Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

koda tafito itama sukace ina mahaifiyarta? zuwa lokacin bakajin komi se sallallami namutanen su kaji fulatanci kaji hausa harda turanci, hajiya balaraba tana zaune tayi sharkaf da gumi kunyar duniya ta isheta tsamo tsamo ta taso kuwa bakunya ba tsoron Allah kiri kirk aka daureta itama,se a lokacin (DPO) yayi magana yana kallon Abban su hasana, wanda mamaki da al ajabi sun hanasa koda kwakwaran motsi,


"Alhj,wadan nan damuka kama sune sukeda saka hannu akan sace yarinyarka,hajiya ba laraba tana taya yayanta abokin takarar ka kishi ne akanka mukamin ka dakukayi takara tare kayi nasara bashiba, wannan dalilin ne yasa sukaso suci zarafinka akan yarinyarka,bisa rantsuwar dakayi akan bazaka bar wanda yasace maka yarinyaba yasa nan da dan lokaci za ah fara shari ah dasu domin su fuskanci hukunci....




TAKU A KULLUM NANA BMB.


08147110349
[8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣️ RABON KWADO....!!


BOOK 3


NA NANA BMB.




GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION
{ Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah}


page 27 - 28


WASHE GARI


Daddy ne da Daddyn mujaheed da Abbansu mimi da manyan su, se general an hadu ana tattauna wa akan shagul gulan bikin daza ayi bisa tsari,gidan fulani sune zasu fara nasu shagul gulan sannan a rankaya ai kano, acanne za ayi taro na karshe amika amare dakinsu na aure.
Yau general ze wuce kano da iyalansa, mom juyin duniya tayi tayi da yousep yaje gurin matarsa su gana amma fir yaki haka ta hakura ta kyaleshi, yaran zamani kam se ahankali,nadiya se matsar kwalla take don sam batason tafiyar tabarsu meenal haka tadaure zuciyanta badadi nana se yage musu baki takeyi harta bawa mom tausayi ganin ko inuwarta yousep yaki kallah tamkar besan da ita a gunba haka suka tafi.


Su Daddy kwana daya suka kara yau kuma zasu tafi,sunata shirye shirye, ummi takule a daki kuka kawai takeyi saboda Abbansu mimi yahana ta zuwa inda auntie take ko Daddy tace sam bazata yadda safiyya ta rasuba su sukasan inda suka kai mata 'yar uwarta sam ya hanata zuwa inda suke abin duniya yamata zafi,su meenal ma sunacan suna nasu koke koken ita dasu hasana saboda shakuwa,
auntie kuwa seyau daza ah tafi tafito daga dakin datake taname addu ar kada Allah yahada ta da ummi harta bar wan nan gidan jitake kamar zatabar cikin kaya,mimi taki yarda sam su hadu da mujaheed seyau dazasu tafi saboda kunyar data addabeta takasa kallonsa ko kadan, shikuwa murmushi yayi abinsa gamida tabe baki yashige mota,
Meenal se rawar jiki takeyi Allah Allah take takoma gida taga waye wanda aka aura mata sannan tayiwa mardiyya albishir cewar ya nuhammad ze aureta,
muhammad ya kula da rawar jikinda takeyi amma seya kyaleta badai gidan zasu koma bah,kobi takan auntie meenal batayi wanda hakanne yakara sawa jikin auntie yin sanyi,
Tafiya tayi tafiya wanda basu suka kai gidaba se bayan ishah saboda suna tsayawa yin sallah dacin abinci koda suka kai gidan bawanda yatsaya wani hira kowa yanemi makwanci abinsa.


