Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

kaya na tarar akan gadon sababbi ne na dauka na saka dan banida lkcn tsayawa tambaya.


Ga kayan kwallaya nan kiyi"naji ya aisha tace.


Kallonta kawai nayi.


Banajin zan iya shafa wani abu"nace ina niyyar kwanciya.


Ko kwalli baxaki sakawa wannan kodadden idon ba?"


Ya ilahi!!banasan damuwa.Daukan kwalli nayi na saka tare da daukan hijabin dana cire.


Ki bude jakar can akwai hijabi,bakya ganin wannan yayi datti?"


Jakar na nufa kawai dan naga abin bana qarewa bane.jin an fara kiran magriba yasa na fasa kwanciyar na tada sallah dan nayi alwala danaje wanka.


Dana idar ma zama nayi ina azkar din yammaci.sai danayi issha kafin na tashi akan sallayar.kamar jira take ta wani biqon plat din abinci.


Karba kawai nayi na fara dannawa badan inajin dadin abincin ba.


Kiyi hqr kinji auta?insha allah zakiyi alfahari da wannan auren,kinsan dai abbi yana sonki bazaiyi abinda yasan zai cutar dake ba.maganar sadiq kuma ki ajiye gefe ki rungumi mijinki da 'yay'an yaruwarki"


Surutanta taita yi dan maganarta bata min rai take.wai zanyi alfahari da wannan qaddararran auren?na rungumi mijinah?uban waye yace mijina ne?wlh na kusa fara dura ashariya tunda baza'a barni na huta ba.


Turo qofar akayi tare da sallama.Abbi ne da mijin ya fatima yana binsa a baya kamar tsohon munafiki.
Da gudu shahida da iman suka zo suka dafe ni,su kansu yaran yanxu haushinsu nakeji.
Turesu nayi a jikuna ina tsugunnawa ina gaida abbi.


Sama sama ya amsa min kafin ya fara yiwa ya aisha mgn.




Kin karbo takardar sallamar ne?"


Eh abbi na karbo"


To ita ta gama shiryawa dai koh?"


Eh ta gama"


To khadija ga mijinki nan zaku tafi,kya qarasa jinyar acan dakinki,Allah ya qara sauqi ya bada zaman lpy"yace yana kallo na.


Tirqashi!!wato ni ko irin gatan da masu gata suke dashi na sallama da mahaifiya da karbar nasiha a wajenta ni bazan samu ba?bani da gatan da za'aje gida a dauko ni sai a asibiti?wannan ua alama ce ta an gaji dani,taya ma mijin zaiga daraja ta bare kuma miji irin wannan?"


Tunani nane ya tsaya danjin ya aisha ta kama hannuna ta nufi hanyar waje dani.


A wata muta ta sakani kafin tace.


Auta kiyi hqr,nasan akwai abubawa da dama daba haka ya dace ayi ba,amma inaso ki cire komai a raki kuma ki ringa tuna waye abbi da kuma matsayinsa a wajenki.Akwai wata akwati zaku gani duk kayanki ne na buqata,sauran suna cikin wardrob,Ammi tace tana miki fatan alkhairi"


Kifa kaina nayi a cikin cinyoyi na dan ganin abbi yazo bakin motar,inaji sukai sallama dashi suka shigo cikin motar.
Dukansu a gaba suka zauna saini a baya,inajin tashin motar na sawa raina nayi bankwana ta walwala,kuma nayi dammarar karbar ko wani matsayi ne a gidan tunda hakan aka zabar min.
Shiru motar tayi sai surutun su iman da suke tayi ba qaqqautawa,shidai da eh ko a'a yake binsu dashi.


Jin motar ta tsaya yasa na tabbata ta faru ta qare.inaji duk suka fita a motar amma ban dago ba.


Malama ki fito kona janyo ki wlhnajiyo muryarsa a gefe na.


A hankali na dago kaina dan nasan zai iya aikatamin abinda yafi haka.
Saurin kare fuskata nayi dan ganin hasken daya dalle min fuska.a hankali na zuro qafata wadda na tabbatar ba gidan ya fatima muka zoba,to inane nan?Allah yasa gidan yankan kai ya kawo ni su yankani na huta.


