Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ita tafarka ba kuwa se wajan la asar tayi wani iri da ita dakyar ummi tabata tea ta amsa aka bata magun gunan ta tasha shine yasa tadanji dama dama bugun da zuciyan ta yake yadai daita yanzu,
9 tanayi nadare safiyya ta tubure musu tace a zo a mika meenal dakin mijin ta bazata kuma kwana a gidan suba se a dakin mijinta, tariga taji sauki ita saboda batada lpy baze yi wu ace za ah fasa kaita dakin tabah, Ya Allah! meenal koda tajee wan nan batu wani sabon shafin kuka tabude tanaji tana gani ummi tasata a gaba tayi wanka tafito tashirya ta tsaf tanata bazaza kamshi abinta, cikin zuciyan meenal lugude kawai take tsoro yana kara kamata da nauyin abin datake gani wai itace za ah mika gidan Ya muhammad a matsayin matar sa, a gaba suka sakata suna mata fadan tabi mijinta sauda kafa,seda suka gama aka kaita gurin daddy mah yay mata nasa nisiho hin masu ratsa zuciya hartaji zuciyan ta ta karaya sosai ta saduda saboda taga babu sarki se Allah wan nan al amarin haka yake,
Dukda ga gida ga gida hakan be hana su ummi shiga motaba meenal ta rike ta sosai tanata gunjin kukan ta gefensu mimi ce se nana gaban motar kuwa inty ce itada zara se mujaheed daya jasu zuwa gidan suna fita gateman ya bude musu gate suka shiga, seda suka tsaya sukayi addu o i tukunna a bakin kofa kuma ummi tace tashiga da kafar ta ta dama, gida nata tashin kamshi gana amarya kuma seya hade har cikin bed room suka kaita kowa yazauna abinsa anata bata baki har 10 ya wuce san nan ummi tasa akaiwa meenal wayau kowa yasilale a hankali suka tafi dama mujaheed yana ajesu yakoma, koda meenal ta farga da hakan kuwa da mugun gudu tayo hanyar parlour din sedai tamakaro gam taji kofan a rufe hakanne yasata zubewa a jikin kofan tacigaba da kuka,


To ango kuwa yana can yashirya abinsa yace babu katon daze rakashi dakin sa, koda mujaheed yaji haka tabe baki yayi yace." Nima naga 'yar kafarka tazomin rakiya" muhammad yay murmushi yace" kaika huta ay" yay gaba abinsa, jikin mimi sosai yayi sanyi tunda suka dawo gida take tunani tunda itace akan layi goce da wuri za ah dunguma a tafi bauchi itama akaita nata gidan, ita kuwa nana abinne ya hade mata biyu ga tunanin yousep dana auntien ta tanason sanin halin da take ciki,
11 muhammad yashiga gidan nasa yana bude kofan parlour yaji yabuge abu, hakanne yasashi zuro kai a hankali yaganta ta bingire tanata bacci, murmushi kawai yayi don yasan tunda aka fara shagalin bikin nan basu samu ishasshen bacci bah, ledojin hannun sa yaje yasaka a fridge, kana yadawo yadauke ta a kasan yaje ya shim fideta a makeken bed din, fuskanta kawai yazubawa idanu cike da shaukin so da kauna ahankali yaketa shafa gefen face dinta kasancewar baccin ta yayi nisa sam ko motsi batayi, mikewa yayi yakashe light din parlour yarufe ko ina san nan yadawo yashiga bathroom yadauro alwala yafito yasoma jero nafil fil yana me mika godiyar ga ubangiji daya cika masa wan nan buri nasa, sebayan ya idarne yasoma karatun Al kur'ani me girma seda yajima yana karatun tukunna yatashi yasoma cire kayan jikinsa dagashi se boxer ya haye bed din a hankali yasoma raba meenal da sutirar jikinta har ya rage daga ita se pant da bra ya manna ta da kirjinshi yaja musu bargo, dake shima gajiyar ke nukur kusar sa nan danan bacci yadauke sa,


To asuba ta gari amarya da ango.




TAKU A KULLUM NANA BMB


08147110349
[8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣ RABON KWADO....!!


