*




H'aka kuwa akayi banje kai amaryar ba, kamar yanda "uncle justice" din yabukata. duk gidan an watse maman fareeda tunda safe ta wuce suka kama hanyar kano, saboda zasu karasa jere kafin akawo amarya! sai kuma umma salma data fita kusan la,asar domin zuwa kai zeenah da za akai.


Haka nayini a kwance domin ko wanka danayi wata yar bingilar riga na saka saboda zafin garin, saukina da yama dasu daddy, da little, da Asalam, khairat, suma sunje tahfiz har sai wurin karfe ta kwasa na dare suke dawowa. sadeeq kuma dama taredashi Abba yatafi.


Y'ini nayi inna karatun littafin "don’t be sad" da wani musulmin kasar yamen yarubuta, dama idan banada abunyi sune abun da ke debe mun kewa. ko kuma "try to feel it my way" ko kuma "the ideal muslim wife" from Aisha lemu wanna shi ummu salma ce ta bani shi tace nayi nazarin sa sosai, domin yabani haske akan kasan cewa mace tagari!


Nayi rub da ciki nadaro kirjina da kaina saman pillow, na shagala sosai wurin karatun don’t be sad, sam bana gajiya da karatun wannan littafin arayuwa ta, akwai karuwa sosai acikin shi inna karuwa sosai.
sam banji budewar gate ba haka kuma banji shigowar mota ba, banji kuma matsin kowaba, bankumaji sallamar kowaba, sai dai kawai naji anturo kofar dakina kasancewar yanda aka bude kofar bawata hayaniya yasa nadauka ko ummu salmace! tadawo,


T'unda inda yaranne da sunshigo dayar hayaniya, araina nace bari har nagama wannan chapter sai naje gaba daya nayi mata sannu da zuwa,
amma sai naji kamar innajin nauyin mutum asaman kaina. da alamu kenan da akwai mutum da yayimun tsaye saman kaina.


C'ikin sauri da razana natashi tsaye nima domin nasan nikadai ce agidan kuma ummu salma ba zatazo tayimun tsaye asaman kainaba, amma me tashin da zanyi sainaga "uncle justice" saman kaina dauka haunnunsa zube cikin aljuhunsa wandonsa.


Y'azuba mani duka honey candy idanun sa bana iya fasalta yanayin fuskar sa, haka kuma yana cikin wata dan ubansun yadin maza kalar rowan teku mai haske, kuma yadin shara hsara ne kana iya ganin fara singletin sa, dake ciki sai wani mayen kamshin turaren jdior na campanin cristan dior! Da yake tashi a taredashi.


*Jawad Justice j,j* kenan tsaye agabana tuni duk natsure nayi nan, nayi nan, nayi chan, nayi chan, nama kasa tsaya wa wuri daya saida nayi kamar nashiga toilet! ah saina dawo kuma nayi wurin dirowar kayana, nice hardan lungun dana shir ya komai domin gudanar da sallah da ibadu na, "uncle justice" yana dai tsaye yana bina kawai da lulu eyes dinshi! baice dani komai ba. har saida na natsu tukuna farga bar tadan rage mani ganin bai matsa daga inda yake tsaye ba, tukunnah nadan dawo cikin haiyachina, natsugu na agabansa tun da bawurin guduwa.


N'ibanyi magana ba haka kuma shima din baiyi maganmar ba, kuma bai dauke idanun sa daga kaina ba, oh Allah nii fareeeda tawa tasameni. domin kuwa sam nibana son kallo natsani kallo, ko agun kawaye na ballan tana namiji namijin ma irin "uncle justice" jama a wani gari guda neshi gayanan wurin fadi da tsawo.🙆‍♀️


Ya illahi kataima kamun har har llokacin banyi maganaba, shima kuma baiyi maganar ba sai bari da jikina yakeyi kuma inna dai a dur kushen bantashi ba har sai bayan wani lokaci kafin natashi nace inna wuni muryata chan ciki bai amsani ba sai dai amma yaduko yasaka duka hannunsa yariko kafaduna ya mikar dani tsaye to kasancewar banida tsawo sosai kuma baza akirani gajera ba shiyasa dana mike natsaya dai dai iyakacin kirjinsa natsaya, haka kuma ko wurin kafadun sa ban kaiba a tsayen.