WASHE GARI
Meenal tariga kowa tashi a gidan saboda dokin gidan datakeyi gaba daya taga gidan yacanza mata shirunda taji ne yasata tabbatar wa da bawanda yatashi a gidan seda tagama zagayenta ta wuce garden tazauna harda harde kafafuwa,sosai tashiga tunanin rayuwar ta ashe ita abar tausayice bata saniba mahaifiyarta bata raye ga mahaifinta sam ba mutumin kirki bane wani irin tsanar shice take mata yawo a jiki hawaye masu zafi suka soma bimata fuska gashi anyi mata aure batare da tasan kowaye mijin nata bama, sosai take ganin an tauye mata hakkinta,idanunta a lumshe taji ana share mata hawaye,kamshin turarensa datajine yasata sanin kowoye,zama yayi gefenta cikin damuwa yariko mata hannu yace.

" Sweetie banason wan nan kukan naki kada kifara sawa kanki damuwa kowani tunani koda yaushe kikasance me kai kukanta ga Allah so kidena kuka banaso kinji koh"


" Ya muhammad kana ganin wanda daddy ya auramin yana sona "
Kallonta yake da mamaki don beyi tsammanin tambayar tataba yanzu,murmushi yayi gamida sauke ajiyan zuciya yace.


" Yana sonki mana so me wuyar fassarawa,sonda yakeyi mikine ma yasa ya mallaka miki zuciyansa gaba daya ke kadaice a cikinta,tun kina zanin goyo kaunarki tazama jinin jikinsa so kinga wan nan shine masoyinki na gaskiya ba yousep bah,kuma iname tabbatar miki soyayyar sa zata mantar dake wani yousep fargabar dayakeyi a yanzu shine idan yazo gareki zaki kaunaceshi ko kuwa bazakiyiba"
Kallonsa meenal kawai takeyi da mamaki dauke a fuskanta.
" Sweetie kiyi min al kawari aduk sanda kika kasance tare da mijinki zaki gaya masa gaskiyar abinda ke zuciyanki kada kice zakiji kunyar sanar masa,idan kinajin sonsa ki gaya masa haka idan baka sonsa ki gaya masa"

Hannunsa takara rikewa tace." pls ya muhammad ka gayamin wanene shi daya dade yana sona haka"
murmushi yayi yace." ay bakiyimin al kawarin bah tukunnah"

" To nayi maka al kawari, haba! ya muhammad sekace baka sanni bah inbana sonsa kobe tambayaba sena gaya masa but innaji ina ra ayinsa zan nuna masa,amma kagaya min wanene shi?"


muhammad yay murmushi yace." shedar auren tana nan zanbaki da sadakinki sekiga kowaye a ciki"


" Shedar aure kuma! ya muhammad tun yaushe akayi auren ne?"
Yamike yakama hannunta suka koma ciki seda suka shiga parlour yasaki hannunta yace, "kije kiyi wanka bayan breakfast kizo inbaki"
Ya haye sama abinsa yabarta nan tsaye da sakak ken baki,
Tunkan yashiga bedroom din yake jiyo masifar mujaheed seda yashiga yaga ashe waya yakeyi,yashiga masa murmushin mugunta seda yagama wayar yajuyo yana antaya masa harara,hakanne yasa muhammad fashewa da dariyar mugunta, be ankara bah kuwa yaji mujaheed ya cimimiyo masa riga yana cewa.
" Bakin mara mutumci komai kaine kahada shi ay banjiba banganiba kowa yakwaso masifar sa seya kirani kuma kazo kana min dariyar mugunta"

Cikin dariya muhammad ya kwaci rigarsa yana cewa "meyay zafi Allah yabaka hakuri kowaye zemaka mita kabashi hakuri abinda yanzu zamu fara indai shagul gulan bikine, mutum harseya gaji dazuwa"
Yana shafar cikinsa yana cewa
"be cool angon mimi maida wukar"
duka mujaheed yakai masa yay saurin shigewa bathroom yana dariya....




TAKU A KULLUM NANA BMB


08147110349
[8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣️RABON KWADO....!!


