Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

BATOOL ta fadi ba tare ma datasan tafadi ba, sede taji bakinta na motsi. Çıkın yarda da mgnrta hajiya Fatima tace “Okay harya dawo daga Lagos din kenan, wannan Karan ai be jima bama, shida yake 10days abe jimaba har 3month yanayi a lagos, Allah de yasa lafiya..” BATOOL tace amin. Hajiya Fatima ta fice adakin zuwa sama. Tana fita BATOOL ta sauke gwauron numfashi takoma tazauna agefen gado, gaba daya duk JAROOD ne yasata awannan halin, ya sata tayi karya abinda bata Saba ba. ga kasanta nata motsi se ruwa takeyi, matse cinyoyinta da karfi, ta kwanta, ta rintse idanuwanta ba jimawa bacci ya dauketa me nauyi, daman ba baccin kirki take ba a kwanakinnan.

Abangaren JAROOD, suna isa gıda, ya fito ya nufi part dinsa, maaikata nata gaidasa, hadi da masa barka da dawowa, yana amsawa se murmushi yakeyi,. Ya isa part dinsa yayi wankan tsarki yayi na sabulu kana ya dauki waya ya kira wani restaurant yayi other din abinci, sbda yasan basamun na gidansa zeyi ba, basusan ze dawo ba ko sun sani be zama lallai ma suyi masa abinci ba. Ba bata lokaci aka kawo masa abinda yayi other, tuwan semovita ne da miyar agushi, da farfesun naman kazar hausa, yaci ya koshi, sosai yaci abincin, saboda yana çıkın nishadi, tinda yayi tafiya beci abincin dayaciba yanzu, se in yana çıkın nishadi yake iya cin abinci, baya shiga nishadi se inya ganta, shi da kansa yasan gaba daya ya chanza, hatta ma’aikatan gidansa duk sun kula da canzawarsa. Gishingid’a yayi bayan ya gama cin abincin, ya duba time, yağa lokacin sallar Azahar ya kusa. Yana kishingide akan kujerar 3cttr, Ya lalubo wayarsa ya shiga ma’ajiyar daya kebance hotunan daya mata, ya dinga kallo, nan da nan hankalinsa ya kara tashi kamar bashi yagama kawowa da ita ba, shifa ko yatsanta ze gani se hankalinsa ya tashi, kuma se Azzakarinsa ya amsa. Kyarr ya tsayar da wani picture daya mata asaitin nononta, yadinga zooming yana kallo, se kara zooming yakeyi, yanaji kamar ya cire mata Kaya ta çıkın wayar, Azzakarinsa ya kama ruwa, ya mike sosai, Gashi se Tuna’nın yadda yakai yatsanshi durinta yakeyi,. Idonsa na hagu ya ciko da ruwan azabar shaawah. Da kyar ya iya Dena kallon picture dinta sbda sallar dayaji ana kira, ya nufa toilet ya kara wankan tsarki, shi kadai yasan Awani hali yake ciki akan yarinyar nan. Seda ya kara wankan tsarki kana ya saka jallabiya ya nufa masallaci. Bayan sun idar da sallah, daya dawo direct ya nufa part din hajiya Aisha, saboda so yakeyi adafa masa shayi yasha bacci yakeji sosai a idonsa. Yana shiga ya tadda bakowa a falo, ya nufa bedroom dinta yajishi akulle, hakan ya bashi tabbacin bata nan. “Allah ya kyauta…” ya fadi azahiri, ya gaji da yawonta, ya kula dan taga benan ne take wani yawon, se yanzu ya tuna tinda ya dawo ya kula babu car dinta daya a packing space. Yana niyar barin falon suka hadu da talatuwa me aikin hajiya aisha, akalla bazata wuce age mate din hajiya aishar ba. Ta tsugunna ta gaidasa ya amsa hadi da tambayarta ina Aisha?. “Bata dade da fita ba ranka ya dade,yanzu zata dawo,,,” talatuwa ta fadi çıkın rashin gaskiya, takai kusan 5days bata gidan sbda tasan ze jima a Lagos din, tana can gun d’an boy yana zungurar mata mara da Azzakari, acitane kawai burinta na duniya daman. “Ina taje?” Itace tambayar da JAROOD ya jefo wa talatuwa. “Eh taje asibiti ne?” “Ita kullum a zuwa asibiti take Kenan?” JAROOD ya fadi hadi da jan tsuki kawai ya fice a part din nata zuwa part din zulaikha. Afalo yasameta da tray cike da kayan fruits Tasha riga da wando matsatstsu, itafa harga Allah tanasan harkar sexy dressing, inde tana gida da wuya kaganta da atamfa ko kayan gargajiya de. Ta dağa ido taganshi, ta gaidasa Şama-sama, ya amsa ba yabo ba fallasa. ya kureta da ido yanaso yaji wani abu akanta amma beji komi ba, ya bude baki kmr zeyi mgna se kuma ya fasa ya ficee yabar falon. yaşo yace ta dafa masa Shayi ne se kuma ya fasa. Yana fita hajiya zulaikha tabi bayanshi da kallo, ta tabe baki. “Ko yaushe ya dawo öhö!” Ta fadi azahiri hadi da kara tabe baki, tacı gaba dashan kayan fruits.
