Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

auntie kuwa kufular duniya tayita inbanda harara babu abinda take antaya wa yousep jira kawai take a tashi a gurin tasameshi tayi masa wankin babban bargo don sosai taci alwashin cin mutum cin yousep yau,bakin ciki yataru yamata yawa harta rasa inda zata saka kanta kowa ya halkara banda daddy kuma yace mata yau ze dawo.


Cikin farin ciki da kwanciyar hankali gamida jin dadi suke shagalinsu batare da wata rashin da ah bah komai bisa tsari suke sha aninsu gurin taro yakeru kana gani zakasan na 'ya'yan wane da wana ne, meenal cika kawai take tana batsewa itama sotake kawai sukoma gida rashin mutumci kala kala ta tanadarwa mijin nan nata yau, sosai taji bata kaunar sama tunkan tagansa,


Su nana basu juma da isowa bah wata bakar mota itama tasawo kai cikin gurin ta parker, wasu kyawawan matasan samari ne suka fara fitowa daga cikin mota din wanda a shekaru bazasu wuce 14 years bah, kallo daya zakai musu kasan twins ne su saboda tsananin kamar dasukeyi da juna sunsha farar shadda tanata zuba kyalli sekayi musu kallon tsaf zaka ga kamanninsu da muhammad, daga gaban mota wata mata tafito dauke da diyar ta da bazata wuce shekara 6 bah zuwa 7 dukansu sunsha abaya an dau rolling tamkar larabawa, ( kai me karatu tsayawa fisalta kyan dasukayi bata lokacine)


Abin mamaki daga bangaren driver kuma daddy ne yafito cikin tashi shigar na al farma shima, hannun sa matar takama shikuma yarikewa yarinyar hannu ahaka suka nufi cikin gurin wadan nan samarin suna take musu baya gwanin sha awa,


Dama daddy yasa an sanar wa MC gashi nan shigowa da iyalansa yanzu,habawa malam guri fah ya dauka ya kaure da zuzutawan MC kaf jama ar gurin kuwa poster akayi ana kallonsu kamar anga wani abin al ajabi,


Kai tsaye gurin amare suka isa samarinne suka fara gaisawa da amaren cikin harshen turanci fuskar kowan nansu dauke take da murmushin farin ciki da jin dadi,gurin muhammad da meenal matar ta tsaya tanata sauke ajiyan zuciya na farin ciki, ganin abin kaunar tata datayi, cikin shauki da kaunarsu take kallonsu tamika wa muhammad hannu tace.


" congratulation my muhammad auntie safiyyan ka tazo tayaka murnar aure dakayi"


Rintse idanuwan sa muhammad yay yana jero Addu o i, hakanne yasata sakin murmushi takalli meenal datake ta faman kallon ta, tace.


" congratulation my Dota, tsawon shekaru ina jiran wan nan rana dazan sake ganin ki a rayuwata,hakika ina kaunarki dayawa kullum cikin begen ki nakeyi yarinya ta ashe da rabon zan kuma ganin wan nan ranar dazan kuma ganinki"


Safiyya tayi maganar cikin gubar hawaye taname tallafo fuskarta,
Dariya daddy yayi yarike wa muhammad hannu yace.
" My son bude idanun ka mana auntie safiyyan takace bakason gani ko kuwa kannen kah? bazakayi farin ciki da dawowar su garekuba?"


Ganin muhammad yaki bude idanun sa har yanzu yasa shi sakin murmushi yace.