BOOK 3


NA NANA BMB


GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION
{ Marubuta masu garkuwa da al kalami domin fadakar da al'ummah }




page 23 - 24


Rike kai sameer yay yace.
"Wai meyake faruwane? gaskiya mujaheed bakada mutumci,ay zamu hadu,ina tsiyama ko a waya ka gayamin sedai naga anayi ay yayi kyau"


An gama taron daurin aure lpy, sedai koda 'yan jaridu sukaso jin tabakin angwayen guda biyu basu samu damaba don fuskar kowan ne babu annuri garama mujaheed yana dan yake akan yousep da idanunsa sukayi jajir don bacin rai,
Cikin gidama kowa yanata bidiri banda meenal da mimi,saboda mimi fargabace tahana ta sukuni tana tunanin yadda zasu kare da mujaheed,ita kuma meenal kunci da bakin cikine sukasa har yanzu take zubar hawaye idonta dukya kumbure wai anyi mata aure kuma ma batasan waye aka aura mataba don cin zali tanajin yadda a keta shelan an aura wa nana wanda takeso sosai take ganin an tauye mata hakki,
Nana kuwa tunda take bata taba shiga farin ciki irin nayauba ( nikuwa nace Allah yasa yadore wan nan farin cikin ) jitake kamar an mata bushara da gidan al jannah wai yau itace matar yousep ganin abin take kamar a mafarki,
Auntie tana daki a makure speakers nata kuwwa ana shelan daurin auren kamar daga sama taji wai harda nana diyarta sosai abin yadaure wa auntie kai kuma koda wasa takasa fitowa koda parlour,
Bassam yana ganin duka shagalin da akeyi kuma koba komai yanzu yacikawa mimi burinta hankalinshi ze kwanta,to koda akazo tafiya da shi Abbansu yabashi letter dinda mimi tayo masa,koda yakare karanta wa bassam mur mushi mara yankewa ne yake bayyana a fuskarsa yanajin wani kwari a tare dashi sedai Abbansu tausayin bassam yake sosai,
Letter din yamar wa da Abban yamaidata aljihu, kuma be tashi karan tawa bah seda suna hanyar komawa gida yaga abinda takunsa wasikar abin mamaki shima murmushin kawai yayi ya maida pepper din.


Muhammad yay mamakin ganin yadda meenal takoma lokaci daya tawani kojale idanu sunyi suntum, shikuwa daddy bin nana kawai yake da idanu ganin irin farin cikin dake tare da ita se yashe hakora take don takasa boye farin cikin ta, se yanzun yake gasgata ashe kam nana tana son yousep din,dama shine wanda nana take nufin tanaso kenan? shikadai dai yaketa sake sakensa azuci,
To koda tashiga gurin auntie tata ma kaimata abinci, auntie da mamaki tasoma bin nana da ido ganin yadda taketa farin ciki babu alamun damuwa a tare da ita,


Babane zaune yatasa mujaheed a gaba yanata zolayan sa ana dariya cewar baze taba mantawa da zuwansa adamawa bah,
Haka nadiya se tsokanar nana takeyi itakam batasan farin cikin datake cikiba, sunyi rarrashin duniya meenal takiyin shiru seda suka kira su mummy tukunna tayi mata magana ta tsagaita da kukan sedai kukan zuci,
Ta kafafen sadarwa muhammad gaba daya yabi yawatsa dauren auren nasu mujaheed duka abokansu suka gani aka soma kiran mujaheed kuwa karshe ma kashe wayan nasa yayi don besan meze cemusu bah,kowa da korafin da zeyi masa bayan basu san sama taka abin yafaruba😅.


Karfe 9 na dare komai yalafa kowa yanemi ma tsuguni, sedai haryanzu mimi batada sukuni wanka tashiga tafesa tazo tashirya tanata zuba kamshi tasaka simple kayan bacci, tayafa dan gyale tafito i zuwa inda meenal take kwance tarike mata hannu tace.


" Sister pls taso muje garden muyi magana"


Sam batayi mata musuba tamike suka fito sukaci karo da muhammad don shima gurin meenal din tashi yanufu, da fara arshi yarike mata hannu yace.


" Sweetie gurinki dama zanzo yanzu yau bansamu time mun zauna bah,"
Kmar jira take kuwa meenal hawaye yacigaba da sintiri a fuskarta,mimi tace.