Ganin yayi gaba ya fara tpy yasa nabi bayansa.Ganin girman gidan da qofofin da muke wucewa yasa na gasgata zargina.


Ki jirani anan"yace ba tare da ya juyo ba ya cigaba da tafiya.
Guri na samu na zauna ina tunanin inda kuma su iman sukayi dan dana fito banfansu ba.
Ganin ya dade bai dawo ba yasa nace qila ciniki ne bai fada ba.
πŸ’™πŸ’™RABON KWADO...πŸ’™πŸ’™






Written by:Er mutan ungogoπŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹








πŸ…Ώ41-πŸ…Ώ45




Dana koma daki ma wani sabon kukan na dasa.
Da gsk na rasa ya sadiq?da gsk ya sadiq ba RABONA bane ba?lallai duk wadda ta samu ya sadiq tafi kowa sa'a a duniya,ni kuma dana rasa shi pa?ni kuma nafi kowa rashin sa'a.


Da dai daya yayyena suka fara zuwa,inda kowacce tazo tausata take da bani hqr,abin takaicin ba wadda ta bani goyon baya a cikinsu,nidai a ganina zuwan nasu bashida wani amfani.
Haka suka tattara suka tafi ba wani cigaba,dan har lkcn naqi cin abinci kuma ban bar yin kuka ba.
A jiya zuwa yanxu harna rame,fuskata kuwa kamar an hura baloom sbd kumbura,muyarta kanta zuwa yanxu ta dashe,hawayena ne dai basu kai da qafewa ba.
Ina a kwance sallah ce kawai take tayar dani,ga wani azababben ciwon kai dake damuna.
Wayata ce ta fara neman agaji amma banyi niyyar dauka ba,dan tun rana ake ta faman kirana nasan bazata wuce yan scul dinmu ba ace banxo test ba.
Jin qarar wayar ta fara damuna yasa dole na miqe na dauko dan da alama mai kira bashida niyyar dainawa.


"Heartbeat"shine sunan da yaketa reto a saman wayar,banda niyyar daukar wayar saima tasata a gaba da nayi ina rusa kuka.
Mai zai kira ya fada min bayan yasan na rasa shi?kodai ya yarda da qudirina na guduwa ne?
Da sauri na daga wayar.Daga can naji yace"khadija!!


Naam"nace da dasasshiyar muryata.


Har yanxu bazaki bar yin kuka ba koh"


Bafa kuka nake ba"


To naji,inason qara baki hqr ne,khadija bawai dan mun rasa juna shikenan mun daina rayuwar farin ciki ba,dan allah ki saki ranki,ki bada hadinkai ayi abinnan lpy kinji?dan allah kada kiyi wani abu dazai badawa abbi rai,kindai san fishin iyaye akan yayansu"
Kuka nake kawai,dan yanxu na tabbatar na rasa shi,wlh da gsk na rasashi😭.


Kinci abinci kuwa?"
Naji yace.


Eh"


Bakici ba nasani,kuma idan kinason mu shirya ki tashi ki dauko abinci kici,idan ba haka ba kafin gobe zakiji lbrn nabar garinnan"


Dan allah karka tafi,wlh xanci"na fada ina qara sautin kuka.
Baiyi mgn ba sai tari da yake tayi tun inayi masa sannu har nayi shiru ina kuka.


Ya sadiq ka gani koh?kaga zamu cutar da kanmu sbd farin cikin wasu koh?"na fada danjin tarin ya lafa.


Dif!!ya kashe bawar ba tare da yayi mgn ba,haka naita bin number din amma bata shiga.


**-**-**-**-**-*-*


Yau ta kama Alhamis,wanda a lissafinsu abbi saura kwana biyu daurin aurenah,zuwa lkcn duk wanda ya gani saiya tausaya min,sbd na lalace kamar ba khadija yar gayu ma'abociyar san ado da kwalliya ba.
Ina zaune a tsakiyar yayyena da suketa yimin magiyar naci abinci,amma ni duk hankalina ba'a kansu yake ba,tunanin nusaiba da ya sadiq nake,dan tun ranar da mukai wayar nan banqara samunshi a waya ba,nusaiba ita kanta na kasa samunta,gashi har lkcn ban qara ganin qeyarta a gidan ba.


