Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

azahiri yace “Dadih!” Yana kallon BATOOL, har yanzu dadin na ratsashi. Mikewa BATOOL tayi tana fadin “Barin in bar falon kar mamanka tazo ta ganmu muna wannan abun…” cikin hanzari JAROOD da jikinsa yayi lakwab sbda dadin dayaji, yace “Dawo ki zauna pls nadena,, kinga barima in koma waccan kujerar wallahi nadena, daki bar falonnan kwara in hakura…” ya nufa kujerar 2Cttr din ya zauna jikinsa har rawa yakeyi, se lumsar ido yakeyi, har eyes dinsa sun fara chanzawa. Suna zaune BATOOL kanta na kasa, JAROOD kuma idanuwansa na kanta, Amour ta fito ta samesu, JAROOD yayi saurin controlling kansa, kar Amour tagane yana kallonta. JAROOD ya tsugunna ya gaidata Amour, ta amsa çıkın so da kauna se kallonshi takeyi, Aranta tana mamakin yadda har yanzu be warke ba bayan me maganin ya gaya mata ze warke da zanyi auren, se yanzu take nadamar Auren ma data masa na adole, tausansa ya rufeta sosai, abinka da zuciyar uwa, inta Tuna matsatsin data dinga masa se taji ba dadih, jiya ma data ganshi seda tayi kwallah çıkın dare data farka kawai tunaninsa tadingayi da halin da yake ciki, da kuma halin data sashi na kara aure, dataga ya rame se tayi tsammaninma ko kila dan Aurenne yasa ya rame, so takeyi taga hankalinsa ya d’an kwanta setace masa kawai ya saki yarinyar mutane ta huta, itama BATOOL basan JAROOD din take ba, hajiya Fatima ta kula da haka, sau 2 tanajin BATOOL na waya da namiji, kuma daji tasan wayar soyayya suke. ta duba kayan daya siyoma BATOOL na ciye ciye tayi masa godiya sosai bata kawo komi aranta ba. gidan har dare, tare sukaci abincin rana dana dare, duk inda BATOOL tabi idonshi na kanta, ta kuma shiga ransa sosai, komi nata a natse take yarinyar nada nutsuwa sosai, uwa uba ga kyau, kyaunta na matukar kara daukar hankalinsa akanta, ji yakeyi kamar ana masa wahayin santa azuciyarsa, har mamaki yakeyi babban mutum kamar shi amma san karamar yarinya yasa zuciyarsa gaba, har yana nema ya zauce, shida kansa yasan wasu lokutan abubuwan da yakeyi bana Masu hankali bane.
10:pm Amour tace ya tafi gida saboda bataso yadinga dare kan hanya, dukda basu da nisa amma shi kadai yazo bataso yau yakai time din jiya. JAROOD dabeso hakan ba amma be mata musu ba, yace “Toh Amour, inaga ma zuwa next tomorrow zanyi tafiya zuwa Lagos insha Allahu…” hajiya Fatima tace “Toh,,,lafiya kou?” JAROOD yace “Lafiya lau Amour, ina gina Wata masana’anta ne, sannan ma na jima banje
Lagos din ba naga kasuwancin nawa ya yake tafiya ba..” Ya karashe maganarsa yana satar kallon BATOOL wadda ke zaune Akan kujerar 1cttr duk tanajin me suke cewa, batace komi ba. JAROOD na zaune Akan kujerar 2Cttr kujera daya suke zaune shida Amour. “Shikenan Uban me martaba ,allah ya kaimu ,Rabbih ya tsareminkai, Allah yayi maka sutura har a Aljannah Allah ya karawa kasuwa Albarka…” JAROOD ya amsa da Amin yaji dadin adduarta agaresa. “Jiya Zuwa yau, harka marmaro wlhi banji dadin ramar nan da kayi ba, se naga kamar kana cikin damuwa,,” JAROOD yace “aah amour damuwata ta gushe, karkisa damuwa dan Allah a ranki…” ya karashe yana satar kallon farin cikinsa BATOOL. Hajiya Fatima ta numfasa tace “Shikenan uban me martaba, Allah ya maka albarka Allah ya rabaka da duk abinda ze dameka duniya da lahira…” JAROOD ya amsa da Amin, hadi da mikewa zebar gidan, zebar gidanne badan yanasoba sbda be gaji da ganinta ba, Aransa se Adduah yakeyi Allah yasa amour tace