"My lady taho muje mu gabatar da kanmu tunda kowa yakasa gasgatamu"
Tana murmushin itama sukabi bayansa gurin da MC yake suka karasa ya amshi speaker din hannunsa yay gyaran murya gamida gyara tsayuwarsa yafara mika gaisuwar sa da kowa da godiya kadukkan wanda ya halacci wan nan taro nasu,kana kuma yasoma zayyano bayanai akan matarsa ta biyu safiyya wadda take zaune a dubai da yaransu uku, hassan da usain, se autarsu nabiha,


Seda yagama zayyano jawabansa tukanna yamikawa safiyya speaker din ta amsa itama cikin sanyinta tasoma mika godiyar ta ga daukacin mutanen dake gurin, ko ina muryan ta yake karadewa,jikin muhammad a sake ya bude idanun sa cikin wani irin yanayi tabbas wan nan muryan nata baze taba gushewa a zuciyan saba,


Tana cikin jawabinne taji anmata wata irin rumguma, kukan ta dataji ne yasata sanin ko wacece nan danan idanun ta yaciko da hawaye koda ta juya sukayi 4 eyes da ummi tana kuka, kara matseta tayi a jikinta tana kuka sosai tana cewa.


" Ni nasan safiyya kina raye baki mutuba kawai kinmin nisane bayadda zanyi da rayuwata, wallahi koyanzu Allah yadauki raina burina yacika yadawo min dake,taho zo muje gurin iyayen mu kullum cikin begenki suke suma"


Tunkan su karasa hajiya ta nufosu tana sharbar nata kukan itama cikin tsatstsan farin ciki ta rungumesu suka hadu sunata rafsar kuka,


To muhammad kuwa yatasa twins a gaba da tsananin mamaki don seyanzun ma yaga yadda suke kama dashi haka mujaheed suna tsaye sunyi cirko cirko kallon twins din kawai sukeyi cike da al jabi, daddy gurin 'yan uwa da abokan azziki yaje anata gaggaisawa masu tsiya namasa kan cewa yaje yaboye amaryarsa.


To mekaratu lamarin auntie gwanin ban tausayi halin da tashiga saboda sosai take ganin kamar tana mafarki tarufe idanun ta ta bude yafi sau bakin bunu, dakyar take iya fisgo numfashin ta saboda tsananin bugawar da zuciyanta yakeyi duhu tasoma gani a halin yanzu ga yadda takejin wani irin yama yama a kwa kwalwar kanta da hannu biyu tasa ta dafe kanta don bakaramin girgiza tayi da wan nan al amarin bah, kuma sam babu wanda yakula da halinda take ciki mah saboda anmata ma dacewa wata dinner akazo guri ya kacame,


Kowa yana rububin daukar nabiha wadda taketa kwalo idanu kamar zatayi kuka don tunda take seyau ta taba ganin hausawa haka dayawa, haka twins mah,


Meenal tana zaune kamar an dasata a gurin don itama bakomai take fahimta ba yanzun saboda halinda tashiga, daddy ne yakula da hakan yasashi zuwa yakamo hannun ta yaje inda su safiyyan suke yasaka hannunta cikin diyar tata yace.


" Meenal mamakin ya isa haka mahaifiyar kice ta dawo gareki daman tana nan a raye bata rasuba kamar yadda kowa ya dauka a da amma banda yanzu"


Wani irin numfashi meenal take fitarwa hawaye nabi mata fuska tana kallon safiyyan cikin muryan kuka tace." daddy wai meyasa life dita take fuskantar irin wan nan rayuwar ne?" tana maganar tana shirin fashewa da kuka, " Haryanzu nakasa yaddama kaina cewar bakaine ka haifeni bah, kuma yanzu gashi kacemin wai mahaifiyata tana raye! taya haka zata kasance a gareni, mahaifiyata tana raye bata taba zuwa inda nakeba seyanzu, wan nan waca irin uwace daddy?" takarashe maganar tata cikin kuka!


Jikin kowa kuma seyay sanyi saboda yadda tabasu tausayi, dafata daddy yayi yace.


" Doguwar magana ce wannan meenal kiyi hakuri idan mun koma gida zakiji komai kinjee, mahaifiyar ki tana matukar kaunarki don kece farin cikinta akoda yaushe"


Cikin wani irin yanayi meenal tasauke ajiyan zuciya tajanye hannunta daga na safiyya ta matsa kusa da daddy ta rikeshi tana girgiza kai tace. " Sam banajin sonta nikuma, daddy ko kadan ma banason ta rabe ni, bana bukatar ta agareni yanzu gara nayi rayuwata a yadda na taso daddy!"


