Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

yana jin ta motsa ya gane ta farka, sannu yashiga mata kmr zautacce hadi da tambayarta me takeso taci? Ta masa shiru ta kara juya fuskarta gefe sosai, JAROOD ya kara tabbatarwa BATOOL Itama fushi take dashi. Gaba daya yan dakin seda suka tausaya masa ganin yadda yaketa rawar jiki akan BATOOL din, ba kmr ma Mahaifiyar BATOOL din ta tabbatar mijin yarta na tsananin Santa, duk tafi kowa tausaya masa abinka da zuciyar mace.Amour cede ko kallon inda yake batayi ba, ta taso ta dago BATOOL da kyar ta zauna, ta taimaka mata tayı brush ta hada mata tea da kanta take bata abaki, tana yamutsa takesha Şam bakinta be mata dadih. Hassana da Malam wanzan sunji dadin ganin yadda Amour keta bawa BATOOL kulawa ko ita hassana bata isa ta bawa BATOOL irin kulawar da Amour ke bata ba. Duk kowa sede suka zama yan kallo, gaba daya jinyar Amour aka barmawa. JAROOD kam se aikin siye-siyen kayayyaki yakeyi dashi dame martaba, daki yazama kmr za a bude shago da kayayyakin dadih. Satinsu daya a asibitin aka sallamesu sbda BATOOL tasamu sauki sosai, JAROOD yasha kyara a asibin agun amour, amma Sam ko ajikinsa beji haushiba, inde akan BATOOL ne beda zuciya ko kadan. Koda suka dawo gıda amour ta kara kakkare komi, taki bada space din da JAROOD ze kebance da matarsa, shi kuma kmr zautacce kullum se yazo gidan 10;am agidan take masa, shida BATOOL sede kallo, Gashi yana tsananin yunwarta sosai, ta kuma çıka sosai sbda tana samun kyakyawar kulawa agurin Amour, ta gurin Ammuh ma anata bata kulawa. Yau kimanin satınta daya da dawowa gıda jiki yayi normal saura abinda baza arasaba, har yanzu bata ko kallon JAROOD, haushinsa takeji sosai, azabar dataji bata manta da ita ba, tasha wuyar da tinda tazo duniya bata, taba shan irinta ba, data gansa se abubuwan su fado mata rai. Karfe sha daya da rabi zaune take a falo ita da amour duk suna kan carpet, BATOOL ta tasa kular agaba tanacin dahuwar Zabuwa na zallar niimah da Karin dadih, ko a ido ka kalli dahuwar zabon kasan bana wasa bane, jiya taci dahuwar ci da kaza, duk Ammuh ta mata ta bama Malam wanzan ya kawo mata shide besan meye aciki ba, kuma be tambaya ba, ganin yadda JAROOD ke rawar kai da jiki Ammuh ta tabbatar dole se an tashi tsaye da gyara agaban idan kowa yi yakeyi kmr ze fada ma BATOOL din. “Gaskiya amour ba ddh…” BATOOL ta fadi tanacin dahuwar zabon tana yamutsa fuska. Amour dake kallonta tace “kiyi hakuri ki daure kici ai daman mgni beda ddh…” BATOOL ta kara yamutsa baki tana taunar naman dake çıkın bakinta. Tace “Maganin meye Amour?” Amour tayi murmushi tace “Maganin gyara ne…” “duk sune kike bani kema amour?” Cewar BATOOL. “Eh duk sune…” amour ta bata amsaz dai-dai JAROOD yasako kai çıkın falon bakinsa dauke da sallama, idanuwansa direct suna kan BATOOL. Itama dagowa tayı ta kalleshi suka hada ido, yasha danyar shadda kasancewar ranar juma’ah ce kansa sanye da hula, kallo daya zaka masa kasan baya çıkın nutsuwarsa yariga ya lasa zuma me dadih abaki, kuma an hanasa. tayi hanzarin dauke idanuwanta BATOOL tayi.ya karaso ya tsugunna ya gaida Amour ta amsa hadi da tsare fuska, sbda ta fahimci inta sakar masa fuska agabanta ma yana iya cin gindin matarsa yadda yake jinsa dinnan. Ya zauna kusa da BATOOL yana leken abinda takeci a kular, yanaso ya tambayi menene se kuma yayi shiru jiyama yazo yaga tanaci. Ya kalli Amour shima ya wani sha kunu yau abinda ke ransa yakeso ya fadi. Yayi gyaran murya yace “Amour inaso muyi magana…” “ina jinka…” amour ta bashi amsa a takaice. “Dan Allah yanzu yaushe BATOOL zata dawo dakinta? Tinda naga tasamu sauki ai, saboda Allah Amour, yarinyar nan tinda de Allah yasani matar Aurece aiya kamata ta koma dakin mijinta, tazo ta tare anan saboda Allah fa…” ya fadi idanuwansa tarr akan Amour ko kunya babu a tare dashi Balle tsoro, jiya da ciwon mara ya kwana, kawai so yakeyi ya kara jinsa acıkın gindi.