"Ya muhammad Allah yasa meenal taji maganarka kai, don taki dena kuka haka tayini yau"


Cikin damuwa yace." zata denashi yanzu kuwa mimi kada kidamu" hannunta yaja suka koma ciki yana murmushin mugunta saboda ganin inda mimi tanufa yasan kuma kowaye agurin,


Yana kwance a kan daya daga cikin dogayen kujerun garden din idanun sa a lumshe sam mimi bata kula da mutum bah a gurinba hankalin ta yana kan wayar ta akayi sa ah kuma inda yake ta nufa don gurinne babu haske sosai furanni sunyi yalwa a gurin,
Mimi seda tazo zama tukunna idanun ta suka sauka a kanshi wanda tunda yaji takunta yabude idanun sa ya saukesu a kanta,
Wata irin kara mimi tasaki saboda firgitar datayi tasaki wayar hannun nata tana shirin jada baya, sedai kash ta makaro, mujaheed hannun sa yasa yafisgo ta tafado jikinsa yashiga bin ko ina najikin ta da idanu, wanda jikin nata in banda kar karwa babu abinda yakeyi,


Cikin kallon kurilla dayake mata cikin sexy voice yace." burinki yacika yau koh, kin auri mujaheed"
Idanun ta ne suka soma fidda hawaye jin wani rainin hankali da mujaheed ke shirin yimata yana maganar yana kara matseta ajikinshi, voice dinta da lips dinta suna rawa,tace.


" Pls kasakeni natafi niban san kana nan bah ay"
Tayi maganar kuka yana shirin kwace mata domin kuwa a tsorace take dashi matuka,
Matsa mata hannu yayi cikin mugunta, zafinda ya ratsata ne yasata sakin 'yar siririyar kara, tana shirin janye jikinta daga nasane gyalen kan nata yafadi kasa takuwa rintse idanunta tana matse kirjinta da tuni idanun mujaheed suka sauka kansu, nan da nan yanayin mujaheed yacan za cikin wani kalan voice da mimi batasanshi da itaba yace.


"Ke banason gulma malama kawai kin kawo kanki shine zaki fara kaucewa,jaraba tasa kin kasa hakuri shine kika biyoni koh,to yanzu kuwa zakiyi mamaki nah"


Zuciyan mimi ne tawani harba ga bakin cikin rainin hankalin nan na mujaheed, cikin kuka tace.


"Naroke kah kayi hakuri kasakeni natafi cikin gida nibansan kana nan bah da babu abinda ze kawoni gurin....Hade bakinsu da mujaheed yayine yasata yin shirun dole tana fiddo da manyan idanunta waje tsoro da firgici suka dirar mata, sosai take kokarin kwace jikin ta daga gareshi abu ya gagari kundila,
Jin tana shirin kwacewa ne yazura hannuwanshi cikin rigarta yamatseta dakyau sam babu abinda yamasa shamaki don kuwa batasa bra bah kuma seyanzun take dana sanin rashin sawarta,
" Ke banason rainin hankalin nan naki kin manta na biya sadakin kine?"
A kunne yayi mata rada,daga haka ya kwanto ta kan laps dinsa yanayin abinda yaga dama,
Zuwa yanzun mimi tagama sallamawa rainin hankalin mujaheed.


meenal tana kwance ta dora kanta akan laps dinsa hawaye ne kawai yake bimata fusta tana cewa.
"Ya muhammad meyasa zaka bari ayi min aure bayan kuma kasan banaso, kuma ma bansan waye mjin nawaba"




TAKU A KULLUM NANA BMB.


08147110349
[8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣️RABON KWADO....!!