Khadija!khadija!!ko khadijan bata nan ne"najiyo muryar abbi na kwalan kira.
Saida gabanah ya fadi danni yanxu tsoron kiran abbi nake.
Ya ruqayya ce ta miqon hijabi tare da cewa "maza kisaka kije kiranki yake"
saka hijab din nayi na fito tsakar gidan wanda na kusa kwana 4 ban tako shi ba.
Abbi yana tsaye a qofar dakinsa naje na zube ina gaisheshi da kodaddiyar muryata.


Ki shiga ciki Abdurrahman yananan"yace yana nunan dakinsa.


Abdurrahman?waye kuma haka?
Ganin ya tsaya yana kallonah yasa na miqe na danna kaina dakin ba tare da nasan mai kiran ba.
Rass!Gabana ya fadi dan ganin mijin ya fatima a zaune kan sallaya ya tankwashe kafa yana latse latse a wayarsa.


Ba shiri na tsugunna dan jin wani jiri danayi yana qoqarin kayar dani.
Mun dauki tsahon lkc a haka inata saqa da warwara na jiyo takunshi yana qarasowa inda nake.
Zama yayi daf dani wanda yasa bugun xcy tah qaruwa da sauri.
Sai daya gama qaremin kallo danni koya aka kalleni inaji a jikina.


Dubeki dan Allah,ke a dole xaki aure mijin yayarki saboda cin amana koh?to inason ki sani,zaki aure ni kamar yadda kike buqata,amma ki sani na karbi wannan qaddararran auren nakine sbd yarana suna buqatar 'yar aiki..."


Inaso kisa a ranki ba gidan aure zakije ba gidan aiki xakije,dan nasan kinsan nafi qarfinki tun ba yau ba"


Sannan naji kamar ance wai kina zuwa jami'a koh?to inaso daga yanzu ki saka hakan a tarihin rayuwarki,domin zakina zama a gida ne kinamin gadin gida na.wannan shine saqon idan kin kiyaye kanki"


Innalillahi wa inna ilaihirraji'un!!
Wai meyake faruwa da nine?me yasa rayuwa zata juya min baya irin haka?bayan hanashi aurena da akayi burin nashi ma baza'a bari na cika masa ba?


Bansan lkcn da ya fita a dakin ba,sai muryar abbi dana jiyo yana cewa.


"me kuma kk jira har yanxu baki shiga ciki ba"


A hankali na furta"Abbi ku taimaka min na cigaba da karatu na koda zaku aura minshi dan allah"
Guri ya samu ya zauna kafin yace"khadija inaso kisan cewa abdurrahman a yanxu kamar mijinki yake,zan iya cewa yafini iko dake,kamar yadda ya buqata baya son kici gaba da xuwa mkrnt dole ki hqr da hakan.ki duba dukka yanuwanki akwai wadda take gidan miji take karatu?fasa rayuwa sukayi a haka?to ki cire wannan a ranki ki tashi ki bani waje"


A hankali na miqe na fara barin dakin,wanda a lokacin juya ta dibeni ta zubar a wajen.


Ina farkawa na ganni kwance akan gadon asibiti.
Meyasa ma aka kawoni?aida an barni a gida na mutu kawai na hutu da wannan baqin cikin.
A hankali na miqe zaune dan inajin qarfin jikina.zare allurar qarin ruwan nayi na wurgar domin bana buqatar hakan.
Tashi nayi na shiga toilet nayi fitsari tare da dauro alwala dan nasan ana bina sallah tunda yanxun naga kamar safiya ce.


Ina fitowa naga ya aisha a zaune.Riqoni tayi tanamin sannu,nidai daka na amsa na dauki hijabin dana gani na saka.


Yaya yau wace rana?"nace ina kallonta.