Ayadda take maganar ne zakasan batasan ma metakeyi bah a yanzu, rumgumeta kawai daddy yayi sosai idanun sa suka ciko dakwalla, don tabashi tausayi sosai, itakuwa safiyya kuka tacigaba dayi jin furucin da diyarta ta keyi mata,duka kuma Dr da imam sune sadiyyar faruwar komai, hakanne yake kara saka safiyya kuka tasan meenal sam bazata saurare taba yanzu kam.


Ta dole muhammad da mujaheed suke son gano cikin twins waye hasan, waye usain sun kuma kasa, sedariya suke musu sukuma


Seda akaci aka sha tukunna taro ya tashi rabin shi kuwa koke koke ne akasha, har inda auntie take daddy yaje yakamo mata hannu zuwa lokacin kuwa tadena fahimtar komai sedai idanu yasakata cikin motar dasukazo da safiyya tana ciki itada ummi sannan ya dora mata nabiha akan cinyarta yarufe motan yazaga mazaunin driven yashiga....




TAKU A KULLUM NANA BMB.


08147110349
[8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣ RABON KWADO....!!


BOOK 3


NA NANA BMB




GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION
{ Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al' ummah}




page 29 - 30


BAYAN WATA BIYU


Yau takama juma ah, ranar kuma dinner din su muhammad ranar dazasu fara nasu taron kenan, bayan gidan fulani sungama nasu shagalin suka dungumo suka taho kano kuma, gida yayi cikar kwari babu masaka tsinke ga family din auntie da mutan bauchi duka an hallara,amare sunsha gyara matuka se daukar idanu sukeyi dama mimi tasha gyaranta tundaga gida,sedai sam taki yarda su hadu da mujaheed wanda shikuma jida kai yahanashi zuwa inda take yasame ta sedai hange daga nesa,
To meenal tun randa muhammad yabata takaddar aurensu bata duba taba saboda yanda takejin zuciyanta tabarwa zuciyanta idan wan nan lokacin yayi taga koma wani maha lukinne, shima muhammad bekuma yimata maganar bah kallonta kawai yake saboda ta kuma yimasa maganar mardiyya yace taje takirata su fuskancu junansu tukun tun ranar take neman mardy tagaza samunta har kawo yanzu haka daddy shima kallonta kawai yake,


Nana kuwa harkawo i yau yousep betaba kiranta a wayaba sema ita da take nacin kiransa karshe inya gaji yasakata a black list kamar mayya kuma seta canza number takira shi duk tabi tarame saboda damuwan datake ciki kowa yaganta yasan tana cikin damuwa,abin yana matukar damun auntie itama tana tausayin 'yar tata sosai kowa angonsa ya hallara amma banda na 'yar ta, tome hakan yake nufi?
General da Daddy da daddyn mujaheed se Abban su mimi su hudu suka hadu suna gudanar da tarukan nasu bisa tsari da kwanciyar hankali,
Sameer ma se a yaudin ya iso shida matarsa da inty dakuma mom dinsu don ragowan abokanan na mujaheed ma sun rigashi isowa,se antayawa mujaheed din harara yake don yaki gaya masa komai yace idan yazo yagani dakansa muhammad nata musu dariya,masauki na musam man aka basu da abinci kala kala suna cikin cin abin cinne su mimi da meenal suka shigo domin tarbarsu, cikin mamaki inty taje tarike musu hannuwa tana kallinsu don tarasa wadda zata kira da meenal kamar sha sha haka take kallonsu,
Mujaheed yasaki murmushi mesauti yace.