JAROOD na komawa part dinsa, a bedroom dinsa ya yada zango, ya kwanta akan makeken bed dinsa. yanaso yasha shayi amma ba wanda ze dafa masa, Gashi de da mata amma marasa amfani. Da tunani-tunani aransa bacci ya daukesa. Bashi ya farka ba seda Aka fara kiran la’asar, yayi wanka , ya dauro alwala ya nufa masallaci. Bayan sun idar da sallah yana dawowa ya shirya çıkın danyen yadi mara nauyi. Ya fito da car key ahannunsa, da wayoyinsa. Yana shiga motar, ya duba miss call din daya gani dayawa akan wayarsa, duk miss call din malam wanzan ne dana sauran abokan kasuwancinsa, direct yayi dealing number din malam wanzan, bugu biyu ya daga, suka gaisa çıkın mutumci. Malam wanzan ya tambayesa ya isa lafiya, JAROOD yace lafiya lau se murmushi yakeyi. Sun danyi kusan 20mnt suna waya akan abubuwan daya tafi ya bari açan lagos din kana sukayi sallama daga bisani ya tada motar zuwa gidan Amour. Seda ya tsaya yayi musu siyayyar abubuwan ciye-ciye dawaya, kama daga wanda BATOOL keci da wanda Amour keci. Ya isa gidan se nishadi yakeji sbda ze kara ganinta,. Ya fito ya kwaso ledojin ya nufa part din Amour ji yakeyi kmr be ganta ba yau dinma, sbda shaukinta dake dibarsa. “Daman Amour tace Dani JAROOD dauki matarka ka tafi…” ya fadi aransa seda yayi murmushi me yalwah, again kuma ya hadiye wani yawu me dadih, da za ace ya dauketa ya wuce da yau seya sha durinta, kuma ya dawo ya cita wallahi. Ya sake fadi aransa. Dai-dai ya iso f kofar falon ya bude handle din ya sako Kai, baki dauke da sallama, zaune suke suna kallo ita da amour. BATOOL na kujera da ban amour na kujera daban, duk kunyarta yau BATOOL keji, gani takeyi kmr tagane komi kawai ta kyaleta ne, darr darr take duk taki sakin jiki Amour na Ankare da ita. Amour ta Dago ta kallesa hadi da amsa masa sallamarsa, kallo daya ta masa taga fad’awarsa, kwata-kwata batasan ganinsa Ayadda take ganinsa yanzu, har kwara yadda yake ada. BATOOL ta dago ta kalle shi hadi da ansa sallamarsa suka hada ido, ya Sakar mata wani kallo da manyan idanuwansa, besan Meyasa ba, daya daura kwayoyin idanuwansa akanta, daga lokacin yawun bakinsa ke tsinkewa, sede yayita hadiyar yawu, yanzuma hadiyar yawun yashigayi. BATOOL tayi hanzari dauke idanuwanta akanshi, haka kawai se taji dadih data ganshi, yana mata kyau sosai, tinda taganshi tad’anji nutsuwarta dazu shine harta samu tayi bacci sosai. Ya karaso ya aje ledojin hannunsa Akan table din tsakiyar falon ya tsugunna agaban mahaifiyarsa ya gaidata. Amour ta amsa da “Lafiya lau uban me martaba? Ya hanya ya gajiyar hanya? Ka dawo lafiya de kou? Ancemin kazo dazu? Ina bacci…” JAROOD daya zauna akasan carpet se satar kallon BATOOL yakeyi yace “Eh Amour, nasameku lafiya ya jiki-jikinki?” “AlhamduLillah dasauki, Amma gaskiya wlhi banajin dadin yadda nake ganinka ka duba kaga yadda ka kuma ramewa? Saboda Allah yanzu ya kakeso hankalina ya kwanta ina ganinka ahaka, wlhi kanada damuwa kawai ka gayamin dan Allah, kaga ni uwarka ce kuma na had’aka da