Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

sankare yake, kmr irin gawa haka.Aguje ta karaso tana fadin “Mezan ganine dan Allah? Meya faru ne?” Gaba daya ta gigice ta fice hayyacinta a lokaci kankani. JAROOD kam ji yake uwa yasa kuka.


This books is 1k 08101626484


Karku manta muna siyar da kayan Gyaran Aure masu kyau na yan Agadex, ga kyau ga aiki cikin lokaci kankani…sannan munada magungunan gyaran nonuwa dana kara girman duwawuka, dade sauransu. Just contact me 08101626484*

Set din Mace tagari 10k
Set din bujenki jagab 12k
Set din bata gindin kishiya 5k
Set din mallaka na Gamad’id’i 25k yadda kikaga gamad’id’i suna yawo haka mijinki ze kacance makale dake.
Yajin maza 5k
Set din karfin maza 10k
Tsumin karawa jijiyar maza lafiya da karfi 15k
Set din me jego 50k 80k 70k 40k 30k
Set din maganin karfin mazakuta da sanyin maza 15k
Set din matar Oga 15k
Set din balaraba me ruwan dadih 10k
Set din baini wa bainik 30k in bononza.
Set din Garin sallata me sallace matan duniya seke kadai 30k
Set din me jego 40k
Set din sakarni inyi fitsari 30k
Tsumin kankana promo 5k
Tsumin rubutu 7k
Tsumin tasani me gida 7k
Tsumin zumar dadih 7k
Tsumin bata gindin kishiya 10k tsumin sa kishiya bakin ciki 6k
Garin bata gindin kishiya 5k
Saiwar bata gindin kishiya 10k
Dahuwar tsoka bakwai na naman rago domin mallaka da Karin dadih 10k
Dahuwar gandar mata 7k
Dahuwar naman saaa tsoka bakwai 10k
Dahuwar kazar me 1yrs aiki 15k promo
Dahuwar kazar me 5yrs aiki ko kin haihu 25k
Dahuwar kaza me dawwama aiki 35k
Dahuwar kazar sabon budulci ko haihuwar naki randa kika cita zakiji kmr ana dinke gabanki 35k
Dahuwar kaza me yatsin ciki da wajenta 35k
Dahuwar kaza wadda aikinta na har abadan ne ajikin mace ko kinyi haihuwa Dari bata Dena aiki 50k promo
Set din ci-muci 25k promo!
Set din matar oga 20k
Set din dundurusun dadih 15k
Set din sama-ruwa kasa-ruwan dadih 10k promo
Jigidar mallaka 10k promo
Set din mallaka 70k private package.promo!
Matar minister package 📦 50kpromo!
Bridal package 100k promo.
VIP packages mijinki se yadda kikayi dashi 1500k
Set din kashe dadin gindin koshiya 200k
Set din din Mallakar Azzakari wanda duk inda namiji yaje ya dawo in ba gabanki ba wallahi be isa ya kawo ba 150k. ETC

Location Kaduna.
Munada special package hajiya fadarsa baza tayu anan ba just PC ME 08101626484
RealSaadatubintuAbdullahi✍🏽
….42
*Sorry doguwar tafiya nayi wlhi har yanzu ban warware ba….kawai Dauriyace Allah yasa mu gama lafiya luv u all.*

*****jiki na mugun rawa Amour ta karasa kan BATOOL, tin kafin a gaya mata komi kawai tasan abinda ya faru ma, tana daura idanuwanta akan BATOOL. nan da nan idanuwanta suka ciko da wasu irin zafafan hawaye sbda tausan batool, tana hawaye ta juyo ta kalli JAROOD tace “Hankalinka ya kwanta ka kashe musu yarinya ko? Wallahi kaima se an kasheka babu wanda ze duba waye ubanka, har mahaifinkanma baza a bari ba…harni uwarka, burinka ya cika ka zubarmin da mutumcina kuma nagode…” Amour ta karashe mgnrta yayinda wasu hawayen suka kara wanke mata kunci, jiki na rawa ta karasa ga BATOOL, tana jijjiga BATOOL din, nan hankalinta ya kara tashi ganin ko alamar motsi babu ajikinta. Hankalin JAROOD ya Kara tashi sosai, ganin ga tashin hnkli yana çıkı kuma ga fada amour na masa, shima seya