"Yadai! inty tun yanzu harkin fara shiga rudani haka"


Tana kallonsu tace." ya mujaheed dama su twins ne baku taba gaya manaba,don Allah wacece meenal din acikin ku? don bazan iya tan tancekuba gaskiya."
meenal ta kalli mimi sosai tajuya ga inty tace.
" Dama sister muna kamar da za ah kasa ganemu ne?"
Salma tana daga gefe tana kallonsu tace, " Meenal"
suduka biyun suka juya suna kallonta,mimi tana murmushi takarasa inda take zaune tace. "lah! auntie salma babyn mune wan nan ashe kin haihu"
Zama tayi gefenta ta anshi affan tana murmushi ganin yadda har yay wayau, murmushi salman tayi tace.
"Ok kece meenal din kenan"
hannunta mom tariko itama tana cewa "diyata meenal meyasa baki taba gaya mana cewar ku twins bane"
Meenal tana gefe tana kallon salma saboda bata taba ganinta bah seyau,maganar da mom din tayine yasata cewa "mom ay ba twins bane mu 'yan uwane"
"Tabdijan gaskiya wan nan kamar taku ta baci matuka babu wanda zece ba twins bane ku" cewar inty kenan sosai suke mamakinsu se kallonsu suke,matsowa kusada mimi mom tayi tace "meenal meyake faruwane? mungani a TV mujaheed ya auri 'yar matemakin gwamna na adamawa,garin ya hakan yakasance? mujaheed be aure kiba"


Murmushi mimi tayi ta kalli mujaheed daya zuba mata maya tattun idanunsa,ta sauke ajiyan zuciya cikin sanyinta tace.


"Ay nice 'yar tasa"


Dawani irin kallo suka shiga binta mussam man sameer daya zuba musu idanu tun dazu,


" Meenal me kike nufi?" mom tayi mata tambayar cikin rashin fahimta tana kallonta,


Meenal tana daga zaune tace." mom ay nice meenal ita mimi sunan ta"
Kasa rike dariyarsa muhammad yay ya cusa fuskansa cikin pillow na kujare saboda yadda kowa reaction dinsa yabada abin dariya,


"Meenal kina nufin mimi mujaheed ya aura bakeba?" mujaheed yay tambayar cikin wani yanayi na kaguwa dasanin meke faruwa haka,


Meenal ta kawata murmushin fuskanta tace.
" Aydama da ita suke soyayya bani bace"
"What!"
Sameer yafada yaname mikewa tsaye don zuwa yanzun abin yasoma fin karfin kansa sosai ya zubawa mimi idanu haka su mom ita inty tama kasa cewa kala,harara yashiga wurgawa mujaheed yace.
"Wlh ka kiyayi haduwan mu bakin mara mutumci kabar mutane a duhu kaki gaya mana abin da yake faruwa saboda yanzu kasoma canza halayenka"
" Kaifa dadi nah dakai gajen hakuri kabari mana kahuta komai dayake faruwa yau zaka sani ay kwan tarda hankalin ka" mujaheed yace dashi gami da mikewa yaje ze anshi affan a hannun mimi yana cewa." bani baby boy dina mu gaisa tunda bansamu na halacci suna bah baby haryayi wayau" saurin rike masa hannu sameer yay yace


" kaga kuwa bazaka daukeshi bah saboda bakaje tayashi murnar zuwa duniya bah don haka fushi yake dakai harda ni ubansa ehe!"


Muhammad yana murmushi ya taso ya ture mujaheed gefe yace. "kunfi kusa nidai tunda banyi laifin komai bah abani shi mugaisa"
Mimi tana murmushi ta mika masa shi ya ansa,sosai mujaheed yake dariya ganin yadda sameer ya cukurkude fuska yarike haba yana cewa.


"Haba sameer yanzu sokake ayi mana dariya dama kasan muhammad kadan yake jira,haka zamuyi dakai?"
" Eh haka zamuyi bamu ma fara bah" cewar sameer kenan.