*This book is 1k 08101626484*


Karku manta muna siyar da kayan Gyaran Aure masu kyau na yan Agadex, ga kyau ga aiki cikin lokaci kankani…sannan munada magungunan gyaran nonuwa dana kara girman duwawuka, dade sauransu. Just contact me 08101626484*

Set din Mace tagari 10k
Set din bujenki jagab 12k
Set din bata gindin kishiya 5k
Set din mallaka na Gamad’id’i 25k yadda kikaga gamad’id’i suna yawo haka mijinki ze kacance makale dake.
Yajin maza 5k
Set din karfin maza 10k
Tsumin karawa jijiyar maza lafiya da karfi 15k
Set din me jego 50k 80k 70k 40k 30k
Set din maganin karfin mazakuta da sanyin maza 15k
Set din matar Oga 15k
Set din balaraba me ruwan dadih 10k
Set din baini wa bainik 30k in bononza.
Set din Garin sallata me sallace matan duniya seke kadai 30k
Set din me jego 40k
Set din sakarni inyi fitsari 30k
Tsumin kankana promo 5k
Tsumin rubutu 7k
Tsumin tasani me gida 7k
Tsumin zumar dadih 7k
Tsumin bata gindin kishiya 10k tsumin sa kishiya bakin ciki 6k
Garin bata gindin kishiya 5k
Saiwar bata gindin kishiya 10k
Dahuwar tsoka bakwai na naman rago domin mallaka da Karin dadih 10k
Dahuwar gandar mata 7k
Dahuwar naman saaa tsoka bakwai 10k
Dahuwar kazar me 1yrs aiki 15k promo
Dahuwar kazar me 5yrs aiki ko kin haihu 25k
Dahuwar kaza me dawwama aiki 35k
Dahuwar kazar sabon budulci ko haihuwar naki randa kika cita zakiji kmr ana dinke gabanki 35k
Dahuwar kaza me yatsin ciki da wajenta 35k
Dahuwar kaza wadda aikinta na har abadan ne ajikin mace ko kinyi haihuwa Dari bata Dena aiki 50k promo
Set din ci-muci 25k promo!
Set din matar oga 20k
Set din dundurusun dadih 15k
Set din sama-ruwa kasa-ruwan dadih 10k promo
Jigidar mallaka 10k promo
Set din mallaka 70k private package.promo!
Matar minister package 📦 50kpromo!
Bridal package 100k promo.
VIP packages mijinki se yadda kikayi dashi 1500k
Set din kashe dadin gindin koshiya 200k
Set din din Mallakar Azzakari wanda duk inda namiji yaje ya dawo in ba gabanki ba wallahi be isa ya kawo ba 150k. ETC

Location Kaduna.