BOOK 3


NA NANA BMB


GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION
{ Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah}




page 25 - 26


Dagota muhammad yay yana murmushi yace." sweetie wayasan to bakyason auren,ay bamusan kinada wanda kikesoba saboda bakiyi mana bayaniba ashe bakyason zabin da daddy yamiki"
Hawayene yakuma ciccikuwa a idanunta saboda yousep dinta datake tunawa,cikin sanyin jiki tariko hannunsa tana cewa


" Bazan taba kin zabin da daddy yay minba saboda nasan baze taba zabamin abinda ze cuceniba don haka zabinshi nima nawane babu abinda zancewa daddy sedai Allah ya saka masa da gidan Aljannah" sarkewa muryanta yasomayi zata cigaba da kuka tunowa da cewar daddy ba mahaifinta bane
" Ya muhammad ina ganin wannan abin kamar a film wai daddy bashi yahaifeni bah haryanzu zuciyata takasa aminta wlh, gaskiya nayi asarar rayuwa dana kasance 'ya ga azzalumi kuma butulu, ashe shinema wanda ummi tabamu labarinsa, Allah sarki auntie har abada bazanga bakinki bah ashe ba ita bace ta haifeni shiyasa tafi kaunar yaya akaina, but dukda haka ina alfahari da ita kosau daya bata taba goran taminba wan nan ma abin ajin jina matane!"


Cikin kuka ta karashe maganar tata harda shasheka domin kuwa abin yana matukar taba mata zuciya,tamatukar bashi tausayi haryama rasa dawani kalami ze rarrsheta dole daman yasan zatayi kuka, to koba komai daga karshe auntie taga matsayinki a yanzu da irin gatanki a rayuwa,
Seda tayi kuka har kanta yasara mata ta lafe a jikinsa tadena shasheka sedai hawaye,


"Sweetie zakison wanda daddy ya aura miki kuwa?"

Tambayar tazo mata bashiri don haka kawai ta daga masa kanta alamun eh, sannan ta dago cikin tausayawa tana kallonsa da jajayen idanunta tace.


"Ya muhammad kaga daddy yaywa kowa aure amma banda kai kayi hakuri kajee sekace bwya sonka yawa ya mujaheed amma yakyaleka,kada kadamu kajee ni inada wadda nazaba maka saboda kauna da shakuwar dake tsakanin mu da kai,kuma nasan bakada budurwa koh?"


daga mata kai muhammad yayi yana kunshe dariyar da take cinsa,


"Cikin jin dadi meenal tace to ya muhammad kasan fah wadda take kaunarka sosai kuma kasan (is so beautiful) halayenta ma masu kyaune, meze hana ka aureta"


Muhammad nunawa yayi begane wadda take nufibah sam dakyar yake iya danne dariyar da take cinsa,


"Yaya mardiyya fah kasan tana kaunarka over ni inason ka aureta"


Muhammad yay murmushi ya jinjina mata kai yace. "Tom shikenan na nima kinsan bazanki zabinki bah sweetie tunda kin yaba da halayenta yayi in muka koma gida semu cigaba da magana koh,"


Cikin jin dadi takara rikeshi tana masa godiya a time din dazata kalli fuskansa da tagano a kwai wata a kasa saboda dariyar dayakeyi amma silent, sosai yake janye ta da hira da surutu har tasaki jikinta ma, dama kaka meenal da surutu, tadage tanata bashi labari irin yadda take rayuwa a gidan yanata zuba mata dariya yana kallonta cikin shaukin kaunarta da tagama kashe masa jiki, mikewa tayi tana gwada masa yadda takeyi idan sunfita,


"Ya muhammad idan mukaje unguwa naga bodyguards din nan suna take mana baya, habawa
zan fara wani konbo ina basarwa ina wani taku inagaya ma,fulatanci ne dama suna yimimshi zan zama kurma!"
Takarashe maganar suna dariya.


"Haba no wonder dole sweetie ki manta dani abinki"
Saurin dawowa tayi tazauna kusada shi tana cewa


" Ya muhammad bazan taba mantawa dakai a rayuwata bah, rana bata taba fitowa tafadi bah batare da natuno ka a zuciya taba,kai na dabanne a cikinta kullum cikin kewarka nakeyi matuka"
wani irin farin cikine yama maye muhammad wanda yasashi sakin lallausan murmushi batare daya shiryaba.