BATOOL ta rakasa kmr yadda tace jiya. Yama amour sallahma ya juya ze fita har yakusa kofar fita, ya tsinkayo Amour nacewa “Tashi ki raka mijinki kinji y’ata…” BATOOL ta mike badan yauma tanaso ba, Sam bataso ba, sbda tasan dole seya dinga tabata,, zata nufa bedroom dinta domin ta dauki hijjabi, amour tace tasa nata, ta dauka tasaka. dai-dai JAROOD ya fita afalon ya tsaya a corridor din kofar dazata fitar dashi daga falon zuwa waje. yana jiran fitowar BATOOL. . Tana fitowa daga falon ta ganshi a corridor tanata Adduah Allah yasa ma kafin ta fito ya wuce Ashe yana nan. Wani irin wa-wan Hugging JAROOD yayi mata gaba daya seda yaji komi nata ajikinsa, nonuwanta suka shafesa. BATOOL ta kwace kanta daga hugging din daya mata. “Mu karasa mota…”JAROOD ya fadi yana kallonta hadi da hadiyar yawu, gaba daya hankalinsa ya kuma tashi dayaji nonuwanta na gogarsa, yasa aransa yau seyasha nono duk tsiyarta. “Aah ni anan zan tsaya gaskiya, bazan raka ba mota ba, kawai seda safe…” ta juya zata koma falon harta daura soft hand dinta Akan handle zata bude kofar. JAROOD ya rungomota ta baya yayi kissing wuyanta, duk ya zama wani iri kmr maye. “Ina sanki wallahi!” Ya fadi ba tare daya sanma ya fadi ba. Ahankali BATOOL ta kwace rungumar daya mata ta baya, ta juyo ta kalleşhi face to face, se taji kmr Khalid ne ya fadi kalmar. “Kina sona pls? Wallahi Allah yasamin sanki narasa yazanyi,? Ban taba soyayya ba wallahi, se akanki! akwai abubuwa na Al’ajabi atattare dake, ina sanki saboda Allah wallahi, Dan Allah kema kina sona?” Ya karashe Tana kureta da ido, yadda ya karashe mgnr kmr dan 30yrs. BATOOL ta girgiza masa kai alamar aah sbda ita bata iya karya ba. Tace “Aah wallahi bansanka gaskiya ni inada wanda nakeso agarinmu yake, Munasan juna nidashi mun jima tare, Ai Amour tace zaka sakeni inje in auri wanda nakeso Khalid Dina…” ta karashe maganar tana maida fuskarta gefe, harga Allah ita bata sanshi, har jibi Khalid takeso.


Karku manta muna siyar da kayan Gyaran Aure masu kyau na yan Agadex, ga kyau ga aiki cikin lokaci kankani…sannan munada magungunan gyaran nonuwa dana kara girman duwawuka, dade sauransu. Just contact me 08101626484*

Set din Mace tagari 10k
Set din bujenki jagab 12k
Set din bata gindin kishiya 5k
Set din mallaka na Gamad’id’i 25k yadda kikaga gamad’id’i suna yawo haka mijinki ze kacance makale dake.
Yajin maza 5k
Set din karfin maza 10k
Tsumin karawa jijiyar maza lafiya da karfi 15k
Set din maganin karfin mazakuta da sanyin maza 15k
Set din matar Oga 15k
Set din balaraba me ruwan dadih 10k
Set din baini wa bainik 30k in bononza.
Set din Garin sallata me sallace matan duniya seke kadai 30k
Set din me jego 40k
Set din sakarni inyi fitsari 30k
Tsumin kankana promo 5k
Tsumin rubutu 7k
Tsumin tasani me gida 7k
Tsumin zumar dadih 7k
Tsumin bata gindin kishiya 10k tsumin sa kishiya bakin ciki 6k
Garin bata gindin kishiya 5k
Saiwar bata gindin kishiya 10k
Dahuwar tsoka bakwai na naman rago domin mallaka da Karin dadih 10k
Dahuwar gandar mata 7k
Dahuwar naman saaa tsoka bakwai 10k
Dahuwar kazar me 1yrs aiki 15k promo
Dahuwar kazar me 5yrs aiki ko kin haihu 25k
Dahuwar kaza me dawwama aiki 35k
Dahuwar kazar sabon budulci ko haihuwar naki randa kika cita zakiji kmr ana dinke gabanki 35k
Dahuwar kaza me yatsin ciki da wajenta 35k
Dahuwar kaza wadda aikinta na har abadan ne ajikin mace ko kinyi haihuwa Dari bata Dena aiki 50k promo
Set din ci-muci 25k promo!