Yau friday"


Au ai nazata wannan karon sati nayi a asibiti ba numfashi,amma duk da haka langwabewa zantayi har abbi ya gaji ace an fasa auren,tunda ina asibiti dai ba'a dauran aure ba.


Saida na idar da sallah nayi wanka naci abinci na kwanta muna dan taba hira da ya aisha dan da alama taji dadin ganin nadan saki raina.


Da dare inajin muryarsu abbi na rufe ido haka suka gama maganganunsu suka tafi.


Washe gari nida ya aisha muka yini a asibitin dan bayan ita ba wanda ya leqo,da dare ma haka.
Ranar lahadi ina zaune na jingina da bango ina sana'ar tunani,ya aisha kuma taje gida,naji an turo qofar dakin tare da sallama.
Nusaiba ce,dan haka da gudu na tashi naje na rungumeta.


Kuka ta fara min,ni kuwa naje na zaunar da ita a kan gado ina kallonta,domin ni sha'awa take bani yadda take kukan dan ji nake dama nice na samu damar zubar da hawaye.


Ganin batada alamar tsayawa da kukan yasa na fara rarrashinta.
Daqar tayi shiru tana sauke ajiyar xuciya.


Sis ina kk shiga inata nemanki,kuma kinsan a halin danake ciku ina buqatarki a kusa dani?"nace ina qarasa goge mata hawayen fuskarta.


Kiyi hqr sis,bama nan ne sai dazu muka dawo,kuma danaje gidan ammi tace kuna asibiti"


Eh muna nan tun ranar alhamis,amma ina kukaje?"


Muna asibiti ne ya sadiq bashida lpy,wai ciwon zcy ne ya kamashi,yanata aman jini,shine uncle dinmu yace kawai a fitar dashi abroad,to jiya da dare suka tashi mukuma yau da safe muka taho"


Ciwon zcy?nusaiba ciwon zcy fa?meyasa ni bai kamani ba sai ya sadiq?Nusaiba dan allah ki kaini wajenshi naganshi"nace ina girgizata.


A yanxu sis ya sadiq ya mana nisa,yana buqatar nisanta da duk wani abu dazai daga masa hankali,kuma a matsayinki na matar wani a yanxu inaso mubar mgnr wani daban"


Matar wani?waye ya fada miki ni matar wani ce a yanxu?"


Naje gida mana ammi tace jiya da safe an daura aurenki,ko kina nufin baki sani ba??


Shiru nayi dan bani da abin cewa.
Yanxu ina gadon asibitinma baza'a hqr da wannan qaddararran auren ba?wai me nayiwa abbi da zafi haka harya tsane ni?


Amminma cewa tayi Abbin yace anjima za'a kaiki wai kya qarasa jinyar acan,shiyasa ma na taho dan muyi sallama"


Anjima za'a kaini?Lallai abin na abbi ya girmama.


Sannan ya sadiq yace na fada miki dan allah ki maida hankali akan krtnki danki cika masa burinsa,a lkcn baya iya mgn sai a paper ya samu ya rubuta min"nusaiba ta kuma cewa.


Wayyo nusaiba ina akeso na saka kaina?krtnma an hanani birinsu na mutu kawai.ni dama nasan na rasa komai tunda na rasa ya sadiq"


Kibar fadar haka khadija,dama allah yayi bazaki cika masa burin ba"


Amma nusaiba rashin adalcin....


Ya isa dan allah khadija,ba kowani mgn ake fada a irin wannan al'amarin ba,bamusan abinda allah ya boye ba"


Haka nusaiba taita tausata da dadadan kalamai har lkcn da ya aisha ta dawo,bata wani jima ba ta tafi wanda sai lkcn na samu hawaye suka zubomin.