N'i kaina akasa shikuma yana aikin karemun kallo cikin doguwar jar rigar dana saka harkasa tanajan kasa tareda dan sirin hannu data maseefar fito da shape dina wato figure 8, rigar gata sleepless ce mai binjiki ahankali cikin "slow motion slow in active "uncle justice" ya hada jikina da nashi, saida yagyamun riko sosai yanda kirjina ya sauka kan nashi, sanan ciki music voice dai dai saitin kunnaina yace wannan itace yanayin kallar gaisuwar danakeso arinka yimun agun iyalina. so kirike wan, nan inna da son "body contact am I clear" koda ba kallonsa nake ba nasan ya daga girar idonsa daya tunda naga tabi arsa ce, ban iya bude bakiba, nadai daga masa kai yace fine girl!.


Y'akuma saka hannunsa ya xagayoni dasu am lost! dole tasa nayi shiru inna amsawar sakon kallar tashi gaisuwar,


Sanin cewar.gidan mu muke yasa dukkan yan cikina shoki suke tuni hawaye suka cikamun ido niban sababa gashi tun abunda yayimun shekaranjiya har yanxu bankoma normal ba, namayi losing appatited, tun ranar saboda irin yanda lebunana suka sha tsotson alawar madara da yayima lips dina, da tongue sai nakejin kamaar banawa ba, kome nachi sam bana jin dan dano.


S'hiru dai munanan ahaka har zuwa sanda naji yafara wasa dan dan siririn supergetty hand dina sai yawo yake dashi, sai ya zamoshi kamar zai kwale shi sai kuma ya mayar. araina nace Allah gani gareka. ni baimasan wani haushin sa nake jiba na yanda kiri kiri yayi ruwa da tsaki yahanani tafiyar nan kuma ni wallahi ma sam wadan nan abubu wan dayake mun bana sonsu nadago kaina idanun mu suka hadu cikin najuna, bangane komaiba acikin idanunsa unlike nawa dasuke tareda tsoro sai dai rinewa danaga sunyi, sunkoma kalar rowan korama mai sulki dadan watsi watsin kore kore na zallar "love and it effection."


D'a sauri nasauke kaina akasa sam bazan iya chiga ba da kalllon sa ba nikam amma wani abunda ya darsu araina shine shin dama "uncle justice" nasona? Ne ko kuma harya manta da auntie raheema ne?.


Shin shidin "uncle justice" yakarbi auren ne innace? Nasan ko a ranar yafadi hakan ne kawai domin yadan samu gamsuwar dayake dan bukatane shiya sa, ko kuwa yana nufin yakarbi auren ne da gaske? rayuwar aure zamuyi dashi sai dai kafin ma nasamo ma kaina amsoshin wadan nan tambayoyin sai dai najishi yakara rungumata sosai yakara duko da kanshi sai tin kunnauna cikin rada yace mun "I will answer all your questions! reeda cikin tashin hankali da matukar razana nadaogo nakalleshi yace yes! Tareda dagemun girar ido daya i had you, and I will answer you, tareda da dagamun girar saman idon shi nahagu wannan bawan Allah kuwa da abun mamaki yake domin babu koshakka "uncle justice" yazama mind reader kenan, Fareeda "at first I love you because of the love that exist between you and maman fareda, " domin samunki yadauke mata damuwar rashin haihuwarta.


secondly is the good understanding that is between you, and raheema she trust you and bakitaba betraying din taba not even once.👌


Thirdly is about up bringing children dina moral teach da kike basu i have no word to appricite you on it but Allah yasani inna miki addu ar samun miji nagari "and Allah has answered my prayers here I am and lastly, I love you"🫶 and you are my wife. Allah kadai yasan abunda yatsara yasa har kika shigo rayuwar maman fareeda dayawa, nadai yishiru nikam sai faduwar agaba daga jiya zuwa yau inna ganin abubuwan mamaki wurin "uncle jaustice" a gaskiya namiji nada abun mamaki dayawa.