BOOK 3


NA NANA BMB




GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION
{ Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah }




page 47 - 48


Tunda mimi ta tashi taketa kiran ummi a waya sam taki dagawa harta gaji tayi mata text akan pls kada sutafi tanason ganinta ko yaya ne kafin su tafi, nanma shiru babu amsa hakanne yasata kiran meenal tana kuwa dagawa tasa mata kuka har hankalin meenal yatashi, dakyar ta iya saita kukanta tace." Pls sister na rokeki ki kira ummi a waya tashigo part dinmu inason ganin ta kada sutafi sam taki picking call dina" ajiyan zuciya tasaki meenal tace." Insha Allah yanzu zata shigo kwantar da hankalinki,don yanzu muka gama waya da ya muhammad yace yanzu zasu taho" sake rikecewa mimi tayi takuma saka kuka tana cewa." i beg u sister ki kiramin ita yanzun"
" sister na meya sami voice dinkine bata fita sosai? sorry kinji kidena kuka kina dagamin hankali sosai" turo baki mimi tayi harda harara tana cewa." wan nan mugun yayan nakine mana jiya yahanani bacci san nan yau ya hanani zuwa inyi sallama dasu ummi" murmushi meenal tayi donta fahimci abinda take nufi tace." Kai sister Allah ya shiryeki ya mujaheed dinne mugu kawai saboda ya anshi hakkinsa" tsaki mimi tayi tace "wai hakki zakiga hakki yarinya nidai ki kiramin ita" murmushi meenal kawai tayi ta kashe wayan takirawo ummin bata daga ba seta kira auntie safiyya tashida mata abinda yake faruwa,murmushi kawai tai ta nufi bangaren nasu.


Tasan ummi kota wani hali bazata shigo bangaren 'yar tatabah yanzu, rarrashin ta tayi sosai takara kwantar mata da hankali takara gasata sosai a ruwa medan zafi ta lallabata tayi shiru sedai kuma ta makale ta taki saki tace ita su tafi tare tayiwa su ummi sallama, sam auntie safiyya taki yarda harseda tayi mata jan ido tukunna tana fa nuna mata aure fah tayi, jikinta asan yaye tasake ta tashige bed room tafada kan bed tasoma sabon wani kukan.
11 da wani abu suka kama hanyar kano, wajan la asar suka iso muhammad ko gidan be shigaba ya wuce nashi gidan, don zumudi kawai yake yaga iyalin nashi,
Farin cikine sosai ya lullubeshi kuwa cin karo dasu dayay a parlour sam basuma san ya shigoba saboda hankalinsu yana kan game din da suke bugawa kallonsu kawai yake yana zuba murmushi, hankalin meenal ne yafara kaiwa kanshi," Ya muhammad!" ta kirashi cikin tsananin farin ciki saboda ganinsa datayi ba tsammani da gudu ta mike tayi gunshi har tana takewa hassan yatsun kafarsa, tun kan takarasa ya tareta da kyakkyawar runguma yana sauke ajiyan heart, a kunne ya soma mata magana." My angel nayi missing dinki over jiya nayi bacci mara dadi" rintse idanun ta meenal tayi don seyanzun abinda yake wakana tsakanin su yadawo mata tasoma kokarin janye jikinta amma sam babu hali sabida rikon daya mata,

" Sannun ku da dawowa! babban yaya, ya hanya?" usain yana murmushi yamasa maganar ganin abindake wakana tsakanin sa da amaryar tasa, shikuwa hassan se tura baki yake don kuwa yaji zafin takun na meenal, murmushi muhammad yay yace." yawwa my brothers hope nasameku lpy"
" Nidai yanzu dawowar ka matarka sabida taganka tawa kafana mugun taku kilama se ankaini gurin gyara" cewar hassan kenan,
Sakinta muhammad yay yana murmushi ita kuwa a sukwane tayi bedroom don kunyace takama ta matuka, gurinshi ya zauna yana kallon kafar nasa cikin tausayawa yace." Ayya! sorry kajee batasani bah ay tayi maka"
Rikeshi nabiha tayi tace "yaya kayafe mata kajee bata saniba"
murmushi hassan yay yace " Tom shikenan my small nahakura saboda ke"


Kuma tunta muhammad yariko yana cewa." Wow yau munci albarkacin kanwarmu Allah nagode maka, yanzu bari nafito wanka naci abinci semuje kuga mamma, nasan kinyi missing dinta sosai koh?" nabiha ta daga masa kai tana murmushi, mikewa yay yana cewa." to bari nafito tsarabar ku tana mota mah sauri yasa ban shigo muku da itaba bari nafito" sukabishi da toh, kuma suka rakashi da idanu.