fara hawayen. Amour ta mike ta dakko riga zatasa mata JAROOD ya amsa yasa mata, har yanzu hawaye yakeyi masu zafi, itama Amour hawayen takeyi amma se sharewa takeyi. Yana dagata taga jini ya bata Gadon sosai. Be jira wata-wata ba ya sunkuceta se mota amour na biye dashi abaya, har suka isa car, kaf ilahirin jikinsa rawa yakeyi. kasa driving yayi sede wani daga cikin securitie yaja motar, JAROOD na baya rungume da ita Amour ma na bayan kafafuwan BATOOL din nakan jikinta, gaba daya amour tasa aranta JAROOD ya kashe yarinyar mutane, har suka isa asibitin Al-Münif. Amour na hawaye JAROOD kam idanuwansa sun k’ekashe saboda tashin hankali.,JAROOD ya fito sabe da BATOOL akafada ya nufa cikin asibitin, kasancewar Asibiti ne babba na kudi nan da nan aka amshi BATOOL, akwai doctors sosai harsu biyu wad’anda suke night. Tini aka nufa emergency da BATOOL din, Doctors biyu suka tsaya akanta JAROOD yayi nacin yayi nacin amma an hanashi shiga dole ya hakura ya tsaya a kofar wajen dakin datake se zagaye yakeyi, yana Addu’ur’i. amour ta zauna ta rafka uban tagumi, se sharar kwallah takeyi, aranta tasan da wuya BATOOL ta tashi gani takema kmr ba rai suka kawota asibitin. Dasun hada ido da JAROOD seta aika masa wani mugun kallo, ji takeyi inama zata iya kawai ta rufesa da duka ko zata samu saukin abinda ke zuciyarta. doctors dinne guda biyu suka fito daga emergency room din se sharar zufa sukeyi, JAROOD yayi hanzarin karasowa inda suke, ya taresu hankali tashe so yakeyi yayi mgna amma ya kasa sbda Tashin hnkli se motsa musu hannu yakeyi. “Muje office…” shine abinda daya daga cikin doctor din yace da JAROOD, tini itama Amour ta iso daman. Tare suka isa office din su hudu, duk suka zazzauna, Akan kujerun dake office din. “Ta rasu kou?” Amour ta fadi baki na rawa. Doctor Hassan ya kalleta Cikin kwantar da hankali yace “Aah bata mutuba ranki ya dade, doguwar suma tayi, ta farfado ma yanzu…” wani irin sanyi amour da JAROOD suka ji aransu, JAROOD da tin tini nadama ta kara rufesa , daman yana cikinta, yayi nadamar cin gindinnan da yayi yau yafi a kirga. “Yanzu Zan iya ganin mamatata pls doctor?” Cewar JAROOD da yawun bakinsa kaf sun kafe sbda tashin hankali, duk yayi zuru-zuru. Doctor Hassan da doctor Ahamad suka kalli juna, suna mamaki aransu wato shine yayi aika-aikan, amma a ido kmr baze aikata ba.” Doctor Hassan ya fadi aransa. Gyaran murya yayi azahiri ya fara magana cikin nutsuwa “Zaka ganta amma insha Allah…Yanzu signed mukeso kayi, saboda Aikin gaggawa za a mata agabantagaskiya , zeyi wahala bata kamu da yoyon fitsariba…” “yoyon fitsari!” Amour ta maimaita cikin tashin hankali, zuciyarta kmr ta fito fili sbda Azabar bugu. Abangaren gogan ma rikicewa yayi, fuskarnan tasa ta kara red sosai, wata muguwar zufa ta karyo masa tako ina ajikinsa. “Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un!!” Itace kalmar da JAROOD ya fadi hankali a matukar tashe, nadama ta kara mamaye masa zuciya. Y kamo hannun doctor Hassan yace “Doctor Dan Allah ka taimakeni! Wlhi ina santa! Dan girman Allah a taimakeni , ko awani hali take inasanta nide karta mutu! Ku temakeni karta mutu dan Allah….” Gaba daya ya rikice, se fiddo kwallar wahala idanuwansa keyi. “Ka kwantar da hankalinka sir, tana raye, yanzu haka bacci