Munada special package hajiya fadarsa baza tayu anan ba just PC ME 08101626484
RealSaadatubintuAbdullahi✍🏽
44-45
*******Kallonshi Amour takeyi aranta tana mamakin rashin kunya daya hadu da rashin imaninsa. “Ni kake gayawa matar Aure ce?” Amour ta fadi tana kara tsare gıda hadi da gallara masa wata uwar harara. Yayi shiru de yana kallon BATOOL, ya bude baki ze kara mgna saboda abun na cinsa, the more yana kallonta the more yake kara zaucewa yakeji aransa ze iya komi ma Akan ya hau duri. Ya kara daurewa kmr an tsikaresa yace “Nide wallahi amour….” Se kuma yayi shiru tunawa da yayi uwarsa ce. Amour ta kauda kai gefe hadi da fara masa fada “in Banda aikin rashin mutumci ka jefa yar mutane awahala ko warkewa batayi ba, dan rashin mutumci irin naka kuma….mtwss “ se taja tsuki takaicima ya hanata ta fadi abinda takeso tafadi, mamakinsa se kara rufeta yakeyi. “Me kikeci? inajin yunwa…” JAROOD ya fadi yana leken abinda BATOOL keci, ya matsa hadi da kokarin sa hannu Amour tace “Inkasa hannunka zan bata maka rai, dan Allah Malam tashi ka tafi gidanka kaji ko…” JAROOD ya dakatar dasa hannun nasa a kular, gun matsar da hannunsa cikin dabara ya shafi nonon BATOOL ba tare da Amour ta Ankare ba, BATOOL ce kawai ta fahimta ta kalleshi tasan yana sane ya gogar mata Nono da bayan hannu, girgiza kai tayi hadi da dauke kanta akansa. “Kiyi hkri Amour zanci abinci dan Allah…” “bakaci abinci bane agidanka?” Cewar Amour. JAROOD ya wani marairaice yanzu Amour na wulakantasa San ranta shi kuma kmr mara zuciya. Yadda ya marairaice yasa Amour taji tausansa, kuma dagani ta fahimci da gaske yunwar yakeji, abinka da uwa ta kalleshi taga idanuwansa na kan BATOOL. Girgiza Kai kawai tayi hadi dacewa “Ka tashi kaje dinning Kaci abinci…” “pls amour ko wani ze kawomin nan …” Cewar JAROOD. Mikewa Amour tayi ta nufa dinning sbda bazata iya ganinsa yanajin yunwar ba gaba daya hankalinta ya tafi tana bude warmer, tana kokarin zubo masa abincin. JAROOD ya kalli BATOOL yayi murmushi yace “Nagode ina kara godiya da wannan guri me ddh da Aka bani, ALLAH YA MIKI ALBARKA, dukda naga Fushi ma kkyi dani, ,,” ya karashe yana kai hannu ya matsi nonuwanta, se yaji wani sanyi aransa kmr yayita matsarsu, yayi missing dinsu. BATOOL dakejin abinda take cewa ko kallanshi batayiba, seda ya taba mata Nono ne tayi hanzarin kallon dinning side da Amour ke tsaye agurin taga hankalinta baya kansu, batasan meyasa ba inde ya taba mata Nono se tsigar jikinta ta tashi dazuma daya shafo mata nonon da bayan hannu seda tsigar jikin nata ta tashi. Ya sake rad’a mata akunne. “Inasan nononki, wlh gindinki dana shiga wani mugun dadih naji, da ruwa me dumin ddh, ashe haka gindi keda ddh?…” ya karashe mgnrsa hadi dajan numfashin jaraba, aranshi yace “kyaunshi ace yanzu nama gindinnan ci ashirin a 2weeks dinnan….” Duk mgnr nan da yakeyi hannunsa na kan Nononta, BATOOL ta ture masa hannu Akan nononta, tana mamakin rikidewarsa daga mutumin Arziki zuwa dan iska, domin kaf a mgnrsa gindi ne kawai Akan harshenshi, kuma be tsoron amour ta juyo ta gansu. Sake Jan numfashi yayi data cire masa hannu Akan nonon, ya mamayeta ya shafo saitin gindinta ayadda take zaunen, cikin hanzari ta kalli amour taga ta juyo da tray ahannunsa me dauke da abincin data zubo masa, dai-dai ta juyo taga daukewar hannunsa Akan