Set din matar oga 20k
Set din dundurusun dadih 15k
Set din sama-ruwa kasa-ruwan dadih 10k promo
Jigidar mallaka 10k promo
Set din mallaka 70k private package.promo!
Matar minister package 📦 50kpromo!
Bridal package 100k promo.
VIP packages mijinki se yadda kikayi dashi 1500k
Set din kashe dadin gindin koshiya 200k
Set din din Mallakar Azzakari wanda duk inda namiji yaje ya dawo in ba gabanki ba wallahi be isa ya kawo ba 150k. ETC

Location Kaduna.
Munada special package hajiya fadarsa baza tayu anan ba just PC ME 08101626484
RealSaadatubintuAbdullahi✍🏽
F…..23
*this book is 1k direct To me 08101626484*
Nagode masu kirana Sunamin gaisuwa, wasu ma ban samu dauka ba, wasu kuma ban replyn ba, ngde sosai, Allah yasa ku mu gama da duniya lafiya.

*****JAROOD ya kureta da ido harta gama maganarta, duk yana kallonta, yayinda heart beat dinsa ke bugu da karfi, sbda kishi da tsananin tashin hankalin da maganarta tashi aciki, nadama yashigayi daman be gaya mata kalmar dataja mishi ta gaya masa wannan kalaman marasa dadih ba, ji yayi kamar ya rufeta da duka, datace masa tanada wanda takeso, kara kureta da ido yayi danya tabbatar da gaske abinda ta fadi shine azuciyarta, dagani ma yasan bazata masa karya ba, alokaci kankani kunshi ya baibaye zuciyarsa, yasan aransa ko duka mazan duniya takeso baze iya hakuri da ita ba, tariga ta shiga ruhinsa yasan fitarta abu ne me matukar wahala.
BATOOL kam tinda ta maida fuskarta gefe bata juyo ta kallesa ba, ita fa dazece ya saketa ma yanzu da tanasan hakan, san Khalid kawai ke dawainiya da ita, tana mamakinma yadda akayi take bari yana tattabata abinda bata taba yadda ba Kenan a soyayyarya da Khalid. Sam be damu da maganar datace Na Amour zata ce yasaketa ba, sbda ai seyaga dama zeyi saketa. abu daya yafi damunsa shine mgnr Cewar da tayi tanada wanda takeso, ji yakeyi kamar ya gaura mata Mari sbda tasan mgnr data gaya masa ta masa kuna, amma kuma ko rufeta yayi da duka, bayajin zatajin makamancin rad’ad’in dayaji aransa, da kalamanta . Ajiyar zuciya ya sauke ahankali mara dadih,. Da kyar ya iya cewa “Ki koma ciki ki kwanta, se gobe innazo ganinki muyi sallamar tafiyar insha Allah, wannan maganar taki inna dawo daga tafiya mayita…” dukda mgnrta ta kona masa zuciya amma ko gexau santa beyi rawa ba azuciyarsa,. Jin yadda yayi maganar da very cool voice, ta d’an dago ta kallesa Sam bata fahimci komi ba, kawai de ta fahimci yanayinsa ya canza,. “Dan Allah inka dawo da gaske zaka sakeni inje in auri khalid?mun jima tare nida shi wlhi, ina sanshi!” Ta fadi da zazzakar muryarta, Tana kallonsa, Tana gama maganar tayi kasa da kanta. Seda JAROOD ya lumshe idonsa sbda wani mugun kishi daya kuma cika masa zuciya ace wai wadda gabaki daya duniyarsa ta yanzu ta ta’alaka akai take gabanshi take gaya masa wai tanasan wani. Dukda besan yadda ake gane sayayyaba, amma acikin kwayoyin idanuwanta JAROOD ya fahimci akwai san Khalid din dataketa fadi, da gaske ne bawai wasa ba. Jin be bata amsa ba, yasa BATOOL kara maimaita masa tambayar daya masa akaro na biyu,. JAROOD ya hadiye wani yawu na wahala hadi da kakkantar da manyan idanuwansa masu mugun kyau akanta, gaba daya kawai ji yayi zuciyarsa ta dagule ba abinda ke masa dadih yanzu, da yasan maganganunnan zeji daga bakinta da bezo yau ba, shi daman kawai cewa tayi bata sanshi bata kara da sauran maganganunba. “Karki Damu inna dawo zamuyi maganar insha Allahu, inna dawo daga lagos,,,,” be jira me zata kara ce ba, ya bude kofar gurin dazata fitar dashi daga corridor din, ya fice.