takeyi, daman doguwar suma tayi, kuma bawai ta kamu da yoyon fitsarin bane, munasa ran in aka mata aiki bazata kamu da ciwon ba, amma gaskiya se an mata dinki sosai ciki da waje sbda saura kadan gabanta da duburarta su hadu, ta wahala sosai age dinta sunyi kankanta da daukar wannan yanayin gaskiya…” Doctor Hassan ya fadi da tausai Akan fuskarsa. JAROOD ya kalli Amour ta watso masa wani miyagun kallo hadi dacewa “Aishi ya mata, shiya sata a wahalar ai,,wannan ai rashin imanine! Rashin tausayin banza da hofi!” Amour ta karashe mgnrta cikin zafin zuciya, kmr zata kai masa Mari, se kuma ta fasa. “Ayi hkri mama bawata damuwa insha Allah…” Cewar doctor Hassan. Humming kawai Amour tayi takaici da haushi sun isheta. Doctor ya bawa JAROOD takadda yayi signed, suka fito, doctors din suka koma inda BATOOL take sbda ayi gaggawar shiga da ita dakin tiyata. JAROOD yaji kmr ya shiga amma yasan doctor bazasu barshiba. yaci gaba da zirya a bakin kofa, yana Adduah kmr Wanda yakawo me nakuda. jefi jefi seya lekaa be ganin komi. Amour ta kalleshi a hasale, itama tana tsayenne, ta bude baki zatayi maganar rashin mutumci se kuma ta dakata ganin me martaba na tinkarosu da Garba securities din daya kawosu asibitin. Securities din daya kawosu asibitin shiya koma gida, daman amour tace ya Sanar dame martaba suna asibiti BATOOL ba lafiya, ba bata lokaci yace akawo shi. “Meke faruwa Fatima? Meya samu yarinyar ne? Naga naganta jiya lafiya lau, Allah yasa ba serious sick bane?” Abinda ya fito daga bakin me martaba kenan dai-dai ya karaso inda suke. Amour ta nuna JAROOD tana fadin “Shine, ze kashe yar mutane…” Cikin rashin fahimta Me-martaba yace “bangane ba? Kmrya ze kashe yar mutane? Fada sukayi ne?” Amour ta kauda kai gefe tama Me martaba bayanin komi ita kanta kunya takeji, ganin babba da JAROOD amma yayi aikin mahaukata. JAROOD kam ko ajikinsa tinda ai gindin matarsa yaci bana karuwaba. Farin ciki Me-martaba yashiga mara yankewa, dabadan abakin matarsa yaji mgnr ba da baze yadda ba sbda be taba tsammaniba. Ya kalli JAROOD yana murmushi yace “Alhamdulillah! AlhamduLillah Alhamdulillahi!” Nan ya zube yayima ubangiji godiya securities din dasuka kawosa se kallonsa sukeyi, tako ina securities ne zagaye a asibitin sbda me martaba. Seda yayi 10mnt a sujjada yanama ubangiji godiya kana ya dago, amour ta kalleshi tace “Ranka ya dade ko bakaji menace bane? Yanzufa yarinyar ranta na hannun Allah…” me martaba daya washe baki yace “Naji Giwar Sarki, Allah ya bata lafiya na mata Adduah da nayi sujjada, ai kinsan dole inyi farin ciki, Alhamdulillah, Ita kuma yarinyar Allah ya mata Albarka, kuma Allah ya tashi kafadunta, kai kuma ka kwantar da hankalinka kaji Baban me martaba…” Me-martaba ya kashe mgnrsa yana bubbuga JAROOD kafada. Bakin ciki kmr ze kashe Amour sbda ita fada taso Me martaba ya rufe JAROOD dashi, amma sema farin ciki yaketayi. Sema taga an kawo masa kujera ya zauna se farin ciki yakeyi. Da kanshi ya daga waya ya kira Malam wanzan ya sanar dashi yazo suna asibiti, bede sanar dashi waye ba lafiya ba. Ba bata lokaci malam wanzan da Hassana matarsa suka iso asibitin, kowa hankali a tashe sun kosa suga waye ba lafiya. Suka karaso suka gaida me martaba da Amour JAROOD kuma ya gaidasu sede a kallo daya suka fahimci baya