Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

dauriyya, ta koma kamarsa sede shi agaresa gaskiya batool tafita juriyya kodan batool din ya fara ci besaniba, har yanzu in yaga batool kmr ze haukace musamman data haihunnan yaga se kara kyau takeyi, tanashan gyara agun amour ciki da waje, Wato gindi da skin duk sunatashan gyara, Amour na kashewa batool kudi akan gyara sosai sbda ta kwaci darajarta agun mijinta, Kai inka ganta bazaka taba cewa ta haihuba ga kamshi tanayi sama da kasa tanatashan gyara agurin Saadatubintuabdullahi, irin gyaran da akewa duk Wacce ta haihu. Bayan şuna da kwana goma sajida da mardiyya suka koma Agadez, yan uwan mahaifiyar batool dana mahaifinta dasukazo suna duk sun koma gidajensu da kayayyakin arziki. Watanni uku uku suka shude, batool tini ta koma gidan Aurenta, sukaci gaba da zamansu Cikin aminci ita da jarood da hajiya Zulaikha wadda zuwa yanzu tanada ciki wata uku itama, kullum yaran batool na gurinta aranta tana musu SO me sanani, sannan tanata murna itama zata samu nata hakan besa ta rage soyayyar da takema yaran batool ba. Batool da Zulaikha sun hade kansu sosai lokuta da dama batool na part din hajiya Zulaikha acan take wuni, ko Wacce na kishin kowa amma sun kori shedan sbda su zauna lafiya. Jarood kam har jibi rawar kansa na nan akan batool saboda shi kadai yasan me yake kwasa agindinta, bata kyashin kashewa kansa ko nawa ne a harkar gyara, amour ta koyar da ita sanın wacece ita, Wato de ta nuna mata duk inda mace ta Isa inde gindinta bashi da Dadih to tabbas bata isa ba. Yaran batool suna wata biyar yayinda Cikin Zulaikha ke wata biyar, suka shirya da jarood da amour dame-martaba Wanda suka koma Agadez shida Amour wata daya, daya wuce amma sede kullum Cikin ziryar Nigeria suke ita dame martaba sbda jikokinsu Anam da Anan wanda sukayi wayau ynzu kmr ba yan wata biyarba. Da Malam wanzan da Hassana Suka nufa saudiya dukansu iyalan suka dubo jikin Hajiya babbah Aiko tana ganin jarood taga yara a hannunsa se bakinta ya bude, tinda ta fara haukar batayi mgna ba se yau ta fara tonawa kan aşırı akan abubuwan datawa jarood na sihiri da kuma abubuwan datama memartaba da WAN’da tama su sajida da mardiyya Uwa uba kuma abinda tayima Amour, kowa dayaji har yan uwanta dake jinyarta seda sukayi kuka sbda girman lefin data aikatawa wannan iyalan ya wuce misali, malam wanzan da hassana da Zulaikha sun jinjinawa girman rashin imânın Hajiya babba. Yan uwan hajiyar dake jinyarta suka dinga roka mata gafara agurin Amour da d’anta dame martaba, nan take amour tace ta yafewa hajiyar sbda a iya haka da Allah ya bar hajiya babbah taga ishara, jarood ma yace ya yafe mata haka me martaba ma ya yafe mata, amma seda ya zubda hawaye a boye. Dasuka fito ya dinga bama Amour hakuri Me martaba amour tace bakomai, ranar duka kowa kwana sukayi da abinda hajiya babba ta faffad’a. Zulaikha ta roki jarood gafarar cin mutumcin data dinga masa yace ya yafe mata, a nan take gaya masa tayi scanning Ana gobe zasuzo saudiyar akace mata d’ana Miji zata haifa, jarood yayi murna sosai dajin wannan albishir nata. Sukayi ibadunsu sosai a nan kasa me tsarki, me martaba ya shedawa jarood za a nadasa a şarkın Agadez dazarar ya dawo Nigeria sbda jarood yace daga nan honeymoon ze tafi kasashen turawa