BATOOL ta juya tana murna atunaninta dayace inya dawo yana dawowarne ze saketan, takoma agadex taje suyi Aure da Khalid dinta. cikin sssarfa JAROOD ya nufa motarsa zuciyarsa kamar zatayi spark,ransa gaba daya yayi mummunar baci, kwata-kwata kalamanta basu masa ba, zasu iya kashshi murus saboda zafinsu. Dana sani keya ce, amma yayi danasanin zuwansa, saboda farin ciki yazo ya samu amma se akasin haka, se bakin ciki yasamu fal zuciyarsa.da kyar ya iya tada motarsa ya fice agidan, ahankali yake tafiya da motar, se tunani kawai yakeyi, “Wai daman shi San haka yake? Gabaki daya seda mutum daya zaka kasance çıkın farin ciki? İn babu shi se duniyar tayi maka kunci?” Ya tambayi kansa azuciyarsa, shi kadai yasan irin halin dayake ciki azuciyarsa, duk sanyin AC dake motar zafi-zafi shi yakeji. Tafiyar dabefi 10mnt ba in yayi wuta 15mnt. amma seda yayi kusan 44mint saboda ahankali yake tako motar kamar dan koyo kalamanta nata masa juyo acikin Zuciya. Daren ranar da kyar yayi bacci, da kayan jikinsa ya kwana sam yama mance besa kayan bacci ba, Rabin kwanciyarsa akasa yayi, ya rasa meke masa dadih, kwana yayi yana tunani da nazarin maganganunta, again kuma kwana yayi ana ambaliyar wutar santa azuciyarsa, Ga Azzzakarinsa Amike.
Yana idar da sallar asubahi yayi wanka ya shirya, kawai yaji ita yakeso yagani, dukda kalaman data masa jiya na bata sanshi, amma sam beji ze iya hakura da ita ba, ahalin yanzu tafi rayuwarsa muhimmanci agaresa, sbda itace farin cikinsa. , tariga ya shigo rayuwarsa dole seda ita rayuwar zata yu agaresa yanzu. Ya zauna a falonsa bayan ya shirya, yanaso ya tafi gidan yaganta amma sede bayaso amour ta fahimci wani abu, kunya yakeji sbda ciccika bakin daya dingayi abaya. Se kallon watch din bango yakeyi, adaddafe ya iya daurewa yakai 7:am ya dauki car key ya fito daga part dinsa direct packing space ya nufo se sauri yake kmr irin ana jiransa dinnan. , yawancin ma’aikatan gidanma duk basu tashi ba. Yana İsa packing space sukayi kicibus da Hajiya Aisha, sanye da hijjabi har kasa, tana ganinsa gabanta ya fadi, tashiga rarraba ido Gashi Tana shirin shiga motar ta fita zuwa gurin Dan-boy dinta yau tin Asubah take kiransa be daukaba bayan küllüm sun saba waya da Asubahi yau basuyi ba shine hankalinta ya tashi Gashi ta tashi a matukar bukace, tasan be wuce bacci ne ya daukesa ba, shiyasa kawai ta yanke shawarar taje kawai ya sosa mata durinta Azahiri. Ya zuba mata ido, itama idon ta zuba masa, kallon da yake mata da biyu ne , so yakeyi yaji ko zeji wani abu azuciyarsa na shaawah akanta, amma kash beji komi ba, kwata-kwata. Ganin kallon da yake mata yasa hantar cikinta kad’awa. Kallo ma biyu dayake mata na mamakin ganinta zata fita ne awannan lokacin. “Ina kwana barka da safiya ranka shi dade…” ta gaidasa cikin kissa da kisisina, irin na marasa gaskiya. Ba tare daya amsa gaisuwarta ba ya kalli dankareren watch din dake tsintsiyar farin hannunshi kana ya dawo ya kalleta yace “Ina zakije da sassafennan masu zaman kansu?” Ya karashe maganarsa yana kuma hade rai. Aisha ta rasa me zatace masa, Gashi dukya tsatsareta da ido, inya tsaya gaban macece ko wacece