hayyacinsa. Gaban Hassana ne ya fadi ganin kowa na tsaye jikinta ya bata BATOOL dintace ba lafiya, ta karasa kusa da Amour ta zauna, gaba daya kunya da nauyi sun rufe amour, tama kasa hada ido dasu, shigo gogan tarr yake kallonsu duka, illa ma tashin hankalin dake ransa. nan de me martaba da kanshi yaja malam wanzan gefe ya sanar dashi komi, aiko shima farin ciki yashigayi, ya sanar da matarsa hassana ita kam Şam batayi farın çıkı ba Sema tausan yarta daya lullubeta, tashiga mummunar tashin hankali. “Yaza ayi inga yata?” Itace kalmar da hassana ke fadi arude. Amour ce tashiga kwantar mata da hankali hadi da ban baki, kana ta gaya mata aiki aka shiga za a mata. Hankalin hassana ya kara tashi, kawai danne dmwarta takeyi sbda kallon da mijinta ke aiko mata, dole tayı controlling. Kowa na zaune Anata Adduah, amma banda JAROOD ya kasa zaune ya kasa tsaye, haushinsa kmr ze kashe zuciyar Amour. Duk Wanda yake çıkın tashin hnkli agurin bayan shine, se zufa yakeyi dukda bama riga jikinsa. Me martaba ne da Malam Wanzan suka ma JAROOD mgna kan ya zauna amma yakı zama anda baze iya zama ba. Malam wanzan na çıkın dmwa sosai shima akan yarsa, musammanma dayaji ance aiki ake mata, kawai ya danne dmwarsa ne sbda halin dattako da kawaici da yakedashi. Se wuraren 1:30pm likitoci suka fito daga kanta, doctor Hassan, ya Musu bayani a tsanake,an mata aiki çıkın nasarar dasu kansu basuyi tsammaniba. Sukace zasu iya ganintama amma tana bacci yanzu. Da kanshi ya Musu jagora zuwa dakin da take suka ganta kwance har wata rama tayı ta wahala. JAROOD ji yakeyi kmr yayi kissing dinta amma sede ba dama , se kallonta yake tausanta fal ransa, shida Amour sunyi farın çıkın ganinta ba kmr a dazuba dako numfashi batayi ynzu takoma normal tanata numfashinta, amma sede awahale take sauke numfashin, hannunta daure da drip. Me martaba da Malam wanzan da hassana kam ganinta ya tada musu hnkli basusan hka ta jikata ba. 5mnt sukayi adakin doctor ya tasosu gaba suka fito,. “zamuci gaba da kulawa da ita har nan da 2H sannan za a iya shigowa azauna da ita tana bukatar Hutu gaskiya…” Cewar doctor hassan dayayi mgnr bayan sun fito adakin. Duk suka amsa daba damuwa amma bnda JAROOD wanda ba haka yasoba, yaso abarshi ya zauna yasata gaba yayita kallonta. Se yanzuma ya tuna beyi sallrh asubah Gashi anyi azahar, kuma ko tsarki babu ajikinsa. Dan haka yayi gaggawa hawa mota drevan Me martaba yajashi zuwa gidansa yayi wanka a gaggauce, yayi sallar asubah da Azahar din, zallabiya kawai yasaka se duba time yakeyi, yakosa 2H din daza abari wani yazauna agurinta yayi, shi yakeso ya zauna. Ya hau mota dreva yaja suka koma asibitin, inda yabar su amour anan yasamesu, wani kallo amour ta watsa masa hadi da Jan kwafa, yayi kmr beji bama, ya fahimci ita kadaice bata tausansa, hatta da mahaifiyar BATOOL ta tausaya masa ganin halin dayake ciki. Ya tsaya tsaye kmr mara gaskiya duk kunya yakeji sbda ganin kowa fa yasan gindi yaci. Se wuraren 3doctor ya bada damar azauna a inda take sbda ta farka nurses se kulawa suke bata ta musamman çıkın nutsuwa da kwarewa a aiki. Suka nufo dakin su duka. Amour ta kalli JAROOD tace “Waikai ina zaka?!” Bayan sun shigo dakin amma basu kaiga karasawa ga Gadon da BATOOL din take kwance ba, . Tinda ta farka ta kure