Allah da Annabi Muhammadu SAw ka gayamin danuwarka… nifa uwarka ce ni na haifeka JAROOD,,” ta kasa daurewa seda ta masa magana inside her heart ita kadai tasan me takeji in tana ganinsa a wannan yanayin gaba dayama ta kula beda nutsuwa, ganinsa yanzu kawai ya daga mata hankali ita kwara ayita ta kare yanzu-yanzu kawai. “Bakomai amour ba abinda ke damuna, Kawai Aikine ya d’anmin yawa,,,”Cewar JAROOD. Girgiza Kai amour tayi tace “Ba gaskiya bane, , n'hésitez pas et parlez-moi, (Fell free and talk to me) ni uwa ce, karkamin karya dan Allah, wallahi hankalina baya kwance akanka ka gayamin meke damunka, ko ban maka ganiba zan gaya maga kalmomi masu dadih, sannan zan maka Adduah agun me maganin damuwa ubangiji ya maka maganin damuwarka…” Amour ta rikice sosai , so takeyi kawai yau ayi komi a kare. BATOOL tayi shiru tanaji, itama taga ramarsa sosai. Kafin JAROOD yayi magana Amour taci gaba da magana. “In matannan ke damuwarka, yau na maka umarni ka sakesu su duka, har BATOOL, daman nace kana dawowa zansaka ka saki yarinyar mutane BATOOL kada ta cutu, kaga karamar yarinya ce, tinda abinda ake nema be samu ba kawai ka rubuta mata takaddarta yanzu, yarinyar mutane ta huta itama tinda daman ba izininta aka aura mata kai, kawai umarnin ubanta tabi …ke BATOOL jeki dakkomin takadda da alqalami, halin da kake ciki nagaji da gani zuciyata bazata jure ba wallahi …” amour ta karashe mgnrta tana juya akalar maganarta zuwa ga BATOOL.



Karku manta muna siyar da kayan Gyaran Aure masu kyau na yan Agadex, ga kyau ga aiki cikin lokaci kankani…sannan munada magungunan gyaran nonuwa dana kara girman duwawuka, dade sauransu. Just contact me 08101626484*

Set din Mace tagari 10k
Set din bujenki jagab 12k
Set din bata gindin kishiya 5k
Set din mallaka na Gamad’id’i 25k yadda kikaga gamad’id’i suna yawo haka mijinki ze kacance makale dake.
Yajin maza 5k
Set din karfin maza 10k
Tsumin karawa jijiyar maza lafiya da karfi 15k
Set din me jego 50k 80k 70k 40k 30k
Set din maganin karfin mazakuta da sanyin maza 15k
Set din matar Oga 15k
Set din balaraba me ruwan dadih 10k
Set din baini wa bainik 30k in bononza.
Set din Garin sallata me sallace matan duniya seke kadai 30k
Set din me jego 40k
Set din sakarni inyi fitsari 30k
Tsumin kankana promo 5k
Tsumin rubutu 7k
Tsumin tasani me gida 7k
Tsumin zumar dadih 7k
Tsumin bata gindin kishiya 10k tsumin sa kishiya bakin ciki 6k
Garin bata gindin kishiya 5k
Saiwar bata gindin kishiya 10k
Dahuwar tsoka bakwai na naman rago domin mallaka da Karin dadih 10k
Dahuwar gandar mata 7k
Dahuwar naman saaa tsoka bakwai 10k
Dahuwar kazar me 1yrs aiki 15k promo
Dahuwar kazar me 5yrs aiki ko kin haihu 25k
Dahuwar kaza me dawwama aiki 35k
Dahuwar kazar sabon budulci ko haihuwar naki randa kika cita zakiji kmr ana dinke gabanki 35k
Dahuwar kaza me yatsin ciki da wajenta 35k
Dahuwar kaza wadda aikinta na har abadan ne ajikin mace ko kinyi haihuwa Dari bata Dena aiki 50k promo
Set din ci-muci 25k promo!