seta shiga taitayinta, inba zulaikha ba me tsaurin ido, itama dauriyace amma yanada wani sirri mesa mata shiga hayyacinsu. Da kyar ta lalubo wata karya ta zubo masa “kawatace ba lafiya shine zan Danje in dubata, jiya aka dauketa ranga-ranga…” up and Dawn ya mata wani kallo, yasan karya takeyi, kawai de akwai inda zataje ta boye masa, daman tanada shegen yawon tsiya tafi zulaikha fita kuma ita ba aikin uban komi takeyi ba, ita ba business ba, shiya taka mata burge ashegen yawonta. “Aiko ita ta haifeki yakamata ki tambayi izinin mijinki kafin ki fita kou?” JAROOD ya fadi çıkın İsa, still yana kureta da ido, wani kallo yake mata, daman çıkın bacin rai yake na BATOOL yana neman inda ze juye. Hajiya Aisha ta kasa magana kawai se tayi shiru. JAROOD yaci gaba da magana cikin fad’a. “Look, yanzu duk ina dai-dai da iskancinku, kuci gaba da fita ba izini, duk zan dawo kanku, zaku gayamin inda kuke jira, bakamar ke daba siye kike ba kike siyarwa, bansani ba kokin fara siyasa ne, duk ina dai-dai daku! Zan dawo kanku ku kwantar da hankalinku!” Yana kaiwa nan ya bude motar daze fita da ita yashiga, aisha tace “Allah de ya huci zuciyar yallabai…” Sam JAROOD bebi takantaba ya figi motarsa a guje ya fice agidan. Hajiya Aisha tabi shi da ido, be taba fada kamar yadda yayi yau ba, shiyasa take mamaki, aranta tace “Kamar me Aljanu…” tanaso ta fita sosai, amma tsoro ya lullubeta , gudun karta fita ya dawo be ganta ba, dole ta koma part dinta Tana rarraba ido ita kadai tasan me takeji akasanta, saboda bugün da durinta keyi kamar ze fadi kasa tsabar shaawah.

Ba bata lokaci ya isa gidan Amour. Ya nufa falonta , yaji kofar falon akulle, ya duba time yaga 7:15am yanzu, yasan bacci sukeyi, basu tashi ba, aka’ida de yasan in Amour tayi sallar asubah tana komawa bacci Takan tashi 12:pm ko daya saura. Adduah yashigayi azuciyarsa Allah yasa yau kada takai 12:pm din, saboda wallahi aransa yanzu haka dayazo ya tadda kofar kulle ji yakeyi kamar ya ballata, toh yasan koya balla kofar be zama Lallai yaganta ba yasan tana can Tana bacci. “Inaso in ganta Tana bacci, inga ya kyaunta ke rikidewa..” ya fadi azahiri hadi da zama nan kofar shiga falon ya zauna kan matattakala. “Wallahi inasan yarinyar nan!” Ya fadi aranshi hadi da tagumi da 2hands, saboda tunawa da yayi yarinyar bata sanshi, amma shi yazeyi tinda yana santa. Yana nan zaune har 10:am, amour tazo ta bude kofar ta fito sanye da rigar bacci, da hijjabi dai-dai guiwa, da kyar take dağa kwayar idonta sbda ba bacci take samu ba, taga JAROOD azaune, ta matukar mamakin ganinsa. Shi besanma ta fito ba yanacan duniyar tunani. “JAROOD lafiya de da sassafennan kou?” Hajiya Fatima ta tambayesa Tana kara kuresa da ido cike da mamaki. Firgigit JAROOD ya mike Jin muryarta abayansa, kasancewar ya bata baya ne. Ya tsugunna ya gaidata, ta amsa cikin So da kauna hadi da kara jefo masa tambayar data masa afari. “Bakomai lafiya lau Amour, kawai inaso ne inzo in ganki,,,” ya karashe yana sosa keya da girmansa karamar yarinya tasa yanata karya. Amour taki yadda da abinda yace saboda be Saba zuwa gidan awannan lokacinba, kuma dagani ba yanzu yazo ba. “Tin