guri daya da ido ita kadai tasan azabar datakejie ajikinta abubuwan dasuka faru tsakaninta da JAROOD suka dawo mata kai, nan take taji tsanarsa fal ranta daman basanta yakeba kawai so yakeyi ya zalinceta, kuma burinsa yacika, a gindinta ji takeyi kmr ana hura mata wuta, ta lumshe idonuwanta se hawaye, suka shiga wanke mata gefe da gefen kuncinta, kaunar da take masa duka takoma kiyayya. Khalid ne ya fado mata rai ta tabbatar da shine baze sata awannan whlar ba. JAROOD yayi kmr beji abinda amour tace ba, ganin idon mutane yasa ta kyalesa suka iso çıkın dakin, JAROOD ne yarığa kowa karasawa ga gadon, Jin kamshin turarensa yasa ta bude idanuwanta masu nauyi akansa. Tayı hanzarin rintse idonta kmr taga zaki, hawayenta suka yawaita. Se sannu me martaba da Malam wanzan da amour da hassana suke mata. Amour ta fahimci hawayenta daya yawaita. “Ka fita dan Allah, kasa yarinyar mutane awahala, kuma kazo ka tsaitsaya kasa mutane agaba, mra mutumci kawai, ai wlhi nida kai mun zubata kenan…” amour ta fadi tana kallon JAROOD Wanda ketayi kmr ze fadama BATOOL, jikinsa har rawa yake ya mata sannu yafi sau dubu. Ya dago ya kalli Amour Jin abinda tace, kowa adakin juyowa yayi yana kallon amour din, BATOOL de idanuwanta na rintse gam taki budesu sbda bataso taga JAROOD dinma gaba daya.

*This book is 1k 08101626484.*


Karku manta muna siyar da kayan Gyaran Aure masu kyau na yan Agadex, ga kyau ga aiki cikin lokaci kankani…sannan munada magungunan gyaran nonuwa dana kara girman duwawuka, dade sauransu. Just contact me 08101626484*

Set din Mace tagari 10k
Set din bujenki jagab 12k
Set din bata gindin kishiya 5k
Set din mallaka na Gamad’id’i 25k yadda kikaga gamad’id’i suna yawo haka mijinki ze kacance makale dake.
Yajin maza 5k
Set din karfin maza 10k
Tsumin karawa jijiyar maza lafiya da karfi 15k
Set din maganin karfin mazakuta da sanyin maza 15k
Set din matar Oga 15k
Set din balaraba me ruwan dadih 10k
Set din baini wa bainik 30k in bononza.
Set din Garin sallata me sallace matan duniya seke kadai 30k
Set din me jego 40k
Set din sakarni inyi fitsari 30k
Tsumin kankana promo 5k
Tsumin rubutu 7k
Tsumin tasani me gida 7k
Tsumin zumar dadih 7k
Tsumin bata gindin kishiya 10k tsumin sa kishiya bakin ciki 6k
Garin bata gindin kishiya 5k
Saiwar bata gindin kishiya 10k
Dahuwar tsoka bakwai na naman rago domin mallaka da Karin dadih 10k
Dahuwar gandar mata 7k
Dahuwar naman saaa tsoka bakwai 10k
Dahuwar kazar me 1yrs aiki 15k promo
Dahuwar kazar me 5yrs aiki ko kin haihu 25k
Dahuwar kaza me dawwama aiki 35k
Dahuwar kazar sabon budulci ko haihuwar naki randa kika cita zakiji kmr ana dinke gabanki 35k
Dahuwar kaza me yatsin ciki da wajenta 35k
Dahuwar kaza wadda aikinta na har abadan ne ajikin mace ko kinyi haihuwa Dari bata Dena aiki 50k promo
Set din ci-muci 25k promo!
Set din matar oga 20k
Set din dundurusun dadih 15k
Set din sama-ruwa kasa-ruwan dadih 10k promo
Jigidar mallaka 10k promo
Set din mallaka 70k private package.promo!
Matar minister package 📦 50kpromo!
Bridal package 100k promo.
VIP packages mijinki se yadda kikayi dashi 1500k
Set din kashe dadin gindin koshiya 200k
Set din din Mallakar Azzakari wanda duk inda namiji yaje ya dawo in ba gabanki ba wallahi be isa ya kawo ba 150k. ETC

Location Kaduna.