Tabbas maza basuda kunya, wallahi ni bantaba tunanin ire iren wadan nan abubuwan daga "uncle justice" ba. fatana Allah yasa su tsaya a iya hakan din.


Sai dai ayanaxu ahanun sa yabar wurin wasada hannu wutsiyar ragata yakomar dashi saman kumatuna yana shafawa nikuma na dukar da fuskata kasa kuma sam banyi Magana ba domin ni ahaka kikanin gaskiyama sam hankali na baya tare dashi tunanina yana wani wurin nada ban, iskar bakinshi ya huro saman kaina yaduko sosai saboda tazarar tsawon dake tsakanin mu kafin yahura iskan bakin nashi mai dumi dumi saman lebuna na wanda firgigit nafarko daga dogon zangon tunanin dana shiga, "here you! stay with me while am together with you" shiru dai ban amsaba yasakeni saida yakai kofa wurin fita yajiyo yaga ban biyoshi ba, inna nan tsaye inda yabarni. yadawo cikin takun natsuwar sarauta yaja hannunaha sanin cewar bakowa agidan banmashi musuba nabiyoshi muna fita kofar yajani har ciki motarshi dayake bakin gilashi kegareta nawaje bayaganin naciki. ya kunna motar tareda kunna AC motar.


Da wani irin, zafin gaske ya janyoni. yakwantar dani saman cinyarsa yafara shan bakina ba kyakyauta wa, ido na nikam alumshe tsotsa sosai yayi musu bana wasa ba, dama ga kumburin jiya bai watseba sai gawani yadora kuma, har kusan wani lokaci tukunnah yasakeni, ya kwantar da sit din gefensa yakwantar da kanshi saman sit din ya kuma jwantar dani saman girjinsa, yacigaba dashafa fukata jikinshi na dan makerketa.




*Dedicated to All single ladies Ubangiji Allah yabaku aome one similar to uncle justice*🤲😅












*Idan kinada hali kibiyani hajiya typing akwai wahala Hafsat Abubakar sadeeq first bank 3195366407*






*xxv*


G'anin dai yayi inna ga yana karama kanshi lalura ne, cikin sanyi yacemani you can go! zanturo akaiki walima gobe but pls be agud girl don’t be let.


Ai banjira komaiba nayi saurin barin motar, yana kwance kuwa yana kallona har na kullema ganinsa, yana wucewa kuwa su ummu salma tadawo, innata hamdala da godiya ga Allah dabata ganni ba har nashige,
Inna shiga dakina narufe kofar nafashe da kuka, sosai oh Allah ni fareeda yau nice atareda mijin Aunty Raheema😰 kuma matsayin mijina nima. wai meyasa ne Aunty Raheema meyasa kika doramun aiki mai mai tukar girma da nauyi haka, na dai nasha kuka na hakura.


Da safe wurin ten nashirya inna son ne naje nakarbo dinkina dazanyi amfanida shi zuwa anjima daga nan nashiga kasuwa nasayi custume din da zanyi suma am fanin dasu din anjima, amma me sam ummu salma takekashe kasa tahani ai lallalai sai dai nakirasa awaya na naimi izzini.


Da naga takafe dole tasa nakirashi awayata tunda maman fareeda bata nan kuma little bata nan, dole nabama khairat nace tarokar manshi zani kasuwa, marai rai cemun ido tayi tace haba ya fareeda nifa kinsan tsoransa nake, araina nace kema kenan ballan tasa ni, haka dai na runtse ido nakira shin da sai nagama yimasa bayanin indazanje din zuciyata na dakan ukku ukku cikin natsuwa yake saurarena, sai bayan yan mintuna tukknah yace


Shirune yadan biyo baya tukunnah yace wunin nayau da sauki dai, amma ba lafiya ba kam, ke amma naga tama buki kike, ke yaushe za, ayi naki, bukin, nayi saurin katse maganar nace masa dama dan Allah inna son ne zanje kasuwa da wurin dinki ne.