yaushe kazo ?” Ta tambayesa, cikin kulawa,. “Ban dad’e da zuwa ba…” ya bata amsa atakaice, Tana gane gaskiyarsa sbda ce saba karya ba, duk zafin gaskiya seya fadeta haka yake shi, sannan in magana bata gaskiya bace ya fadi seya kasa kallon idanuwanta, yanzunma haka ya kasance. “Shigo ciki inaso muyi magana…” amour ta fadi Tana bashi hanya, se kallon kwayar idonsa takeyi duk sun d’an tasa hakan ya bata tabbacin da wuya inyayi baccima yau. Cikin hanzari JAROOD yasa kai cikin falon, kawai burinsa ya daura manyan idanuwansa akanta. Amma kash be ganta ba bata falon, yana tunaninma bata tashiba. Zaunawa JAROOD yayi akan kujerar da BATOOL din taxauna jiya, yadinga shakar kamshinta ajikin kujerar. Amour taxauna kujerar dake facing dinsa. Cikin nutsuwa da kulawa ta fara magana “Gaskiya kanada damuwa kuma kaki gayamin jarood, kalli idonka, Anya kana bacci kuwa yau? Idanuwanka sunyi wani luhu-luhu, dan Allah in kanada damuwa ka gayamin, ni uwace zan dauki duk damuwarka kadena min boye-boye pls, kaifa d’an sarkine uban sarki kuma, sannan kaine magajin sarki, you look like kmr baka da gata akasarnan, idan wani abune ka fito ka gayamin dan Allah tinda kayi Aurennan gabaki daya dukka canza, kalleka kmr ba d’an jarumin sarki ba, Akasar Agadez ba a taba sarki me Arziki da Izza da jarumtaba kmr mahaifinka, ni nahaifeka nasan sekafi mahaifinka komi, domin kai Ajiyar Allah ne, Ubangiji ne ya nufa zuwanka duniya, anyi kulle-kulle amma be Hana an haifoka, tin kana ciki nake maka Adduah gabanka da bayansa Allah ya tsareminkai Uban me martaba, yadda nake ganinka a yanayi mara dadih. Wlhi banajin dadih, kai da kanka kasani kai Zuciyar Giwar Sarkin Agadez ce, kawai ka gayamin meke damunka yanzu pls ,,,,” JAROOD yayi kasa da kansa azuciyarsa yace “Ga damuwata nan agidanki Amour….” Azahiri yace “Bakomai fa Amour, kece kk ganin kmr ina Cikin damuwa, Banda damuwar komi Amour..” hajiya Fatima tace “Nafi kowa saninka baka isa ka boyemin damuwarka ba, Inada maganganu dakai amma bari sekayi tafiya ka dawo…” zuciyar JAROOD tayi wani bugu, yasan maganar da BATOOL ta masa jiya ita amour zata masa, da ace haka nan ne da dole seyata rokonta ta gaya masa yanzu amma yayi shiru bece komi ba. Sema ya kauda maganar dacewa “Amour naga yau kin tashi da wuri lafiya kuwa? Kidinga bacci dan Allah saboda BP dinki…” hajiya Fatima tace “Wallahi so nakeyi mu fita muje gün wasan yara da BATOOL, tin jiya da dare tacemin tanaso taje ta hau lilo, shine na fito in duba yarannan me guga, yaje gun me dinki ya amso mata kayanta danasa Telor ya dinka mata…” JAROOD yace “Okay, inane Amour se inje in ina amso yanzu…” batare da hajiya Fatima ta kawo komi aranta ba tace “Aah baseka wahala ba, dagani ma kanajin yunwa, bari ze amso…” JAROOD yaso yaje ya amso kayan da kanshi, amour ta hanashi, Sema ta dauki wayarta ta kira Telor din tace yabawa yaran shagonsa su kawo mata, ta gama wayar ta ajeta gefe. “Ko Yau ne zakayi tafiyar zuwa lagos din?” Hajiya Fatima ta tambayi JAROOD. “Aah amour se gobe insha Allahu, yau zanyi booking fly, kawai tashar fly zanyi zuwa lagos din da sassafe zanje, so nakeyi na dawo da wuri in Allah