gindinta dole tasa tayi kmr bata gani ba,. “Allah kyauta …” ta fadi zuciya hadi da karasowa ta aje masa tray din dake dauke da plt me dauke da shinkafa jlp se bowl dake dauke da farfesun kazar hausa, Amour tasan yanasan kazar hausa. Ba bata lokaci ya faracin abincin, yana kallon BATOOL wadda tayi kasa da kanta, ya juyo ya kalli amour yaga shi take kallo ya sosa keya hadi dacewa “Amour ruwa?” “Ka dauko da kanka…” in yazo gidan da kansa yakesa abinci be taba cewa ta zubo masa ba se yau tasan da munafuka azuciyarsa tinda ma ta juyo taga yana dauke hannu Akan Nono. Kin tashi yayi ya dakko ruwan sbda bawai kishin yakejiba aah guri yakeso amour ta kara bashi ko gindinne ya kara shafowa, gaba daya nan dayake zaunen hankalinsa a tashe yake, da babu Amour afalon da a falon zeci, se satar kallon BATOOL yakeyi aransa se Ayyana abubuwa yakeyi wanda ke kara tada masa hankali. Yaci abincin sosai, farfesun kazar kuwa duka ya cinye sbda tayi ddh sosai, yana kallon BATOOL tanacin dahuwar zabonta shide besan menene ba, yaga de tanata yamutsa baki alamar ba dadih, yana zaune harta gama ta tashi hadi da daukar tray dinsa sbda yagama kuma tasan amour ce zata dauke shiyasa ta dauka, JAROOD har leka duwaiwukanta yakeyi data tsugunna ta dauki tray din, ya lashe baki ganin yadda duwaiwukanta suka kuma cika, daman Allah ya yalwata mata Bom-bom akwai baya. Ta dauki tray din hadi da nufar kitchen JAROOD yabi bayanta da kallo, amour dake ankare dashi, ita da kanta tasan da bata falon da yanzu yayi aika-aika, sbda ahannu yake sosai, idanuwansa sun kara boye jarabarsa. Yana nan zaune BATOOL din ta dawo falon yaga ta nufa upstairs sbda yanzu gaba daya ta koma can, sannan amour ta mata warning sosai kan karta kuskura JAROOD yace ta bude masa kofa ta bude masa, sbda Amour ta fahimci bude masa kofa BATOOL tayi data fita shiyssa yasamu damar shigowa ya mata wannan mugun cin, yanzu se takai 2:am a part din nata kafin ta nufa part din me-martaba, sbda tasan har yanzu yarinyar bawai ta koma normal bane, Danma Allah ya taimakesu da yanzu tana nan takamu da yoyon fitsari. “Ina zakije?” Amour ta tambayi BATOOL ganin ta nufa hanyar upstairs JAROOD idanshi na kanta. “Wanka zanyi amour…” BATOOL ta juyo ta bata amsa. Amour tace “Okay in kkyi wankan ki kwanta ki huta…” BATOOL tayi murmushi hadi dacewa toh, iyakar kulawa daso da kauna Amour na nuna mata. Ta juya ta haye upstairs dasauri, JAROOD yaji kmr ya tashi yaje ya bita dakin suyi wanka tare, koya mata wankan. “Dase na hau…” ya fadi aranshi, shi kadai yasan me yakeji, shi kwara ma dabe ciba yana ita juriya amma ynzu Allah ne yasan awani hali yake Akan San ya kara hawa gindi, shi ko be hau gindi ba ya d’an rage zafi, amma amour ta hana komi, da ace ba Amour ta haifesa ba dase yace mugunta take masa. Seda akayi magriba kana BATOOL ta ta sakko kasan bawai dan tana bacci ba, sedan ta fahimci in tana falon yadda yake kawo waftar nan, ze iya aikata komi ita kuma tana tsoron ya batta da kunya. Koda ta sakko kasan yaje masallaci ita kuma amour tana sallah, ta zauna tayi shiru tana kallon TV , ko waya babu ahannunta yanzu, Amour ta amshi wayar ta kasheta tasa a drower shiyasa kullum JAROOD ke kiranta akashe, ko ba a gaya masa ba yasan Amour ce ta kwace wayarta. “Dazu baki de cinye dahuwar nan da k’ashinba ko? Kinsan ba acin