A kofan fita yaci karo da ita harta gama hada masa ruwan wankan zata fito, salin alin yakama hannunta suma koma bathroom din, nan danan yanayin ta yasauya kamar wadda akawa mutuwa kamar tayi kuka tace." Pls kayi hakuri ya muhammad ni nayi wankana ma fah abinci zanje na shirya maka a dining" cikin kure ta da shanyay yun eyes dinsa ya noke wuyan sa a shoulder dinsa yana tura baki gaba alamun yaki din, aikuwa yaga tana shirin saka masa kuka, hakan yasa yakarasa mannata da bango yahade bakinsu gurin daya yana kissing dinta har seda tagaji da tsaiwa tukunna yasakar mata lips din nata,
Zuciyar ta taf da mamaki idanun ta arufe tasoma laluben kofa zata fita don zuwa yanzun tasoma sallama ya muhammad din nata, da mamaki shima kawai ya tsaya yana kallon ta



" Meenal"


Yakira sunan ta cak ta tsaya batare data juyo bah hannu yasa ya jawota kusa dashi yana kallon fuskanta na few seconds, yace." Bude idonki ki kalleni" seda yakuma mai maitawa tukunna tabude eyes din nata ahankali tasasu cikin nashi, ganin yadda nashin yakoma ne yasa takeson maida nata ta kulle ammah bata samu damar hakan bah, cikin sanyin shi yace " sweetie kina sona kuwa? tell me, kada ki boye min" takasa magana se kanta kawai data daga masa, babu abinda yagani cikin kwayar idonta se zallar tsoro, ajiyan zuciya yayi yasake ta tafice kuwa da saurin ta, kai kawai ya girgiza yana murmushi yace.
" Yarinya zaki dawo kan hanyama"
Ko da tafita zuwa parlour hassan harda rike baki yace. " OH! yaya kuma daga shiga daki kuma semuji ki shiru" hararar burin kunya tamasa sa ta wuce kitchen" murmushi usain yay yace." To mudai yay sauri yazo tafiya zamuyi mu baku guri"

" Tab! wa ina nan ni senaga kul! uwar daka" inji hassan, galala usain yake kallon sa harda rike baki yace lallae kuwa ashe kanada babban aiki" kashe masa ido daya yayi yace "to kabari kagani kuma" meenal tanajiyo iyashegen na hassan sama sama harta fito ta aje masa abincin be wani jumaba yafito yazo yaci abin cinshi yakoshi, kana yamike yace su fito, meenal cikin azar babi aka zari hijab akai waje tanajin dadi,
Suna zuwa parlour suka sami ummi azaune bata juma da idar da sallah bah, koda ta hangosu farin ciki ne sosai ya lulluneta ta mike ta tarbesu ta cafe nabiha zuwa sama tana dariya itama haka atunanin ta taga mamma dinta 😅 seda ta shilla ta sama sannan suka zauna tana cewa." kyakkyawar yarinyata nayi kewar ki dayawa" itama tana murna tace." i miss u too mamma" doss! tadan dora mata kiss a kumatu, kallon twins ummi tayi tace OH! twins ansamu sister an manta da mamma koh! ko ku kirani a waya mugaisa ma" keya usain yasoma shafawa yana murmushi shikuwa hassan dariya yayi yace." mamma sim din mu bazeyi aiki bah a nan anata hidimar biki kuma daddy besamu time bah ya canza mana, ita kuma yaya data kiraki mukace tabamu wayar tahanamu" yadda yay maganar tasa ta karshe zakasan sharota kawai yake meenal yakeso yawa sharri, takuwa soma antaya masa harara, haka ummi itama tace." bawani nan kada kayiwa 'yata sharri"
" Mamma Allah munyi enjoying 1 day din nan sosai damukayi shi da sister dimu rana ta jiya dai zamu dauketa kamar wata kyautace me girma da Allah yabamu mun kara fahim tar juna sosai mamma dama kullum kinsan wan nan ranar muke fatan tazo kuma gashi Allah yakawo ta sedai mugode masa kawai" cikin jin dadi ummi tace "sosai kuwa Allah shine abin godiya a koda yaushe ina fata kuma yakara hada kan 'ya'yana ya tsaremun su da tsarewar sa kutaya kuma yayar ku da yayan ku addu ah Allah yasanya Albarka a rayuwar auren su"
Suduka sukace ameen, banda ita meenal data kunshe kanta cikin hijab saboda kunyar data kamata wai itace matar ya muhammad, haka kawai mardy ta fado mata arai hakanne yasata dagowa a firgice tana kallonsa hakan datayi kuwa seda kowa yayi dariya, ita kuna basusan meya sakata hakan bah,😂
" Am mamma kunsami daddy ne a gidan yadawo daga hospital din?" suduka se suka zubawa muhammad din idanu," Eh yana nan bejuma da dawowa da nana bama suna sama don yau za ah kaita nata gidan itama" mikewa yay yace to bari na samesu" yana cikin hawa kan steps yaji an riko masa hannu yajiyo yaga meenal idon ta tafda kwallah tace." Ya muhammad waye bashida lpy?! sam yamanta ma da su meenal basusan meke faruwa bah kara rike hannun nata yayi suka hau saman.