Munada special package hajiya fadarsa baza tayu anan ba just PC ME 08101626484
RealSaadatubintuAbdullahi✍🏽
…..43
*****kowa seda ya juyo ya kalli Amour Jin abinda Tace. Abangaren JAROOD kuma marairaice yayi , kome Amour zata masa baze fita ba, yayi alqawarin ze dauka kuma. “Ko badan shiba ranki ya dade, seya faru , dan Allah kiyi hkri na tabbatar shima ba a Asan ranshi bane…” Cewar malam wanzan. Amour taja doguwar kwafa. Sbda mgnr malam wanzan din kawai ta barshi, ta karasa sosai ga BATOOL tashiga bata hakuri “Bari kukan kinji, kiyi hkri, ko wani gurinne ke miki ciwo? Ina doctor din?” Amour ta kashe maganarta Tana kallon wata nurse dake tsaye a dakin sukazo suka sameta. “Yashigo ya dubata sosai, be dade da fitaba kuka shigo, mama Kinsan yanzu zata dingajin zafi akasanta, sbda Tasha Dink’i ciki da waje…”Amour ta kalli JAROOD nurse din na gama mgna suka hada ido ta watsa masa wani kallo, Allah kadai yasan haushinsa dake çıkın ran Amour. Gefen Gadon JAROOD ya zauna shifa ko ajikinsa, yana gani se faman jifarsa amour keyi da mugun kallo, me martaba kam baki har kunne, se sannu yakema BATOOL ko gajiyawa bayayi, yakarajin yarinyar ta kwanta masa arai. Amour ta kira awaya tasa aka kawo musu abinci da kanta tabama BATOOL taci ta koshi ko kallon inda JAROOD yake BATOOL bata yadda tayı ba, taci ta koshi, Şam batajin dadin jikinta kasanta kmr ba nata ba. JAROOD se rawar jiki yakeyi amour na dakatar dashi Sam beji haushi ba. Hassana se kallon yarta takeyi tana tausaya mata sosai tayı shiru kawai bata umm bata uhummm. Se wuraren 12;am JAROOD yabar asibitin sbda Amour ta Koresa, kowa babu a asibitin dağan Amour se sahura me Aikinta ita ke jinyar JAROOD yaşo abarmasa matarsa yayi jinyarta dakanshi timda shiyaja komi. Koda ya koma gıda ba bacci yayi ba, se zagaye yakeyi yana Allah-Allah garı ya waye ya nufa asibitin, yau jinsa yake kmr sabuwar haihuwa babu komi acıkın kansa se zallar nishadi da farin ciki, amma farın çıkınsa yayi rauni sbda tauraruwarsa dake kwance ağadon asibiti sanadinsa. Alwala yayi ya fara sallolin godiya ga ubangiji, zuwan BATOOL rayuwarsa alkhairine wanda baze yankeba, ta chanza masa rayuwa, chanjin dako mafarki beyi tsammanin samunsaba. Bashi ya kwantaba se wuraren karfe uku. kmr an tashe sa ya tashi 4:40am yayi wanka yayi sallah ya nufa masallaci yana mejin kansa yana d’an juya masa, yana dawowa ya zuri car key ya nufa asibitin ko haske gari be fara yiba, ko tashi su Amour basuyiba, ya taba kofar yaji a rufe ya d’an buga , yaji shi shiru, gudun karya tashesu yasashi komawa mota ya kunna AÇ ya kwantar da kujera ya kwanta bajimawa bacci yayi awon gaba dashi saboda yanada bukatar baccin daman, bashi ya tashi ba se 7;30am. Ya isa kofar dakin ya murd’a handle akulle, har zuwa basu tashi ba, ya tsaya ya jingina kansa da kofar dakin. Yana nan tsaye har Me-martaba yazo wuraren 8;30am. “Nan ka kwana ne?” Itace tambayar dame martaba ya masa zuciya fal tausan d’an nasa. Tsugunnawa JAROOD yayi ya gaida mahaifinsa, me martaba ya amsa hadi da kara tambayarsa nan ya kwana, domin dagani yasan ba yanzu yazoba. “Aah ranka ya dade agida nakwana, sede najima da zuwa tin 5:30am, inaga bacci sukeyi…” Cewar jarood. Me martaba yace “Tin 5:30am, amma kayı bacci kuwa?” JAROOD yace “ Nayi Ranka ya dade…” “Dan Allah ka kwantar da hankalinka dasannu zata samu lafiya iyalin taka kaji?” Me