k’ashi?” Amour ta tambayi BATOOL bayan ta idar da sallah. BATOOL tace “eh banci da k’ashinba…” “yawwah shanya k’ashin za ayi adaka miki yaji dashi, bari in duba Allah yasa basu zubar dashiba…” ta fadi tana mikewa dağa kan dadduma ta nufa kitchen shaf ta mance seda tana sallah ta Tuna. Tana shiga kitchen JAROOD ya sako kai falon, direct idanuwanta da ita suka fara tozali. Ya saki murmushi, ya waiga-ya waiga, yağa ba Amour a falon, da hanzari ya karaso inda take ya tsugunna ya dafa kafafuwanta, tinda yashigo kallo daya ta masa ta dauke kai. Kokarım dağa mata zani yashigayi, ta rike masa hannu,. “Amour da kitchen tashiga dan Allah kabari karta shigo taganmu ahaka…” tana masa mgna tana kara rike hannunsa taf da yake kokarin yaye mata zani. “zan bari, pls ki bari in shafo ko belinkine…” ya kwace hannunsa haka tanaji tana gani ya dağa mata zani hadi dasa fuskarshi acıkın leken gindinta yana kokarin saka hannunsa ya tabo mata gindin ta mike, shima ya mike, amour ta dawo falon tana fadin “masu wanke-wankennan daba hankali bane ya ishesu sun zubar da k’asusuw…” ta kasa karasawa sbda ganinsu da tayi tsaye cirko-cirko, BATOOL tayı hanzarin karasawa ta zauna agujerar data tashi, amour ta kalli JAROOD, tasan jarabarsa ce tasa BATOOL tashi akan kujera, ya zauna shima a kujerar dake facing ta BATOOL, amour ta karaso ta zauna kan dadduma hadi da daukar carbinta tana ja. Ranar sbda jarabar dake cinsa seda yakai 2;am agidan, da kyar Amour ta kad’asa ya tafi, ita tsorontama yadda yake kai dare agidan kada yaje ya hadu da miyaku akan hanya, kullum inde yabar gidan se tayita masa Adduah isa lafiya, wasu lokutan har kıransa take awaya. Yauma seda ta kintata time din isarsa gida ta dauki waya ta kirasa ya daga, yana kwance akan makeken bed dinsa, Şam bayajin dadin Gadon sbda zuciya da jikinsa ba ddh, gangar jikinsa ke gidan amma ruhinsa da komi nasa suna gidan Amour kan BATOOL. Daga wayar tayı ya kara akunne amour ta tambayesa yaje gıda lafiya ya amsa da lafiya lau. Tana kakarın kashe wayar JAROOD yace “Amour dan Allah ki duba damuwata da lamarina dan Allah…” be fito mata a mutum ba amma ta fahimci me yake nufi. Batare datace komi ba ta katse wayar,.”in kayı hkri de ai kasan döle in baka matarka..” amour ta fadi azahiri, ita kadaice tsaye afalon tana shirin fita zuwan part din me martaba. BATOOL na upstairs tanacan tanata juyi tinda ya taba mata Nono yau gaba daya se yauki takeyi akasanta data tuna se taji kmr fitsari ze zubo mata. Washe gari a masallacin gidan yayi asubahi kmr maye, ya dawo kofar part din amour ya zauna, ya taba kofar yaji a kulle, haka yayita zama yana lekawa ta window time to time, ko zega BATOOL ta tashi. Se 10:am amour ta tashi ta nufo part din dağa part din me martaba, se taga jarood, ta tabbar abinda yakeji din na gaske ne, daman me martaba ya gaya mata dashi sukayi sallar asubahi. Ya gaidata ta amsa tana bude kofa ya rigata sa kai cikin falon, sanyin yau gaba daya akanshi ya kare. Akayi saah BATOOL din bata falon jiya da kyar bacci ya saceta sbda jarabar shaawah tinda suka dawo daga asibitinma bataji shaawar dataji jiya ba, Gashi ya taba mata Nono Gashi tacı dahuwar zabuwar mata aiko ta amshi gashi ajikinta seda tayi sallar asubahi ta samu bacci. JAROOD ya zauna kujerar dake facing matattakala. “Wai kai baka bacci ne?” Amour