πŸ…Ώ36-πŸ…Ώ40


"Auta inaso ki kwantar da hankalinki,komai yayi farko zaiyi qarshe,ba tun yau ba zainab ta fadamin tsakaninku dashi Sadiq din hakan yasa na fadawa abbinku,a lkcn ya nuna goyon baya amma bansan dalilinsa na canja shawara akan hakan ba.inaso khadija kiyiwa mahaifinki biyayya duk wuya duk rintsi nasan bazai zabar miki abinda zai citar dake ba"


Cuta?cuta ta wuce a raba ka da masoyinka na gsky?ta yaya wai ake tunanin xan iya rayuwa da wannan mutumin?kawai dama can anyi niyyar kashe ni da raina.


Nidai nasan ammi mgn take amma baxan iya tantance abinda take cewa ba,daga qarshe ta tashi ta fita,nidai ina kwance amma na kasa tunanin komai,ko kwakwalwata ce tahi expire oho.


Nadau tsahon lkc a haka ina kwance,kafin Ammi ta dawo da ita da nusaiba.


Auta ki tashi kiyi sallah kafin ki daure ki danci wani abun"ammi tace tana ajiye kwanan abinci.


Zama nusaiba tayi daf dani kafin tace


Wai sis meyake faruwa?ammi ta aika a kirani kuma naxo batace min komai ba"


A hankali na tashi zauna na jingina da bango.


Sis dan allah ki taimaka kije ki fadawa abbi bazan iya rayuwa da wani ba ya sadiq ba,ki fada masa dimbin qaunar da mukewa juna.ki sanar dashi bazan iya rayuwar aure a gidan ya fatima da kuma mijinta ba,dan allah ki sanar dashi kafin zuciyata ta buga"nace ina girgiza kafadarta.


Wai me kk son fada ne khadija"tace tana riqo ni.


Nusaiba abbi zai dauramin aure nan da kwana shida da mutumim da ya tsaneni,zai mayar da auren ya fatima kaina"


Innalillahi wa inna ilaihirraji'un"tace kawai ba tare da tace komai ba tsahon lkc.


Sis ba shiru xakiyi ba ki fada min mafita dan allah"


In baki shawara a matsayina na qawa kuma yaruwa wadda baza kiyi dana sani ba?"
Saurin daga mata kai nayi.


Khadija abinda yafi kawai kiyiwa su abbi biyyaya,kada kiyi la'akari da wanda zaki aura,matsayinsa ko kuma alaqarku ta baya,kisa a ranki kin aureshi ne dan tallafawa rayuwar yaransa marayu,kuma..."


Ya isa haka nusaiba,dama baki da hankali?ina kk son nasa soyayyar da nake yiwa ya sadiq?meyasa baza kiyiwa zuciyoyinmu adalci ba?ko kowa zai fadi haka ke bai kamata ki fada ba sbd kinsan komai game da soyayyarmu,kuma idan kinsan irin wannan mgnr xaki ringa fada min ki tashi ki tafi bana son ganinki"nace ina nuna mata hanya.


Bazan tafi ba khadija sbd bakece kk kirani ba,kuma gsky bazan fasa fada miki ba,ruwanki ne ki dauka ruwanki ne kiqi"
Ganin ta fusata yasa na kamo hannunta.


Sis dan allah ki fahimce ni,zuciyata zata fito wlh dan allah ki taimaka min"nace ina fashewa da kuka.
Itama kukan takeyi,sbd tafi kowa sanin halin da ya sadiq zai shiga idan yaji wannan mgnr,kawai dai ta fada mini gsky ba dan son xuciyarta ba.
Daqar nayi shiru,sannan mukayi sallah,amma ba yadda nusaiba batayi ba naci abinci naqi.


Sis yanxu ina ya sadiq yake"?


Ya fita aiki tun safe"
Allah sarki bawan allah,allah ka kawo mana mafita akan wannan al'amari.


Sai magriba nusaiba ta tafi,inda na dauki tsahon dare ina saqa da warwara amma ban samu mafita ba,dan dole na tattara komai na barwa gobe dan bawa kwakwalwa da zuciya hutu.


Da safe ma ba yadda ammi batayi naci abinci ba naqi,danaga ranta ya baci ne nadan sha tea.
Yau inada test amma banajin xan iya zuwa mkrnt,kai koda naje bazanyi abinda ya kamata ba,hkn yasa Na haqura.