twins ne suma suke tambayar ummi waye bashi da lpy, tashaida musu ai matar daddyn suce ba lpy,
Tabe baki hassan yay yace wai auntie ce ba lpy? ummi ta daga masa kai, dariya ce ta subuce mishi yace anfara girbar abinda aka shuka kenan!" duka auntie takai masa ya goce tana cewa." Kafa kiyayeni"


Koda suka shiga inda su daddyn suke meenal kuka tasaki ganin yadda nana takoma kojal kojal da ita, tana kuka taje ta rumgume ta tana salati" Yaya menene yasame ki haka ashe kece bakida lpy, menene yasameki?" dagota nana tayi cikin zubar hawaye tace meenal auntie ta haukace! sam yanzu na tsani rayuwata tayimin bakin tabon dabaze taba gogewa bah sam banyi dacen mahaifiya bah meenal don Allah idan nayi miki wani abu kiyafemin don Allah saboda banason ma zama aduniyar nan gara na mutu!" cikin tashin hankali meenal tariketa tana cewa." Bangane bah wace auntien kike nufi wai?"


" Auntie mahaifiyata meenal, tana can a hospital harseda aka daureta sabida hauka"


Cikin kuka meenal taringa mai maita INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI UN!" sosai abin ya girgiza ta kara rumgume ta tayi tace Allah yabata lpy yaya zataji sauki insha Allah kuma ni ban rikeki a zuciya taba ke yaya tace kinada damar dazaki hukun tani idan nayi ba dai dai bah,kiyi hakuri kinji kidena anbaton mutuwa se lokaci yayi auntie zata sami sauki"
daddy nazaune sosai suka bashi tausayi haka muhammad, auntie safiyya ce tace." Meenal jeki hado mata tea tasha don nasan cikin ta babu komai koshi a samu tasha azo a shiryata kada lokaci yakure"


" Ay safiyya kece zaki kaita dakinta don haka kema shirya wa zakiyi kada zafin yamata yawa"


Sam meenal bata kula da wata auntie safiyya bah se yanzun shikuwa muhammad tun shigowan sa yaganta yasan sunyi gwari, mikewa meenal tayi saboda mamaki tace mamma! wai dama bake bace a parlour? ummi ce!" yanzu muketa hira da ita ba keba!
murmushi tayi tace." To laifine don kunyi hira da ita?" jiki a sanyaye meenal tace a ah, mamaki gaba daya ya dabai bayeta,daddy ne ya kalleta yace." meenal kina nufin har twins basu gane ummin bah?" dariya muhammad yay yace." Wlh daddy bawanda yagane ta sun dage sunata zuba mata shagaba"


Dariya sosai daddy yayi yace." Kai ammad dai safiyya 'ya'yanki sunji kunya wlh" murmushi takuma yi tace." Eh to mudin aka gaya muku na wasane" yadda tayi magar harda juya idanu tabasu dariya daddy yace." Inafa na wasa tunda har twins dina suka kasa tan tanceki,"
tana dariya tamike tace barima naje naga autata nayi kewan ta sosai jiya ta yini babu mamanta"
Binta daddy yayi yana cewa aikuwa baza ayi babu niba bari nazo naga yadda idanun twins zasuyi" yana fita su muhammad suka rufa masa baya suna cewa suma baza ah barsu a bayaba😅😅!