ta tambayesa. Kallonta kawai JAROOD yayi hadi da dağa mata kai azuciya shi kadai yasan amsar daya bata. Se 12:pm BATOOL ta sakko falon Tasha wanka, sanye take da doguwar rigar boil lace golden yellow ba karamin kyau ya mata ba, ya mata Cif-Cif saboda ta kara cika fam, tanashan kulawa gun Amour. Kafin ta sakko TV JAROOD ke kallo yana ganinta hankali da komi nasa ya koma gareta,. “Allah kadai yasan ya nakesan halittarnan…” ya fadi ahankali yana me kallon BATOOL. Tsaf amour dake kusa dashi taji abinda yace, sede ta basar kawai. BATOOL ta karaso ta tsugunna ta Amour kana ta gaida jarood din, ya amsa yana hadiyar yawun Bakinsa. Tare sukayi break su ukun, nan ya wuni cir, in kaga ya fita toh sallah zeje yayi aiko ba karamin takurama Amour yayi ba sbda ya hanata matsawa nan da can sede in yaje sallah ta matsa, inko zata kaima me martaba abinci agurguje take zuwa tadawo danma Allah ya temaketa a kwanakinnan yanata Yawan baki. Duk ta yanda za ayi JAROOD ya samu abinda yake nema babu, har akayi 3weeks da sallamosu dağa asibitin, kusan 1month da faruwar abun. Har yanzu hajiya zulaikha bata dawo gidan ba, time to time yana leka hajiya aisha, sede lokuta da dama baya samunta a part dinta, kullum tana yawo, yanasan yasan ina take zuwa sede baya çıkın full nutsuwarsa dukya kuma süsücewa akan BATOOL. Yau wuraren 1:24pm yasamu damar zuwa gidan, yaje office dinsa yayi wasu abubuwan, direct dayazo gidan ya nufa part din me martaba, be samu Amour a part dinsa ba daman yasan da wahala yasameta, yasan tana part dinta ta kasa ta tsare, yayi shiru yağa gudun ruwan Amour amma ya fahimci gudun ruwan na mahaifiyarsa bame karewa bane. yayi sa’ah ba baki a falon. Me martaba na gishingide akan tuntun, yana kallon tashar news da Kayan marmari cike agabansa, yasha alkyabba ta alfarma, Se Sanyin AÇ kawai ke tashi a kayataccen falon dayasha adon sarauta. Dogarawa da masu masa hidima maza su biyar ne afalon se hidima suke masa. Tin kafin JAROOD ya gama karasowa dogawara da masu hidimar suka fara miko masa gaisuwa ya Amsa fuska ba Annashuwa, yakai kusan 3days a wannan mood din dabarunsa sun kare, shiyasa direct yau yazo ga me-martaba yasan kaf Nigeria shiya isa da Amour ahalin yanzu. Ya karaso ya tsugunna çıkın girmamawa ya gaida Me martaba. Amsawa me martaba yayi çıkın kukawa da soyayya. JAROOD ya zauna yayi shiru bayan ya gaisasa me martaba ya tambayesa “Ya iyalinka?” JAROOD ya amsa da alhamdulillahi. “Ku bamu guri…” JAROOD ya fadi yana kallon dogarawan da masu hidima. Ba bata lokaci dogarawan suka masa kirari kana kowa ya bace afalon. me martaba ya kalli jarood yayi gyaran murya kana ya fara magana. “Wai Ina matarka dayar, yar gidan waziri, ita wannan daka aura a meduguri tazo ta gaidani, amma kuma banda zulaikha ba ita dana saba duk zuwa ita ke fara zuwa ta gaidani…” çıkın nutsuwa ta sarauta me martaba ke mgnr. JAROOD yayi kasa da kanta Allah yasani shi ba abinda ya kawo shi kenan ba, yaso abarshi ya fara mgna. Çıkın ladabi ya fara magana “Ranka ya dade bata nan tana Agadez…” Abunka da babba ya tsaya ya auna jimawarsa a Nigeria yaga aita jima a Agadez din gaskiya. “Lafiya de kuke da ita ko?” Me-martaba ya tambayi JAROOD din. “AlhamduLillah ranka ya dade…“ jarood ya amsa masa da hkn. Şam me-martaba be aminta da amsar da JAROOD din ya bashi ba 💯 dan haka