da matansa, jarood ya amince ze amshi sarautar Agadez Wato de zasu koma Agadez da rayuwa kasuwancinsa kuma ze damkawa malam wanzan,aka sanar da malam wanzan Komi yaji dadin aminta da akayi dashi, kuma ya taya jarood murnar amsar sarautar Agadez dazeyi abinda hajiya babba ta guda Gashi y faru a sanda ita batasanma inda kanta yake ba, wannan shi ake cewa Zakaran da Allah ya nufa da charaaaa…. Jarood da iyalansa suka nufa Yawon bude ido zuwa America, shida iyalansa sauran iyalan suka dawo gida Niger harda hajiya babba itama aka dawo da ita sbda haukar nata ya wuce misali shiyasa aka dawo da ita gida Niger, babu alamar waraka aciwon nata, gida daban memartaba ya basu aka fara yin na gargajiya amma Ciwo kullum gaba yake kullum se an bata mgni take iya bacci in ba a bata ba seta kwana tana sürütan zunuban data aikatawa wannan iyalan masu albarka. Abangaren Khalid saurayin batool nada tini yayi aure yanada yarinyar daya yayi jiran batool ya gaji, amma har yanzu tana ransa yarsa sunan batool din yasa mata sbda kaunar da yakema batool din har gobe. A bangaren hajiya aisha tana gidan kaso tana kwasar abinda ta aikata, tana samun labarin jarood a nan gidan yari da take, tasan Komi dake tafiya a rayuwar jarood din Uwa uba kuma ynzu arzıkin jarood yaci uwar nada, kullum Cikin ciza yatsa Aisha take dana sani kuwa tayi yafi sau million, Toh duk abinda ka shuka de shi zaka girma, bamu da wayau ko dabara ağurin ubangiji Allah yasa mu dace duniya da lahira amin Allah yasa muyi kyakyawar karshe Amin. Abangaren jarood suna can yawon soyayya kasashe kasashe da iyalansa, basu da ranar dawowa, amma batool nata masa mgnr komawarsu sbda tanaso taci gaba da karatunta ya amince amma a niger zataci gaba da karatunta,. Farin ciki mara misaltuwa keta kara wanzuwa a tsakanin iyalan, duri kam jarood se wanda yaso ze hau, yazama dan gatan gindi yaci fan yaci nan ga zunduma zunduma din nonuwa se yadda yaso zeyi dasu musamman Zulaikha ita tafi batool manyam nononwa batool kuma ta fita duwaiwuka, yanzu ta kara çıka ta zama mace sosai, kyau kuwa ta ninka da kyau abun ba a magana, jarood de yace se Zulaikha ma watan haihuwarta zasu dawo gida Nigeria soyauyarai kawai sukesha, har kwanan gobe bata sauya zaniba jarood yafijin dadin kasancewa da batool sannan yafi santa, har Abadan SO daya ne kuma shi yakema batool, yanaşan Zulaikha itama kuma yanajin dadinta amma a ransa batool ce first ladynsa kwata kwata be nunawa wasu lokutan batool naganin kmr yafisan Zulaikha, hmmm sanin zuciyarsa ya barma Allah amma in yanacin batool bakinsa be rufuwa ita kuma tasha hakan yake har agun Zulaikha ma. Hajiya Zulaikha ta Kama girmanta kuma batool na reaping dinta sosai. Da kyar batool ta roki jarood kan in suka dawo Nigeria kafin suje Niger ayi masa nadin sarauta zasuje suga Hajiya aisha y amince da hakan, har kwanan gobe yana taimakawa iyaye da yan uwan aisha. Abangaren malam wanzan sun dawo gida Nigeria yaci gaba da kula da komi na jarood, yanzu jarood ya wuce tunanin duk ke tunanin a arziki, kullum kudinsa karuwa yake. Sajida da mardiyya duk suna dauke da ciki Yanzu, sede muyi fatan Allah ya saukesu lafiya, soyayyar me martaba da Amour nata karuwa hadi da kulawa, malam wanzan da hassana ma abun ba a magana, gashi arziki yaci uban nada.