Bangaren yousep kuwa tunda aka daura aure ya kule a daki bekuma fitowa bah, seyanzun da mom dinsu tazo tasameshi a kwance don tagaji da kiranshi yana kin dagawa, a kwance tasamesa ya kurawa guri daya idanu kamar baya numfashi cikin saurinta ta karaso ta dafashi, kallonta dayayi ne yasata sakin ajiyan zuciya, tazauna gefenshi,


"My son am sorry kajee nasan auren nan bada son ranka akayi maka shiba, to amma kasani shi Allah haka yake lamarinsa kayita Addu ah Allah yasa,nana fatiman itace alheri a gareka"
Yousep cika kawai yake yana batsewa kamar ze fashe jiyake kamar ya kwala ihu,


"Mom why da dad zemin haka? sam bana kaunar banzar yarinyar can sam halayenta ba masu kyau bane makirace ko ganinta bana kaunar inyi a rayuwata mayya kawai"


Cikin sanyinta tace."kayi hakuri mana son! banason in karajin kana zaginta yau da gobe se Allah wata rana zaka sota zata zamto taura ruwarka"
"No mom wlh bazan taba son waccar abar bah koda wasa kuwa"


Tayi murmushi tace, "Son kenan, katuna fah lokacin da dad dinku ya aureni kalmar so bata taba shiga tsakaninmu bah,kuma yanzu kaga yadda muke nunawa junanmu soda kauna da kulawa, har Allah ya azurtamu daku, don haka kadena wasu magan ganuma don bakasan me Allah zeyi gaba bah"


"Mom kufa na mussam manne yaza ayi ki hada kanku da waccar mara class din ma don Allah kidena maganar ma yanzu donni bazan taba kaunartaba wlh"


"Kace wlh son rantsuwa fah kayi"


"Eh Allah mom bazan iya son kowace maceba tunda aka rabani da farin cikina"


"Son Allah yayi itace farin cikinka dama tunda Allah ya musanya maka da ita kaga zuwanka Adamawa abin alfaharine a gareka daga zuwa anbaka 'ya sukutun"


"Mom nayi dana sanin zuwa garin nan tabbas bazantaba mantawa da zuwansa bah ashe tsautsayine yakawoni cikinsa ashe iftila ei ne ze fadamin,"
Mikewa mom din tayi tana cewa," lallai son kayi nisa to ni bazan biye makaba haryanzu yarinta na ibarka,Allah yaganar dakai gaskiya" tayi ficewarta abinta tabarshi zaune yanata kun kuni.




Mimi tafiya take cikin sanda harta isa cikin bedroom din dasuke kwana,sauke ajiyan zuciya tayi dataga duk sunyi bacci tayi hamdala don kuwa tasan suka ganta ahaka bakaramar kunya zatajiba ita kanta tasan a birkice ta dawo sauri tayi tashige wanka tayi maza tafito tashirya ta daure gashin kanta data gama busar dashi yanzu, a kasa tayi shimfida tayi kwanciyar ta saboda yadda boobs dinta ke mata zafi bazata iya hawa bed bah su fama matasu, rigingine tayi a kwance idanunta nata tsiyayar hawaye sosai takejin haushin mujaheed yanzu komai daya faru tsakaninsu yake dawo mata gani take komai dayayi mata da mugunta yaringa hadawa abin nashi.


To shima mujaheed koda yashiga makwan cinnasu yata rar da muhammad zaune kan sallaya, koda shigarsa yasau baki galala yana masa kallon mamaki, hakanne yasa mujaheed cewa.


" To CCTV camera! wani munafin cinne yahanaka bacci?"


"Mujaheed kada kacemin seyanzu kadawo daga garden" muhammad yay maganar cikeda mamakin mujaheed da tuni yashige wanka abinshi,


Koda yafito a zaune yasamu muhammad kan bed yana rike da haba yana kare masa kallo yace.
"Babbar magana abin harya kaiga wanka,waishin mujaheed ina auren dole akayi maka harda zaka soma nunawa yarinya rashinta ido,baiwar Allah zatayi fama da jaraba a gurin nan kwazzababbe kawai"

Dariyace taso kwacewa mujaheed amma seya basar don yasan jira yake ya tofa kala ya hayayya ko masa, yanaji yakaraci babatunsa ya kwansa.