TAKU A KULLUM NANA BMB


08147110349






TSOKACI!!


Daga sabon book dina mesuna.

JARABTAR MU


Hannu yasa yakama kuma tunta gami da sakar mata murmushin dayake tafiya da zuciyan ta aduk sanda yayi shi,cikin sanya yay yar muryar sa yace." my beautiful wife ya kike?" kasa jurema kallon sa tayi ta lumshe idanun ta, seda yakare mata kallo tukunna ya hura mata iska a face din tata bashiri tabude idonta, murmushin kawai yayi yakoma kan kujera yazauna gami da gyaran murya yace." mufeeda ina mummy? kafin tayi magana sukaji saukowan ta daga sama yakuwa zuba mata idanu harta zauna shikuma yasauka kasa yazauna yana me gaisheta, sedai ko inda yake bata kalla bah don dama tuni annurin fuskarta yadauke na ganin shi datayi, ita da mufeeda TV kawai suka zubawa ido duk da ita rabin hankalin ta nakanshi tana satar kallon shi, seda ya sauke ajiyan zuciya yace." mummy kinga JARAFTAR MU! mu kuma" muryanshi sosai ta canza kamar zeyi kuka yacigaba dacewa" Heedaya ta haifamin 'yan uku yau"
Suduka cikin firgici suke kallon sa, tsam mufeeda ta mike tazo ta tsugunna gefensa tace." Ya adnan kasan abinda kake cewa kuwa? kuka mummy tafara tana cewa." Allah ya isanmu Adnan shikenan ka gurbata mana zuri armu ka lalata mana suna, 'ya'yan zina a cikin family din mu! INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI UN! shikawai take nana tawa, " Kacuci rayuwarka Adnan da tuni matarka mufeeda keda wan nan yaran! tahanyar zina zaka fara tara naka iyalin wan nan waca irin kaddarar rayuwace?.....


LITTAFIN JARABTAR MU! NA KUDINE ZEZO MUKU A FARASHI ME SAUKI👌


ALLAH KASA MU DACE DUNIYA DA LAHIRA!
[8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣ RABON KWADO....!!


BOOK 3


NA NANA BMB




GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION
{ Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah }




page 45 - 46

Koda mujaheed yatafi bajumawa muhammad yaraka sameer da iyalansa suka tafi suma mummy tanatayi musu godiya suduka saboda sunji dadi sosai abinda sukayi musu komai dasu akaita kujiba kujiba, zara kuwa maman ta tace tayi zamanta gurin mom kafin sugama case dinta da imam.
Meenal suna zaune a parlour tunda tayi musu girgi suka zauna hira itada 'yan kanen nata sallah kawai take tadasu tunda take bata tabajin farin ciki makaman cin wan nan bah wai itace haka da kanne sun zagaye ta anata hira dukda rashin magana ta usain sakewa yayi shima abinsa anata hira yini daya wata irin shakuwa me karfi ce tashiga tsakanin su, nabiha tanata zuba musu shagwaba har suka nufi makwanci meenal tanata lallabata tayi bacci sannan ta tashi tana nata shirin baccin tana cikin zura rigar baccin tane wayan ta ta soma ruri, koda ta isa ga wayan tagame kiran nata idanunta ta rintse donji takema kamar bazata iyay masa maganaba, seda kiran yakusa tsikewa tadaga, a yadda take masa magana ne tabashi dariya duk da haka yacigaba da janta da hira,