Muna fatan Allah ya dawwamar da farin ciki duniya da lahira, jarood da iyalansa kuma Allah ya dawo dasu lafiya Allah yasa ayi nadin sarauta lafita, batool Allah yasa ayi karatu me amfani, Allah ya raya zuriah, hajiya Zulaikha Allah ya saukeki lafiya.

A nan nakawo karshen wannan lttafi nawa Fil’azal lefukana Allah ya yafemin daku Baki daya fans! AlhamduLillah, ngdr fans kun nunamin kauna Nagode ina kara godiya se Allah ya hadamu a next book Dina. Ina sanku real fans ina fatan inna muku lefi ku yafemin Nima na yafe muku Baki daya. Insha Allahu a next book Dina zan nishadantar daku fiye da tunaninku. Allah ya hadamu a Alkhairi a next book dina me Suna *BOYEYYEN AL’AMARI* wannan fa nada banne, masu jiran wannan book nawa ku shirya ina nan tafe, insha Allahu sena gama typing dinsa kana zan fara posting, duk wacce tase littafina da kudinta ina Rokon Ubangiji ya ninka mata arziki ya batta da mijinta. Ku kuma yammata Allah ya baku mazaje nagari, amin sbda Annabi. Next book Dina fa shine book domin cike yake da soyayya rikita-rikita, boyeyyen Sirruka, ina fatan Allah ya kaimu lokaci kusha labari. Nace ba ayi komi a FIL’AZAL ba ku tsumayi boyeyyen Al’amari, ina fatan matan aure zasu Kara tasa, ko free pages bazan saki ba sbda tsaro…… luv u all my real fans ba masu karanta na sata ba.






*This book is 1k 08101626484*


Karku manta muna siyar da kayan Gyaran Aure masu kyau na yan Agadex, ga kyau ga aiki cikin lokaci kankani…sannan munada magungunan gyaran nonuwa dana kara girman duwawuka, dade sauransu. Just contact me 08101626484*
Akwai saitin mallaka na hayakin kasan gadon me gida, hajiya karkiyi wasa da wannan set na mallakar hayakin kasan gado, kawai kimin mgna a PC wannan mallaka ce ta sirri.
Set din Mace tagari 10k
Set din bujenki jagab 12k
Set din bata gindin kishiya 5k
Set din mallaka na Gamad’id’i 25k yadda kikaga gamad’id’i suna yawo haka mijinki ze kacance makale dake.
Yajin maza 5k
Set din karfin maza 10k
Tsumin karawa jijiyar maza lafiya da karfi 15k
Set din me jego 50k 80k 70k 40k 30k
Set din maganin karfin mazakuta da sanyin maza 15k
Set din matar Oga 15k
Set din balaraba me ruwan dadih 10k
Set din baini wa bainik 30k in bononza.
Set din Garin sallata me sallace matan duniya seke kadai 30k
Set din me jego 40k
Set din sakarni inyi fitsari 30k
Tsumin kankana promo 5k
Tsumin rubutu 7k
Tsumin tasani me gida 7k
Tsumin zumar dadih 7k
Tsumin bata gindin kishiya 10k tsumin sa kishiya bakin ciki 6k
Garin bata gindin kishiya 5k
Saiwar bata gindin kishiya 10k
Dahuwar tsoka bakwai na naman rago domin mallaka da Karin dadih 10k
Dahuwar gandar mata 7k
Dahuwar naman saaa tsoka bakwai 10k
Dahuwar kazar me 1yrs aiki 15k promo
Dahuwar kazar me 5yrs aiki ko kin haihu 25k
Dahuwar kaza me dawwama aiki 35k
Dahuwar kazar sabon budulci ko haihuwar naki randa kika cita zakiji kmr ana dinke gabanki 35k
Dahuwar kaza me yatsin ciki da wajenta 35k
Dahuwar kaza wadda aikinta na har abadan ne ajikin mace ko kinyi haihuwa Dari bata Dena aiki 50k promo
Set din ci-muci 25k promo!
Set din matar oga 20k
Set din dundurusun dadih 15k
Set din sama-ruwa kasa-ruwan dadih 10k promo
Jigidar mallaka 10k promo
Set din mallaka 70k private package.promo!
Matar minister package 📦 50kpromo!
Bridal package 100k promo.
VIP packages mijinki se yadda kikayi dashi 1500k
Set din kashe dadin gindin koshiya 200k
Set din din Mallakar Azzakari wanda duk inda namiji yaje ya dawo in ba gabanki ba wallahi be isa ya kawo ba 150k. ETC

Location Kaduna.
Munada special package hajiya fadarsa baza tayu anan ba just PC ME 08101626484
RealSaadatubintuAbdullahi✍🏽
Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels


Please Login or Register in order to submit comment