Misalin qarfe goma na safe saqon kiran abbi ya riskeni.Addu'a kawai nake allah yasa yace ya janye gudirinsa.
Saida nayi sallama aka bani umarni sannan na shiga.
Abbine a zaune akan kujera,sai a sadiq a qasa kansa a qasa dan banga fuskarsa ba amma ina ganinsa nasan shine.
Qirjina ne ya tsananta bugu tare da fargabar abinda xanji.
Can gefe na samu waje na zauna kafin abbi ya fara mgn.


Khadija kamar yadda jiya mukai mgn dake kika kawomin xancen Abubakar shiyasa yau na nemeshi da yazo inason mgn dashi,to Alhmdllh yazo kuma mun tattauna dashi kuma ya fahimceni.a gsky na yaba da hankalinsa dan da ace babu wannan mgnr a qasa ba abinda zai hanani bayar dake gashi,to amma allah ya riga da ya shirya al'amarinsa,shine nace kixo ko akwai abinda xaku iya tattaunawa"Abbi yace yana tashi ya fita.


Ya fahimce shi kamar yaya?
A hankali na rarrafa zuwa gaban ya sadiq da har yanxu kanshi a qasa yake.


Ya sadiq dan allah kacewa abbi karya bawa kowa ni idan ba kai ba,ya sadiq wlg mutuwa zanyi"
Dago jajayen idanuwansa yayi kafin yace.


Nernah kiyi hqr,abbi mahaifinmu ne kuma yana da damar dazai iya aurar dake ga duk wanda yaso,mu qadda cewa allah yayi damacan baza muyi aure ba"


Dan allah ya sadiq karka min haka,wlh bazan iya rayuwa da wani a matsayin miji ba bayan kai,ta yaya kake ganin zan ita zama da mijin ya fatima a matsayin miji?ya sadiq a shirye nake dana bika ko ina ne dan gujewa wannan aure"


Ashe baki da hankali khadija?kinsan abinda kk fada kuwa?guduwa fa?"ya fada a fusace.


Eh guduwar ya sadiq,bazan iya wannan auren ma,idan ma baka yarda mun gudu ba nixan gudu"nace da fada nima.
Shiru yayi ni kuma naci gaba da kukana.
Daf dani ya dawo tare da riqo hannuna abinda bai taba yimin ba kenan,kai bama shiba ba wani namijin da ya taba riqemin hannu bayan abbi,Au na tuno shahid ya riqe hannuna da mukai fada😜.


Haba qanwata,bai kamata irin wadannan maganar suna fitowa a bakinki ba,tun muna yara iyayenmu suke dawainiya damu,sai yanxu dan sunxo da buqatar da batafi qarfinmu ba mu juya musu baya?banason qarajin kin kirawo zancen guduwa kinji koh?"


Amma ya sadiq meyasa za'a raba mu,na dauka ko kowa yaqi fahimta ta kai zaka fahimci abinda nakeji?"


Ba wanda ya isa ya rabamu nernah,ko ban aureki ba ba hakan yana nufin mun rabu ba,ni yayanki ne koda ban aureki ba,amma khadija dan allah ki maida hankali akan krt,kar kiga bama tare kisa wasa a krtnki,ki cika min burina sbd inaso kixama lawyer mai xaman kanta,ta yadda xaki taimaki yan uwanki mata,ki rage musu radadin cin zarafi da yawan fyade,na roqeki kiyiwa su abbi biyayya kinji?"


Yanxu shikenan kana nufin ya sadiq mun rabu?soyayyar da kk min ta gsky ce da har xaka bada lasisi akan aure na da wani?"
Saida ya goge kwallar data zubo masa duk a zatonsa ban gani ba,kafin ya qaqalo wani murmushi.