ya yadda…” hajiya Fatima tace “Toh shikenan ubangiji ya yarda, Allah ya amince, Allah ya tsareminkai uban me martaba,,Ubangiji yasama nema albarka,” JAROOD ya amsa da “Amin ya Rabbih Giwar me martaba…” amour tayi murmushi tace “when last kukayı waya dame martaba?” JAROOD yace “satın daya wuce munyi waya Amour…” “okay.,,.yanzu me zakaci ? Ko Me kakeso kayi break dashi?” JAROOD yace “banama jin Yunwa Ai amour..” “kayi break ne?” JAROOD yace aah” amour tace “Banasan kadinga wasa da cikinka, bari in dumamo maka tuwo…” ta karashe Tana mikewa ta nufa kitchen. Harga Allah JAROOD bejin yunwa, da ace yaganta ne shine ze iya jin yunwa. Ba jimawa Amour ta kawo masa dumamen Tuwon, Atare sukaci shida ita, ya d’anci dayawa sbda amour tasashi gaba dole seda yaci dayawa kamar wani karamin yaro. Tana tunanin damuwar rashin warkewarsa ne ke damunsa amma kunya ta hanashi ya fada mata, tasama ranta inya dawo kawai ya saki duka matan nasa ya huta, ita akan mood dinnan datake ganinsa aciki kwara ma ko masu gulma ne suyi tayi, me martaba shi tsoron maganar mutane yakeyi saboda kar ace d’an sarki kuma magajin sarki beda iyali, kuma Gashi bawai yaro bane shi, tasan dole zasusha kazafi-kazafi, ita kuma babbar damuwarta shine tanasan JAROOD yazama Sarkin gobe, in beda iyali kuma hakan baze yuba. Adduah kawai take masa akullum amma itama rashin lafiyar nan nasa nadamunta, tayi alqawari bazata kara zuwa gun wani me magani ba, an barma Ubangiji lamarin, daman nasa ne, amma inta kallesa ita kadai tasan me takeji aranta, ga Namiji har namiji amma ba katafus, saboda hakan ne yasa bazata taba yafewa kishiyarta ba koda kuwa seta yafe mata zata shiga Aljannah. Suna zaune da Amour suna hira sunacin kayan Fruits, wuraren 12:pm JAROOD se kallon dakin batool yakeyi burinsa ta fito yagnta ji yakeyi kamar ya tashi yashiga dakin, duk hirar da Amour ke masa hankalinsa baya kanta. BATOOL ce taşakko ahankali, zuwa falon yanzu ta tashi daga bacci, kanta babu dankwali sanye take da kayan bacci peach Riga da wando, duk sun kwanta ajikinta. Tin kafin ta karaso kamshinta ya daki jarood, Sam bata lura dashi ba kasancewar ya bawa upstairs baya, shi kansa be ganta ba seda ta shigo tsakiyar falon, ama yaji kamshinta sosai, beji takunta ba, se kallon kofar dakinta yakeyi, besan adakin Amour ta kwana ba. idanuwanta da Hankalinta nakan Amour har yanzu bata ganshi ba, JAROOD kam tini idanuwansa suka sauka akan manya-manyan duwawukanta kasancewar wandan dake jikinta ya dameta d’af. Kaf halittarta ta bayyana, seda ya hadiye yawu, ganin wannan manyan kayan harkar, tini yaji wani abu ya fado masa rai, be taba hawa mace ba, amma dagani wannan yarinyar zatayi dadih sbda ta tara mazaunai kayan ruwa, ya kasa kauda idonsa daga kan duwaiwukanta. Gaba daya hankalin amour yakoma kan BATOOL data shigo falon yanzu sbda magana take mata. “Amour ashe kin tashi? Baki tasheniba kuma, ai kince yau zanuje gün wasan
, kuma ai zanje gidan Ammuh kou? Inaso in ganta kin yadda? Ni ko ban Kwana ba yau zan dawo?” Cikin zakuwa take maganar Tanasan yawo sosai. “Eh duk zakije insha Allahu

Please Login or Register in order to submit comment