Set din matar oga 20k
Set din dundurusun dadih 15k
Set din sama-ruwa kasa-ruwan dadih 10k promo
Jigidar mallaka 10k promo
Set din mallaka 70k private package.promo!
Matar minister package 📦 50kpromo!
Bridal package 100k promo.
VIP packages mijinki se yadda kikayi dashi 1500k
Set din kashe dadin gindin koshiya 200k
Set din din Mallakar Azzakari wanda duk inda namiji yaje ya dawo in ba gabanki ba wallahi be isa ya kawo ba 150k. ETC

Location Kaduna.
Munada special package hajiya fadarsa baza tayu anan ba just PC ME 08101626484
RealSaadatubintuAbdullahi✍🏽
F…..28
*this book is 1k direct To me 08101626484*

****A matukar zabure, hadi da gigitar hankali JAROOD ya dago manyan idanuwansa dake cike da tashin hankali ya sauke akan Amour, wannan shine asa maka zuma abaki ka lasa ka farajin dadih kuma a amshe. ahalin da yake ciki ze iya rabuwa da Dukka matanshi amma baze iya rabuwa da BATOOL ba, kwara Amour ta raba shi da ran dake yawo ajikinsa, da ace ta rabashi da BATOOL, saboda harga Allah yanzu itace rayuwar tasa, tafiyar da yayi lagos dinnan na kwanaki dabe gantaba ji ya dingayi kamar sabon kamun hauka, kamar zuciyarsa zata fashe yakeji, shifa ko bakomai inya daura idanuwansa akanta se yaji kamar ansashi a Aljannah. Nan da nan idanuwansa suka kad’a sukayi red, gefen kansa yayi wani mugun sarawa, nan take ya kara fita ahayyacinsa daman baya completely cikin hayyacinnasa , ya saci kallon BATOOL wadda itama akasan ranta bataji dadih ba, tayi kasa da kanta, ta rasa dalilin dayasa bataji dadih furucin Amour ba na JAROOD ya saketa, da Amour ta mata magana bata motsaba, sema ta daskare azaunen da take, hantar cikinta seda ta kad’a, tanaso ta tashi ta dakko takaddar da Alqalamin kamar yadda amour ta umurceta amma ta kasa tashi. Ahankali JAROOD ya fara magana kamar tabanbe “Dan Allah amour ki bar maganar nan tukunna pls ,,,” ya fadi yana d’an dafe kanshi ta grfe daya. Amour dake kallonsa, gaba daya ta kula da tashin hankalin daya shiga, seta ta allaka hakan da tsoron mahaifinsa yakeji saboda yasan in mahaifinsa yaji ya saki duka matanshi bazasu kwashe lafiya ba. “Abarka kaci gaba da cutuwa? Inma saboda me martaba ne, kawai ka sakesu zanji da komi insha Allah, yadda nake ganinka dagamin hankali yake yi, dan Allah ka sakesu ko kasamu ka dawo hayyacinka, jarabawar rayuwata akanka take nadauka, ina rokon Ubangiji ya baka lafiya, Amma wallahi duk na fara sarewa…” Amour ta karashe mgnrta kamar zata fashe da kuka, Tana San JAROOD fin San datakewa sauran yaranta, ita kadai tasan me takeji in Tana ganinsa awannan halin. JAROOD yayi shiru ya kasa kara cewa komi kansa na kasa. BATOOL ma shirun tayi batare data fahimci inda zancen Amour na yanzu ya dosa ba. “Ko bakajin abinda nake cewa ne?” Amour ta fadi Cikin d’an daga murya, jin be bata amsa ba kuma be dago ya kalleta ba, se Tasha ko bejita bane, yanacan yana tunani. Ahankali ya dago cikin ladabi ya kalleta da idanuwansa dasukayi jaa, ahankali ya fara mgna murya cikin ladabi dukda amour ce ta hadashi da BATOOL kuma tazo zata rabasu aransa yasan bata masa adalciba amma hakan besa ya daga mata murya ba, ko ya nuna mata ta masa ba dai-dai ba amatsayinta na uwarsa, sbda ya mallaka hankalin kansa shi ba yaro bane. “Amour zanyi duk abinda kikace, bin umarninki aikinane, Amma ki bari