ya fara masa natsiha kmr haka, danya kula hankalinsa yafi karkata ga BATOOL. “Karka sake kazama butulu, butulu shine wanda za a masa Alkhairi ya saka da sharri, zulaikha tayi alkhairai gareka, ka dauketa da muhimmanci sannan duk tsanani karka rabu da ita, sbda tazauna dakai da dadih ba dadih, duk rintsi ayi hakuri da juna, daman mutum tara yake be cika goma ba, dan Adam Ajizine, musamman rayuwar Aure se hakuri, inka hanga zakaga kowa hakuri yake da kowa a zamantakewar aure, Zulaikha mutumce gareka duk rintsi kuyi hkri da juna…” JAROOD yace “Insha Allahu ranka ya dade, nagode Allah ya saka da Alkhairi…” Me martaba ya amsa da “Amin…” tinda ta tafima basuyi waya dashiba sbda takaicinta dayake ciki, kuma ko kadan be damu ba, yasan zulaikha mutumce garesa, amma ta Danne Alkhairinta da bacın ranta garesa. Falon ya dau shiru, for same minute’s, JAROOD kansa na kasa, shi kuma me martaba idanuwansa na kan d’annasa. “Akwai magana ko?” Kmr JAROOD na jira yace “Ehe Allah ya taimakema,,,” me martaba yace “Inajinka…yi mgnrka…” JAROOD ya fara magana kansa na kasa “daman nace,Dan Allah Ayima Amour magana ta amin ce BATOOL ta dawo dakinta , ni na mata magana takı, shine nazo a taimakamin dan Allah amata magana a duba rayuwata…” me martaba dake kallonsa yana magana yayi murmushi na dattako ya fahimci matsalarsa, daman yasan dalilin zaman ita Amour din a part dinta. “Shine matsalar?” Cewar me-martaba. Çıkın girmamawa hadda rissinawa daga zaunen dayake JAROOD yace “Eh ranka ya dade…” “toh shikenan karka damu, insha Allahu zanyi magana da mahaifiyar taka,,,,” farın çıkı ya rufe JAROOD seda yayi murmushin daya jima beyi ba, yasan matsalarsa ta kau insha Allahu. Ya danyi mintoci suna hira kana ya mike ze fice a part din sukayi kicibus da amour rike da babban tray din dake dauke da food warmers na abinci, komi na hidimar mijinta ita takeyi da kanta batare da gajiyawa ba. Gaidata JAROOD yayi hadi da kokarin amsar tray din hannunta tace aah yabari. Se kallonsa take yanata annashuwa, a yadda taganshi ta fahimci da wani abu. Ta sako kai çıkın falon, shi kuma çıkın murna direct ya nufa part din Amour. Aiko yayi sa’ar ya samu BATOOL a falo, Tasha riga da skeet din atamfa, sun matukar amsheta, Amour ce take hanata sa rigar zaman gidannan, ita ta koyar da ita sa kaya masu kyau inde tana gida, tace tadinga chaba kwalliya da daddare in zata kwanta tasa kayan bacci, tin bata saba ba, harta saba yanzu, jiki yayi kyau sosai, Ba inda kema BATOOL ciwo yanzu. Gaidasa tayi tin kafin ya karaso, ya amsa se murmushi yakeyi, ya rasa dalilin dayasa daya ganta ko be tabata ba se Azzakarinsa ya motsa. “Ma douce…” ya fadi hadi da karasowa ya dagota. Yadda ta fadi sunan ya mata dadih “me dadina..” Abinda kalmar ke nufi kenan da hausa. Ya rungumeta jikinsa tsam, yayi missing dinta over, Sam ta kasa kwace kanta saboda taji dadin rungumar. Yafi 5mnt rungume da ita se ajiyar suke saukewa ba kamar mashi JAROOD din. Ya dagota daga jikinsa ya isar da hannunsa se shafo duwaiwukan yakeyi dasuka matse ajikin skeet. Seda ta lumshe ido sbda yadda yake shafo mata duwaiwukan, dole kowa akawa hankalinsa ya kad’a. Çıkın rad’a yace “yaushe za a. Bani gurinnan insaka gindina aciki?” Ya fadi yana shafo şairin gindinta dayan hannunsa nakan

Please Login or Register in order to submit comment