To asuba tagari mutan gidan fulani.






TAKU A KULLUM NANA BMB.


08147110349
[8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣ RABON KWADO....!!


BOOK 3


NA NANA BMB


GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION
{ Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah }



page 31 - 32


Bayan sallan ishah amare gaba daya angama shiryasu an cancada musu ado naman mamaki duka angama jidar kowa zuwa gurin dinner se amare ne kawai suka rage dukda irin kyawun da nana tayi fuskanta babu amrashi saboda halinda take ciki tunanin yousep kawai take don tasan baze zoba,meenal kuwa zalki kawai take sotake kawai taga waye wan nan mijin nata,mujaheed ne yafara kiran mimi tafito cikin yaukinta dukansu babu kawayensu bare a rakasu mimi bawasu kawaye, ita kuma meenal nadiya ce kuma tana can tana nata shirin,haka nana sam babu duriyar mardiyya kome yahana hallata oho! cikin shagala da kallonta mujaheed yabude mata mota ta shiga abinta shima yazauna sameer ne yayi driving nasu suka tafi,


Ba jumawa muhammad yakira meenal tafito kuwa da saurinta kamar zata tashi sama,sotake kawai taga dawa Allah ze hadata koda yabude mata motar saurin zura kanta tayi ciki sukayi gware kuwa yay saurin rike goshin nasa yana bude baki alamun yaji zafi, sam meenal bataji zafin bah saboda mamaki tayi turus tana kallonsa,


" Ya muhammad ina mijin nawa kuma?"


Tayi masa tambayar cikin mamaki.


Tsayawa yayi da danna gishin nasa yana mallonta kawai,wato yarin yar nan bata duba takaddar auren suba haryanzu kenan kuma ma duk invitation din da aka buga bata fahimtaba ko yaya kodan babu na daurin aurene? katse tunanin sa yayi yace.


"Ayya sorry sweet mijinki baze samu hallata bah ne yarokeni alfarma zan tafi dake yanzu"


"Lallai ma ya rainani wani irin aiki ne yake dashi dayafini? to wlh bazan yardaba ahaka kake cewa yana sona ya muhammad"


Meenal tayi maganar cikin jin haushi,shikuwa ganin zata bata masa lokacine yasa shi jawota jikinshi yana cewa


"To komeye kibari semun dawo sekiyi nizan ma kira miki shi"


Fahad abokinsa dake gaban mota sosai yake kunshe dariyar sa jin drama din tasu dayake haka yajasu suka tafi tanata ruwan baka ei,


Gida yarage saura nana kawai ita kadai kamar mayya hawaye tuni yasoma kwaranya ah idanunta gaba daya tasada kar da zuwan yousep tanata kallon time jikinta yana karayin sanyi se 9 da wasu mintina mah wayanta tafara ruri, jikinta na bari kuwa tadaga saboda ganin mekiran nata murya a sanyaye tace.


"Hello!"


" Fito mutafi"


Shine kawai abinda yousep yace da ita yakashe wayansa, jiki ba kwari tafito hannunta dauke da tissue tana dan gyara face dinta, nadiya tasamu a bayan mota suka gaisa san nan tabude gaba tashiga cikin ladabi ta gaisheshi ya amsa batare da ya kalletaba yaja mota suka tafi,inda zaka tabbatar da dole akawa yousep zuwa nan kananun kayane ajikin shi ba manya bah fuskar nan babu annuri ko kadan,har suka isa gurin kowa shiru kamar kurame bame cewa wani kala,
Abinda yaba yousep mamaki shine suna shiga MC yasoma koda su hakanne yasa nana rike masa hannu tamau har suka isa mazau ninsu kana yajanye hannunsa yanajin kamar yakama da wuta,

Please Login or Register in order to submit comment