Inaso ki cire duk wannan a ranki,wannan shine so na haqiqa bawai goyon baya akan son ran xuciya ba,kisa a ranki cewa damacan keba RABONA bace,ki tashi ki shiga ciki nima tafiya zanyi anjima za muyi waya"


Dan dole na tashi,amma shi kansa kana kallonsa kasan dauriya kawai yake kuma yayi haka ne dan qara min qarfin gwiwa.
Allah ka barmu da masoyanmu na gaskiya


Luv u oll ma famsπŸ’žπŸ’žπŸ’™πŸ’™RABON KWADO...πŸ’™πŸ’™




Er mutan ungogoπŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹






πŸ…Ώ46-πŸ…Ώ50


wai auta yaushe zaki bar wahalar da kanki kibar asarar hawayenki?Abinda kk yiwa kuka ya riga da ya faru,to y not ki samawa zcyrki sauqi ki dauki qaddara"ya aisha tashe ganin na samu damar kuka.


Banyi mgn ba domin nasan duk abinda zan fada mata bazata fahimta ba kunga maganar bata da amfani.


Da yamma ina kwance ina saqa da warwara ya aisha tazo ta zauna a kusa dani.


Ki tashi kije kiyi wanka"
Banyi musu ba na tashi dan ni kaina nasan ina buqatar wanka.


Dana fito kaya na tarar akan gadon sababbi ne na dauka na saka dan banida lkcn tsayawa tambaya.


Ga kayan kwallaya nan kiyi"naji ya aisha tace.


Kallonta kawai nayi.


Banajin zan iya shafa wani abu"nace ina niyyar kwanciya.


Ko kwalli baxaki sakawa wannan kodadden idon ba?"


Ya ilahi!!banasan damuwa.Daukan kwalli nayi na saka tare da daukan hijabin dana cire.


Ki bude jakar can akwai hijabi,bakya ganin wannan yayi datti?"


Jakar na nufa kawai dan naga abin bana qarewa bane.jin an fara kiran magriba yasa na fasa kwanciyar na tada sallah dan nayi alwala danaje wanka.


Dana idar ma zama nayi ina azkar din yammaci.sai danayi issha kafin na tashi akan sallayar.kamar jira take ta wani biqon plat din abinci.


Karba kawai nayi na fara dannawa badan inajin dadin abincin ba.


Kiyi hqr kinji auta?insha allah zakiyi alfahari da wannan auren,kinsan dai abbi yana sonki bazaiyi abinda yasan zai cutar dake ba.maganar sadiq kuma ki ajiye gefe ki rungumi mijinki da 'yay'an yaruwarki"


Surutanta taita yi dan maganarta bata min rai take.wai zanyi alfahari da wannan qaddararran auren?na rungumi mijinah?uban waye yace mijina ne?wlh na kusa fara dura ashariya tunda baza'a barni na huta ba.


Turo qofar akayi tare da sallama.Abbi ne da mijin ya fatima yana binsa a baya kamar tsohon munafiki.
Da gudu shahida da iman suka zo suka dafe ni,su kansu yaran yanxu haushinsu nakeji.
Turesu nayi a jikuna ina tsugunnawa ina gaida abbi.


Sama sama ya amsa min kafin ya fara yiwa ya aisha mgn.




Kin karbo takardar sallamar ne?"


Eh abbi na karbo"


To ita ta gama shiryawa dai koh?"


Eh ta gama"


To khadija ga mijinki nan zaku tafi,kya qarasa jinyar acan dakinki,Allah ya qara sauqi ya bada zaman lpy"yace yana kallo na.


Tirqashi!!wato ni ko irin gatan da masu gata suke dashi na sallama da mahaifiya da karbar nasiha a wajenta ni bazan samu ba?bani da gatan da za'aje gida a dauko ni sai a asibiti?wannan ua alama ce ta an gaji dani,taya ma mijin zaiga daraja ta bare kuma miji irin wannan?"


Tunani nane ya tsaya danjin ya aisha ta kama hannuna ta nufi hanyar waje dani.


A wata muta ta sakani kafin tace.