martaba ya fadi cikin muryar kwantarma da d’annasa hankali. JAROOD yace “Insha Allahu…” JAROO na kokarin knocking dakin, Me-martaba yace ya bari kawai yakıta Amour din domin jiya yasa an kawo mata wayoyinta…” ya kirata bugu biyu ta daga,. “Muna bakin kofa…” me martaba ya fadi bayan ta dağa wayar. Amour tayı mamakin zuwansa da safiyar bayan tasan baya tashi abacci se wuraren azahar, tabbas tasan ya shiga farın çıkı wucewar tunaninta. Cikin hanzari ta karaso ta bude masa kofar nan taganshi tsaye shida JAROOD, da JAROOD dinma ta fara yin tozali. “Amour Ina kwana…” JAROOD din ya gaidata bayan ya tsugunna adakile ta amsa masa, yau tafijin haushinsa akan jiya, sbda da kyar sukayi bacci yau sbda azabar ciwon da gabanta keyi mata, an bata magunguna sosai, amma seda amour tadinga tofeta da Adduah kana tasamu bacci ya dauketa da kyar. Rissinawa tayı kadan ta gaida me martaba, ya amsa se murmushi yakeyi ya tambayeta me jiki, ta amsa masa da dasauki. JAROOD kam daya tambayeta yame jiki bata bashi amsaba, ya rabata ya wuce çıkın dakin Amour ta biyosa baya tana mamakin rashin kunyarsa ta yanzu ta fara wuce misali. “Dole rashin kunya takaru tinda agadon baccina ya kwanta da matarsa…” amour ta fadi aranta. Kafin su karaso çıkın dakin ita da Me-martaba, har JAROOD ya İsa bakin gadon da BATOOL take kwance, tanata baccin wahala, se yamutsa fuskata tashi tayi wankan tsarki tayi sallolinta azaune takeyi acıkın baccin kasanta yayi tsami zafin da yake mata biyu ne, ga zafin cin gindinta da yayi ga azabar Dink’i, bacci take sosai sbda rashin bacci da batayiba sosai nadare, Danma likita yashigo ya mata allura akasa mata sabon drip, tin dare likitoci keta kokari akanta, yadda batayi bacci ba haka Doctor Ahamad beyi bacci ba shima, asibitin akwai kulawa sosai. “Amour ya jikin nata dan Allah?” Ya sake tambayar amour, fuska kmr zeyi kuka. Wani kallo amour ta watsa masa kmr yadda ta saba a jiya da yau. Ganin idon ubansa kuma ya tsareta da ido shi uban nasa yasa ta amsa da “AlhamduLillah da sauki…” JAROOD ya juyo ya kalli Me-martaba yasan sbda shine ta amsa masa, dan haka yace “Abbah Dan Allah kacema Amour tayi hkri, wlhi ba lefina bane, Nima danasan wannan halin zata shiga bazanyi ba wlh…” “karka damu d’ana, na maka uzuri itama Amour Dinka zata maka insha Allahu…” me-martaba ya fadi mgnr yana kallon Amour ta hade rai tam, sbda itafa bazata ganema JAROOD ba kawai tadauki abinda yayi a mugunta da rashin sanin darajar mace. “Ki fahimcisa dan Allah giwata…” cewar me martaba. Humming kawai amour tayi, ta zauna kan kujerar dake facing Gadon BATOOL, me martaba yazauna gefenta kasancewar kujerar 2Cttr ce. Shi kuma JAROOD ba kunyar ido ya zauna gefen Gadon saitin kan BATOOL. “Kaga irin halin rawar jikin nasa daya koyo ko me martaba?” Amour ta fadi tana nunawa me-martaba JAROOD, JAROOD yayi kmr bejima metace ba. Me martaba ya mata mgna kasa-kasa JAROOD beji meyace mata ba. Se tayı shiru batace komi ba, dabadan ganin idon me-martaba ba da tini amour ta koresa adakin. “Ai yanzu mun zuba nida kai wlh…” amour ta fadi aranta tana kallon JAROOD. A nan ya wuni ranar ma. Wuraren 11:am su Ammuh da Malam sukazo suka kawo Muş’u abinci, se lokacin BATOOL ta farka, taga mutum zaune akanta, dashi tafara cin karo data bude idanuwanta. Kallo daya ta masa ta dauke kanta, shikima

Please Login or Register in order to submit comment