inyi shawara, nan da 2weeks.,.” amour tace “Har nan da 2weeks kana Cikin wannan halin kenan? Haba jarood? Ni kuma inyi yaya? Nagaya maka karka damu da matsalar Me martaba zan masa bayanin komi yadda ze fahimta, nasan shine matsalarka…” JAROOD yayi shiru kawai, harga Allah baze taba gayama amour yanajin shaawar BATOOL ko santa ba, koda kuwa ze mutu. Amma yasan duk duniya BATOOL kadai yake So kuma yake shaawah, be tabajin irin yanayin da yake jiba akan yarinyar, shifa rayuwarsa abar a tausaya masane bawai akara masa zafi akan zafi ba. Gaba datama wasu lokutan yana tantama ne akan warkewarsa, sbda feelings dinsa duka Akan BATOOL yake kawai. “BATOOL maza nace Ki tashi ki dakko takadda, ke kam yau dinnan seya sakeki, ko bakiji bane BATOOL me kike tunani ne?” Amour ta fadi Tana kallon BATOOL wadda tayi shiru. Zumbur BATOOL ta mike jiki ba laka, zata fara tafiya zuwa bedroom dinta JAROOD fara magana “Karki dakko Allah, Dan Girman Allah Amour ki bari nan da 1week inyi shawara Nama rage 1week ki bani sati daya dan Allah, Allah bayasan saki Karki sani inyi abinda ubangiji zeyi fushi Dani dan Allah…” BATOOL ta dakata seda ya gama magana, kana ta juya ta nufa bedroom dinta , kawai zama tayi agefen bed dinta tayi tagumi, Tana kallon Number Khalid nakiranta amma taki dauka, ta rasa dalilin dayasa taki daukar kiran nasa, sema tasa wayar a silent ta kifa wayar akan Gadonta, ta kwanta rigingine, zuciyarta se bugu takeyi.

Bayan barin BATOOL falon hajiya Fatima ta kalli JAROOD sosai tace “dawa zakayi shawara JAROOD,? Duk garinnan wa kakedashi bayan ni? Nice abokiyar shawararka ka gayamin shawarar muyita ayanzu, ayi komi akare…” gaba daya maganganun amour ciwon Kai sukesa ma JAROOD inyaci gaba dajinsu kansa ze iya fashewa. “Dan Allah Amour kiyi hkri, yanzu-yanzu Aise Allah, sannan Bani da kowa seke Amour, Amma dan girman Allah ki bani 1week inyi shawarar, karkice komi dan Allah, abarma ubangiji lamarin saboda daman nashine…” hajiya Fatima ta sauke ajiyar zuciya tace “hakane, toh shikenan,,,ina jiran de duk abinda ka yanke a 1week din, dukda ni banga abun shawara anan ba…” JAROOD ya mike hadi da cewa “nagode Amour, zan tafi gida…” hajiya fatima tace “tin yanzu zaka tafi daga zuwanka? Ai bama mu Gama mgnr ba ka mike, ai yakamata ma Ka bari Kaci abincin dare…” JAROOD da kwata-kwata baya gani sosai sbda yasan halin mahaifiyar inta kafe toh ta kafe kawai. “Bacci nakeji amour sosai nagaji.…” ya karashe mgnr yana nufar kofar. Hajiya Fatima dake kallonshi ta Kira sunansa bayan ya isa kofa tace “Anya ba wata matsala JAROOD?” “Ba wata matsala amour….” JAROOD ya fadi ba tare daya juyo ba. “Shikenan Ina jiran shawararka, na baka 5days sbda wlhi 7days dinnan da kace yamin yawa…” Cewar amour. JAROOD ya juyo yace “Toh shikenan amour, seda safe…” be jira cewarta ba ya fice a falon, kansa kmr ze fad’o kasa, da kyar ma yake hadiyar yawun bakinsa, yasan wacece amour inta kwallafa rai akan abu, toh tabbas setaga ta tabbatar take shafawa kowa lafiya, yanzu yasan ya bani akan maganar nan, shi dayasanma maganar dazata masa kenan yanzu dabezo gidan ba, kai daman be dawo kaduna ba. Ya shiga motarsa da kyar yajata zuwa gidansa, so yakeyi yaje dakinsa ya kwanta yayi tunanin yaze bullowa wannan lamarin, kuma yasamu damar tunanin BATOOL yadda yakeso.