Auta kiyi hqr,nasan akwai abubawa da dama daba haka ya dace ayi ba,amma inaso ki cire komai a raki kuma ki ringa tuna waye abbi da kuma matsayinsa a wajenki.Akwai wata akwati zaku gani duk kayanki ne na buqata,sauran suna cikin wardrob,Ammi tace tana miki fatan alkhairi"


Kifa kaina nayi a cikin cinyoyi na dan ganin abbi yazo bakin motar,inaji sukai sallama dashi suka shigo cikin motar.
Dukansu a gaba suka zauna saini a baya,inajin tashin motar na sawa raina nayi bankwana ta walwala,kuma nayi dammarar karbar ko wani matsayi ne a gidan tunda hakan aka zabar min.
Shiru motar tayi sai surutun su iman da suke tayi ba qaqqautawa,shidai da eh ko a'a yake binsu dashi.


Jin motar ta tsaya yasa na tabbata ta faru ta qare.inaji duk suka fita a motar amma ban dago ba.


Malama ki fito kona janyo ki wlhnajiyo muryarsa a gefe na.


A hankali na dago kaina dan nasan zai iya aikatamin abinda yafi haka.
Saurin kare fuskata nayi dan ganin hasken daya dalle min fuska.a hankali na zuro qafata wadda na tabbatar ba gidan ya fatima muka zoba,to inane nan?Allah yasa gidan yankan kai ya kawo ni su yankani na huta.


Ganin yayi gaba ya fara tpy yasa nabi bayansa.Ganin girman gidan da qofofin da muke wucewa yasa na gasgata zargina.


Ki jirani anan"yace ba tare da ya juyo ba ya cigaba da tafiya.
Guri na samu na zauna ina tunanin inda kuma su iman sukayi dan dana fito banfansu ba.
Ganin ya dade bai dawo ba yasa nace qila ciniki ne bai fada ba.
πŸ’™πŸ’™RABON KWADO...πŸ’™πŸ’™






Written by:Er mutan ungogoπŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹








πŸ…Ώ41-πŸ…Ώ45




Dana koma daki ma wani sabon kukan na dasa.
Da gsk na rasa ya sadiq?da gsk ya sadiq ba RABONA bane ba?lallai duk wadda ta samu ya sadiq tafi kowa sa'a a duniya,ni kuma dana rasa shi pa?ni kuma nafi kowa rashin sa'a.


Da dai daya yayyena suka fara zuwa,inda kowacce tazo tausata take da bani hqr,abin takaicin ba wadda ta bani goyon baya a cikinsu,nidai a ganina zuwan nasu bashida wani amfani.
Haka suka tattara suka tafi ba wani cigaba,dan har lkcn naqi cin abinci kuma ban bar yin kuka ba.
A jiya zuwa yanxu harna rame,fuskata kuwa kamar an hura baloom sbd kumbura,muyarta kanta zuwa yanxu ta dashe,hawayena ne dai basu kai da qafewa ba.
Ina a kwance sallah ce kawai take tayar dani,ga wani azababben ciwon kai dake damuna.
Wayata ce ta fara neman agaji amma banyi niyyar dauka ba,dan tun rana ake ta faman kirana nasan bazata wuce yan scul dinmu ba ace banxo test ba.
Jin qarar wayar ta fara damuna yasa dole na miqe na dauko dan da alama mai kira bashida niyyar dainawa.


"Heartbeat"shine sunan da yaketa reto a saman wayar,banda niyyar daukar wayar saima tasata a gaba da nayi ina rusa kuka.
Mai zai kira ya fada min bayan yasan na rasa shi?kodai ya yarda da qudirina na guduwa ne?
Da sauri na daga wayar.Daga can naji yace"khadija!!


Naam"nace da dasasshiyar muryata.


Har yanxu bazaki bar yin kuka ba koh"


Bafa kuka nake ba"


To naji,inason qara baki hqr ne,khadija bawai dan mun rasa juna shikenan mun daina rayuwar farin ciki ba,dan allah ki saki ranki,ki bada hadinkai ayi abinnan lpy kinji?dan allah kada kiyi wani abu dazai badawa abbi rai,kindai san fishin iyaye akan yayansu"
Kuka nake kawai,dan yanxu na tabbatar na rasa shi,wlh

Please Login or Register in order to submit comment