Bangaren Dr maryam kuwa 'yan hospital lamarin sedai du a ei don tunda ta tashi taketa wasu irin surutai matasa kan gado tana ambatun safiyya sokana iri iri gashi anyi faman duniya tashiga wanka takiyi har nurses aka kira sumata tanemi ma ta dakesu dole haka aka kyaleta mahaifiyar Dr tayi kuka harta gaji saboda kamai daya faru kawu musa yagaya mata harda abinda tayiwa safiyya da hukuncin da daddy ya yanke kan cewar ta rasu, abin yataba mata zuciya sosai hakanne yasata tafiya gida tabarta a nan se matar kawu musa itama jikinta yayi sanyi don tana zaune yabada labarin, nana tayi kukan itama harta siki sedai hawaye tsoron duniya yana kara kamata wai yau auntien tace takoma haka, sosai abin yake daga mata hankali ita kadaice yanzu gurinta saboda matar kawu musan ma tunda ta tafi yo girki bata dawoba shi daddy kashe wayan sa yayi donkar su kirashi yace hutawa shima zeyi abinsa ya gaji.


A hankali mujaheed ya bude kofa yashiga yamaidata ya kulle kaitsaye kitchen ya wuce da ledojin hannunsa ya aje su, yana shiga bedroom yahangeta tawani cure guri daya can gefen gadon zuwa lokacin bacci yasoma figarta sam bataji shigowar saba sedai taji ya jaye bargon jikinta firgigit tamike zaune suka hada ido yana mata murmushi yabata umarnin ta tashi tayo alwala wucewa yay yafara yo alwalar don ywtsaya kallonta kam alwalan nan bazata yiwu bah bare sallah!
Koda ta dauro alwala hijab tazura haryana jan kasa, koda suka idar dasallan gefenta ya juya yasoma zuba mata addu ah wanda hakanne yasa hawaye fara bulbulowa daga idanun ta don tasoma ganin take taken na mijin nata, seda yagama addu ah suka shafa tare, kana kuma yasoma zaiyano mata tsarikan shi da abinda yakeso da wanda bayaso don a fahimtar juna har yanzu dasaura a tsakaninsu, to amma sedai sannu sannu bata hana zuwa,
kitchen yawuce yaje yajuyo musu lafiyayyan kaza a tray da sauran drinks daya shigo dasu yana dawowa yaganta harta koma ta kudun dune, seda ya rage kayan jikinshi tukunna yaje cak yadauko ta a bed din ya zare hajib din nata tayi saurin matse jikinta gami da rufe idonta ganin yadda bakaya a jikinsa se boxer, zaunar da ita yayi dakanshi yabata kazar tanaci eanda tsoro da fargaba sam yahanata tantance dadin kazar haka yake turo mata, seda suka gama tsaf yace to taje takai kwanukan kitchen,


Nokewa tayi kamar zatayi kuka cikin tura baki tace." Nidai tsoro nakeji bazan iya zuwaba"
Mujaheed yasauke ajiyan zuciya yana murmushi me sauti saboda yasan kome takeyi wa sam batason tashi yaganta ahaka ne,mikewa yay gamida kamata yace " to muje narakaki " Bayadda ta iya dole ta dauki tray din yasata a gaba yana binta a baya ahankali take tafiya dukdan kada jikinta ya motsa sedai ta makaro don tuni ta kamar masa da yawun baki, koda suka dawo wucewa yay bayi ya wanke bakinsa gamida watsa ruwa yafito daure da towel seda yagama kashe light na ko ina yadawo yafesa turare yaje yazauna gefenta tana jinshi kuwa tasake kudun dunewa kamar wata alkaki tsoron da yaga yakama ta ne dayawa yasa shi mikewa yace." So u need to sleep, bari na lullube ki se Allah yakaimu" kods mimi taji haka wani irin dadine ya cikata rufeta yay abinsa yadauki laptop dinsa yana aiki Sosai ya juma yana dannata har mimi tayi bacci kana ya kashetabya ajiye, dama dagashi se towel yahau kan bed din cikin bacci mimi tajee hannun mujaheed ko ina yana zagawa ajikinta zuciyanta yasoma wani bugu jin irin rikon daya mata dakyar take motsi ma hatta suturar tama yaraba ta dasu,
To daganan kuma salo yasauya takunsa, dole mimi tana

Please Login or Register in order to submit comment