Gyara tsai warsa mujaheed yayi yace."To indai hakane shima muhammad yama laifi don yariga ni yin aure ma" baki sake yake kallon muhammad shima tunkan yace wani abu yatari numfashin sa

"Kasan dai halin mujaheed hadamu yakesonyi danayi dabaka ganiba"


Guntun tsaki kawai sameer yay yace."kwaji da gulmarku wlh anjima dai koma meye magani nizaku mayar dan iska, to bazan lamin taba gara nayi wankana na huta zuwa anjima nasha kallo" suduka suke dariya mujaheed yabishi a baya,
fitowansa daga wanka kenan muhammad yashigo da affan yana hannunsa yana masa wasa, shikuwa mujaheed zaunarda sameer yay yazayyane masa duka abubuwan dasuka faru,gamida auren muhammad da meenal,yasanar masa dama rainonta sukeyi ba a cikin family dinsu takeba asalin family dinta sune na adamawa, da batan meenal Allah yakawo musu mimi a matsayinta, sosai jikin sameer yay sanyi dajin wan nan labarin yace.
" Haba no wonder lokacin nurses sukace mana olcer yakamata saboda rashin abinci gaba daya wan nan raunukan nata dole muna tai musu kallon mahaukata, to kai mujaheed Allah ne fah yadubeka yakawo maka mimi cikin rayuwarka saboda yasan meenal ba rabon ka bace ay ita zuwanta rahama ne a gareka,sekayita mika godiyar ka ga Allah dayin Alfahari da ita"


Caraf muhammad yace, yafayi hakan! ay wan nan bashida kirki dakake ganinsa tunda yasan kowa cece ita yake shuka mata rashin mutumci iri iri! ingaya maka,kuma dan iskan randa aka daura auren nan seda yanuna wa 'yar mutane tashin ta ido a garden,mutumin nan bashi yashigo dakiba sewajan 12 dukya bi ya.... Dukan da mujaheed yakai masane yasashi yin shiru yana hararar sa,
Cikin dariya mujaheed yace "wan nan abu ya tsone maka ido muhammad ina ruwan kane tunda aka rigada aka daura auren nan badole nayi hakuri nadau kaddaraba"


Da hannu biyu sameer yarike baki yana kallon muna finci irinna mujahhed, seda yakare zancensa yace."Gaskiya mujaheed kama raina mata hankali Allah sarki wlh harta bani tausayi"


"Kai dai bari! sameer yarin yar ga hakuri shiru shiru da ita Allah ya hadata da rigimam men miji"

Sameer yaceda muhammad. "Barshi zamuyi maganin shi ay mune dai dai dashi"

Dariya harda tin tsirawa mujaheed yakeyi yace." Aikin gama yagama sameer tunda aka riga aka daura aure se yadda nayi da amaryata ehe!"


To mimi ma dai duka abinda yafaru tagayawa su mom harda batun auren meenal da muhammad,ita kuma a time din ta tafi kiran auntie domin su gaisa dasu mom din, sunyi mamakin wa nan lamarin sosai da sosai,

Koda meenal tashiga bedroom din na aunty tasameta fitowanta kenan daga wanka tashaida mata abinda yakawota,
Kallonta auntien kawai takeyi tana tsane jikinta da towel sosai take mamakin sauyawar meenal a gareta sam bata ta ita yanzu sabgarta kawai takeyi,
Cikin isasshiyar muryarta tace.


"Meenal saboda yanzu kinji bani bace mahaifiyarki nida banza yanzu duk daya a gurin ki koh! babu abinda yadame ki dani,yanzu ummi itace babarki bani bah"


Tuni hawaye yasoma bin fuskar meenal kanta a sunkuye seda takare maganar ta tace.