Sai dayaja wani dogon limfashi har innajin sa acikin waya yace am sorry amma bazan iya barinki fitaba fareeda, kinfa san komai game da tsarin rayuwata bana son kiyi wani abunda zai fusata fushina. Araina nace nashiga ukku nayi shiru shima shirun yayi. nawani lokaci araina nace wallahi nasan a rina dama itama ummu salma wallahi haba dafa yanxu mundawo.😰

Muryata chan ciki nace dan Allah "Uncle juatice" kayi hakuri muryarsa tadanyi sama yace agaskiya idan fitar kikeso saidai ko nazo mufittan tare wata kila zaman gidan ne, ya ishe ki ko kuma fitar kikeso amma minene daba zakibama illiya yakarbo mikiba.


A'nhankali nace mishi toh nahakura yace good girl haka dai dole saidai khoolsum nakira awaya, taje takarbo mana.


Munje walima tun misakin karfe 11;pm banyi niyar zuwa lokachi ba, amma saboda tsabar kiran da zeenah kemun yasani fitar da wuri, nasmu zeena taci kuka ido yayimat jajir nace kekuma a kwana dayan.


Bakune ke daukin auren ba. nasamu Aunty Uwani da Aunty Jidda da Aunty Ummi suna ta aikin rarashin ta, suma kannaine a gun mai martaba, Aunty jiddama dakinsu daya da mai martabar, Aunty Ummi Aunty uwanine suke dakidaya da mahaifin su Zeena, nan nidai nabarsu sunata aikin rarashinta, na wuce zuwa daki na ajiye kayana, da zanyi amfanida, su anjima, amma da nashiga ganin dakjin a har gitseyasa na fara kimtsawa to arina innata tunanin to inna yan matan da suka kwana agidan ne duk yanda Zeena da shukuraa suke da tara kawaye amma ace yau walima amma ba wadda tatsaya ta kimtsa mata wuri, innata gyara nafaro da saman godon na dauko rigarta da ta ajiya data cire nabude woodruff zan zansaka kenan, sai kawai abu yafado yarufemun fuska.


kuma da'dan dan shi dan shi, nasaka hannu nacire nadaura gefe. da niyar idan nagama dora wandannan saina lin keshi shima nadora amma ga mamakina inna dagawa zan linke sai naga jinni face face atsakiyar zanen gadon, habawa ai bansan sanda nayi saurin rufewa ba,
na tsorata jikina saibari yake tuni nafara kale kale dakin kunya da tsoro suka kamani.


Da sauri nazubar dashi naja da baya dasauri hakan kuma yayi dai dai da shigowar Zeena, nakuwa bita da kallo sai yanxu nalura da yanayin tafiyarta, a hankali takeyinta kuma wata natsuwa sosai tashige ta, ga dukkan alamu dagajiya zuwa yau!


Amma yau kadai totally ta chanxa gaba daya she is cool, what happen ne wai nidai duk a saninah a al,adarmu ta mutan katsina ango baya tarewa harsai anyi walima that is kwana daya dakai amarya nabi zeena da kallo har ta dosana tazauna
abunda ban saniba shine bayan sayen baki kiri kiri zaiyad ya kekashe idonsa yanuna rahin yarda haka adole yasa aboka nan sa suka kwashe aboka nan zeenah zuwa gida acewarsa tunda ba shari, a tashirya hakanba shi ahlil sunnah yake🤪😭


Zeena kwarai taso tabijire amma yayi tsaye yanuna mata wannafa al,adace ba adddiniba tun anan zeenah takudiri niyar hanasa, abun dayake son akokarin ta nanuma sa yanda al adartake da muhim manchi, wanda hakan yayi dalilin dayasa yajemata da karfi har yajimata rauni,


Cikin rauni tace mun fareeda ashe zaiyad maketaci ne dama basona yakeba fareeda ba irin rokon daban masba adaren jiya amma yaki yasaurare ni naje kusa da ita nazauna nashiga bata hakuri da nunamata kartadamu bakomai harda dan guntun wa azina inna jan aya inna fassarawa dahaka har nasamu tayi shiru takwanta barci sosai yadauketa mai nauyi.😰


Araina nace naga wautar zeena amma ni abun haushin ma

Please Login or Register in order to submit comment