Yana fita amour ta mike ta nufa bedroom din BATOOL wadda tinda tashiga dakko takaddar daza a saketa bata fito ba, amma Sam hankalin Amour bekai canba, se tasha ko kawaicine irin na yarinyar data gad’o agun ubanta. tasameta kwance rigingine, BATOOL na ganin amour ta tashi zaune. Amour ta karaso tazauna gefen Gadon, Tana kallon BATOOL din tace “daman inaso ne, muyi magana kina jina?” BATOOL ta daga mata Kai alamar eh kanta nakasa Tana wasa da yatsun hannunta kirjinta se luguden bugu yakeyi. “Idan JAROOD ya sakeki tinda ba idda zakiyiba sbda besanki a mace ba, wannan da kuke waya dashi se kice dashi ya turo iyayensa se ayi mgnr aure…” amemakon BATOOL taji dadih se taji zuciyarta ta kara cunkushewa da rashin dadih, ta zubowa Amour idanuwa tanama mamakin ya akayi tasan suna waya da wani, wato khalid Kenan. Amour ta fahimci mamakin dake Cikin idanuwanta da fuskarta dan haka tace “Karki damu nasan komi, ni ba yarinya bace, ni uwace agareki , ubangiji yaşamın sanki, ko d’anda na haifa da cikina bazan bari ya cutar dakeba BATOOL, yadda mahaifinka yamin halacci toh bazan zamo batulu ba agaresa, ta hanyar cutar da yarsa, insha Allahu inde ina raye sekin auri wanda kikeso, ki kwantar da hankalinki kinji kou?…”amour na mata maganganun ne dan taji dadih, amma Sam ita basa mata dadih, se dağa kai kawai takeyi kamar kadangare a ruwan zafi. Seda aka kira magrib amour tabar dakin, bayan tagama kwantarma da BATOOL hankalin,JAROOD ze saketa ta auri wanda takeso, batasan dağa mata hankali tayı ba. Da kyar BATOOL ta iya sallar magriba tana idarwa haka kawai ta tsinci kanta dasan fitowa falon, taga ko yana nan, se taga bata ganshi ba, daman dazu taji tashin motar amma batasha shi bane ya tafi. “Ya tafi da gaske ?” Ta fadi afili , ta fito wajen packing space ko zataga motarsa amma babu bakuwar mota a packing space din hakan ya bata tabbacin ya tafi gıda Kenan. Ta dawo falon rai ba ddh, sukayi kicibus da amour. “Me kikajeyi waje?” Amour ta jefo mata tambayar Atunaninta yauma store din kasa taje. BATOOL tace “Bakomai kawai na fita ne nasha iska kadan…” yanzu ta koyi karya akansa. Suka zauna afalon suna kallon TV amour nata janta da hira ita de sede tace eh, toh, ji takeyi kamar ta tambayi amour JAROOD ya tafi ne? Ko ze dawo ne,? Amma kuma bazata iya ba, ta zauna afalonne dan taga ko ze dawo, amma har sukaci abincin dare be dawo ba, har amour ta nufa bedroom dinta ta kwanta bacci, BATOOL na falo har 2:am , zuwa yanzu BATOOL ta cire rai ze dawo, ta nufa dakinta ta kwanta ba bacci takeji ba kawai tana kwance ne, Tana tunani-tunani akansa , bata taba wuni cirr basuyi waya da Khalid ba se yau, tana ganin call dinsa amma yau gaba daya takı dauka, sbda zuciyarta bata mata dadih, kyaun fuskar JAROOD kawai takeso tagani acıkın idanuwanta.