" Auntie harna mutu bazan dena ganin ki matsayin uwa bah saboda koba komai baki taba goran tamin akan iyaye bah a haka kike zaune dani sam nadena ganin laifinki a yanzu yadda kike nunawa yaya kauna, nafi tunanin Daddy yay miki tilas ne akan rikona kuma kinyi kokari zanyi alfahari dake kuma akoda yaushe abu daya na rasa a rayuwata shine soyayyar mahaifiya! sam bansan wan nan ba seda Allah yakaini adamawa,soyayyar da ummi kemin ce ta hanani dawowa gidan nan sekuma Allah yazo yay ikonsa gaskiya ta bayyana, nadena ganin laifinki yanzu auntie ina matukar tausayin rayuwata a yanzu dukda zafin be hade min bah lokaci daya, Alokacin da nasan wacece ni Allah yasa ina cikin dangina koyaunzu Alhmdlh, da hakanma auntie kada kiyi tunanin zan rikeki a zuci ko kadan"


Tana kaiwa karshen zancenta tafice tabata guri taname zubar hawaye,kalamanta sun shigi Dr sosai to amma zuciyanta sam taki karaya dama a sama take tun jiya take sababin masifa Daddy ya tsallake komai yatafi dubai yace abu na gaggawa ze kaishi seyau ze dawo komai yasakar mata a hannunta ita ke kujuba kujuba....




TAKU A KULLUM NANA BMB


08147110349
[8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣ RABON KWADO....!!


BOOK 3




NA NANA BMB


GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION
{ Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah }




page 35 - 36


Da gudu tawuce su tahaura sama har cikin bedroom dinsu, cikin tashin hankali take bincike kayanta har ta dauko takaddar auren nasu, jikinta har karkarwa yakeyi tabude tasoma karan tawa tana gamawa ta silale akasa tana dafe kanta sam tarasa wani irin yanayi take ciki,
Nana da mimi suna ta faman cire kayan adon da akayi musu duka suka tsaya suna kallon ta,
" Tayaya! how! yaza ayi ya muhammad yazama mijina? sam bazan iya haka bah, wayyo Allah nah! wanda nadauka yaya na shine za ah cemin mijina, taya zan iya rayuwar aure dashi?" dafe zuciyanta tayi saboda yadda take bugawa,
mimi dariya harda fadawa kan bed,


Karfin halin mikewa tayi ta isa gurin da nana take tsaye cikin firgici ta cakume tah hannu na ta bari tace." Yaya! kada kicemin dagaske ne don Allah kurafamin asiri, nashiga ukuna! taya ya muhammad ze zama mijina? wlh bazan iyaba sam bakuyimin adalci bah"


Nana ganin yadda meenal ta firgice dayawane yasata danne tata dariyar tace.


" Meenal nimafa nashiga rudani gaskiya,dakyar ne in hakan dagas kene maza kije ki gaya masa abin da yake faruwa suna garden, koda bakinsa ya gaya miki?"


Saurin girgiza mata kai meenal tayi alamun a ah,


"To maza kije kisamesa mana, yaudai komai yazo karshe a wuce gurin gara kidena tan tama koh gara dai kiga mijin nan naki yau, koba hakaba?"
Kamar sauna meenal take daga mata kai,seyanzun take danjin sanyi a zuciyan ta.


Sakin nana tayi jiki a sake taje ta bude window dakin sam barka kuwa ta hango shi shida su mujaheed a garden sunata arere warsu, kafa menaci ban baka bah, tayi waje da gudu don sam takasa yarda da abinda ke faruwa gara taji daga bakinsa,


Koda fitar ta nana tasoma dariya harda rike ciki da hawaye tana cewa mimi " Yau mutuniyar drama tazo karshe zamuga a yanayin dazata dawo mana kuma 😅"


Zuwa lokacin mimi murmushi tayi saboda moment dinsu daya dawo mata itada gogan nata mujaheed.


Muhammad yana zaune yaharde kafa, cikin kayansa na shan iska marasa nauyi,hannunsa daukeda glass cup yana shan juice, anata hira shikuwa yakurawa cup din hannunsa idanu yayi shiru.


" Wai ango lafiya dai? naganka cikin wani yanayi haka" fahad yay masa wan nan tambayar cikeda mamaki saboda yaga yanzu ake hira dashi harda dariya


" Inafa lafiya! amarya batasan waye angon taba har yanzu,shikuma ango gaba daya yanacin tsaka me wuya soyake...." Maganar mujaheed ce tamakale saboda kallon da muhammad ya masa, shikuma mamaki ne yasashi yin shiru ganin yadda idanun na muhammad suka sauya a dan kan kanin lokaci.


" Ay gara shi dai sau dubu wlh yafika yanada tawakalli, kaikuwa ay sedai a shafa fatiha a tashi" sameer yay maganar yana antaya wa mujaheed din harara,


Kusa da muhammad mujaheed ya matsa, yadafashi yace." Shin sai yaushe game din nan naku ze karene? muhammad tunda meenal taki duba takaddar kasanar mata mana! kaje mata a matsayin miji ba yayan taba"


Kallon mujaheed din yayi yana murmushi yace." Wani zuwane ya wuce wan nan? Aita sani yanzu"


Kallon rashin yadda mujaheed yamasa harda harara, ganin hakanne yasashi guntuwar dariya yace." To juya ka gani"


Saurin juyawa mujaheed yay sukayi 4 eyes da meenal tana tsaye kamar an dasata a gun, shikuwa yasaka dariya yamike yana cewa " Aww kace game over! bari to nayi daga ciki ni" suduka abokan nasu sukabi bayan mujaheed suna guntse dariya saboda irin kallon da meenal takewa kowan nensu.


Bayan wasu 'yan sakanni muhammad ya aje glass cup din hannun sa yamike yazo har inda take tsaye, zuwa lokacin bugun zuciyan ta ya karu saboda yaudin wani irin kwarjini taga yayan nata yayi mata setaga kamar bashiba saboda yadda yake kallonta, lokaci daya tsoronshi ya dirar mata da fargaba,
Saurin sunkuyar dakanta tayi kasa don bazata iya kallonsa ba kam,murya tana karkarwa tasoma cewa.


" Ya muhammad wai.... Kasa karasa maganar tayi saboda tayi mata nauyi gurin furtawa, hannu yasa yadago habarta cikin wani kalan voice dabata tabaji nasaba yace.
" tell me"


Tuni ta kulle idanunta don bazata iya kallonsa bah, shikuwa yasami abinyi yakura mata idanu mussam man pink lips dinta,


Hawaye nabin gefen face dinta tace " Ya muhammad wlh bazan iyaba taya hakan ze kasance kai yaya nane!"


" An miki auren dole koh"


Seyanzun tabude idanun ta ta kalleshi, haryanzun zuciyanta tana cikin rudani, cikin zubar hawaye tace." Dagaske yanzu kaine mijina? taya zan iya daukarka a matsayin miji? wlh bazan iyaba kunyarka nakeji, kaima kuma nasan kanajin nauyina koh?" tayi maganar kamar zata fashe da kuka tana hadiyar wani yawo daya tsaya mata saboda irin kallon da taga yana mata,kawai tarufe idanun ta tana shirin janye hannunsa daga habar ta abinda bata taba tsamma niba kuwa tajee saukar lips dinsa kan nata....
Ya ilahil alamin! cikin wani kalar yanayi meenal tazaro idanu waje jin abinda bata taba bah, kuma ga yayan ta mah 😂 muhammad yayi hakane da niyar ya share mata tantama sedai koda taushi da santsin lips dinta suka kwashe sa zuwa sararin samaniya 😂😂 besan yadda akai ya zarce ceba da aika aika!
Ya shagala da tsotse mata lips Allah yabata nasarar kwace bakinta, sam beji dadin hakanba ita kuwa jiki nata faman bari ta juya zata bar gurin,
Hannu biyu taji muhammad yasa yawa boobs dinta covering yahadata da jikinsa.


Cikin firgici ta dafe saman kirjin nata gami da jan zuciya tace.


" Nshiga uku!!


Yadda tayine yasa muhammad besan sanda yasaki dariya bah 😂😂 ya kwanto da kansa kan shoulder dinta,
Yana cewa.
" Yes my boobs! masha Allah haka nakeso su kasance dai dai ruwa dai dai tsaki inji bahaushe, my beautiful wife! look at my hands, boobs dinki dai dai

Please Login or Register in order to submit comment