Abangaren JAROOD da kyar yakai kanshi gida, yana packing ana kiran sallar magrib. Dan haka ya nufa masallacin dake gidan jiri kawai yakeji akanshi. Dasuka idar da sallar magrib ya zauna a masallaci har akayi isha’i, suna idarwa yayi Addu’ur’i sosai akan damuwarsa ta soyayyar BATOOL da kuma damuwar da Amour take nema ta kara masa. Seda ya kwashe 15mnt yana Adduah kana ya fito ya nufa part dinsa, direct bedroom dinsa ya isa, ko kayan jikinsa be cire ba ya fad’a gadonsa, yana sauke ajiyar zuciya, ya dafe saitin heart dinsa dake masa barazanar tarwatsewa, bayajin ze iya rayuwa ba yarinyar nan, ji yakeyi kamar da ita aka haliccesa acıkın jininsa. Kwanan ranar haka yayi ba bacci, idanuwansa har zugi suke masa amma kuma bejin bacci, aiko da asubah sede ya tashi da rarrafe saboda azabar ciwon kan dake addabarsa, wanda ke karuwa duk bayan seconds. Da kyar ya İsa sallar asubah ya kwanta nan kan Dadduma, yana kallon sararin samaniya, ya dawo kaduna danya ganta yaji farin ciki amma Amour ta kara masa damuwa, ita batasan hakan datayı ba shine Karin damuwarsa. So yakeyi ya tashi yaje ya ganta amma ya kasa, sau biyu yana yunkurawa amma ya kasa tashi. Haka ya wuni kawai se dafe Kai yakeyi, be tabajin ciwon Kai me zafin wannan ba da yakeji yanzu ba, yanata kwatanta ciwon da zafin san yarinyar dake zuciyarsa amma yakı kwatantuwa, zafin santa ya ninka na ciwon kannasa, babu abinda aduniya zeyi misali da zafin da yakeji nasan yarinyar aransa. Wunin ranar sede yadinga sallah azaune kai kace yayi 1week yana ciwo dukya fita a hayyacinsa, zuwa dare ko kwayoyin idanuwansa be iya budewa kwarai sbda Azabar ciwon Kai. Haka ya kwana, yauma be rintsaba, tunaninta kawai, kuma baya nadamar santa da yakeyi.

Abangaren BATOOL tadinga zuba ido ko zataga yazo yau amma shiru. Duk gaba daya seta kumajin kuncinta ya ninku, se zaman falo takeyi, da taji karar mota se Tasha ko shine. Har dare de shiru yauma seda takai 2:am afalo harma tagaji tayı bacci mara dadih afalon, gaba daya baccin datayi befi na 3h na ta farka yafi sau goma, dan haka itama ta tashi da ciwon Kai me tsanani, seda Tasha magunguna tasamu sassauci, tinda bezo jiya ba tasa rai yau zezo dan haka taketa nishadi tana jiran zuwansa, amma yau dinma shiru, ji takeyi kmr tayı kuka sbda damuwa.

Abangaren JAROOD seda yayi 3days awannan halin, kana ya kira doctor khamis yazo gıda ya dubasa zuwa lokacin inda abinda yafi galabaita yayi. BP dinsa ya fara dubawa yaga ya hau fiye da tunaninsa. Taimakon gaggawa doctor khamis ya bashi, nan da nan yasa mata drip saboda jikinsa yayi weak dayawa. Yanasa masa drip din ba jimawa bacci me nauyi yayi awon gaba dashi.Doctor khamis ya jima yana mamakin dalilin dake kawoma JAROOD hawan jini a kwanakinnan, shi atunaninsa ai JAROOD beda damuwa sbda komi na duniya ba wanda ubangiji be bashi ba, yanada cikar halitta, uwa uba yanada Mahaukatan kudi fiye da Tuna’nın doctor khamis, shiyasa yake Tuna’nın meye damuwarsa aduniya dayake sa masa Hawan jini har haka. Doctor ya zauna har ya tashi abacci yanata mamakin yadda yağa matansa ba Wacce tashigo , yasan matanshi biyu, amma ko daya bata shigo ba,abun ya daurewa doctor khamis Kai. Sosai JAROOD ya d’anji saukin jikinsa daya farka abaccin, se sannu doctor ke masa. Doctor da kansa ya fita da yaşıyo masa abinci me rai da lafiya

Please Login or Register in order to submit comment