Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

sai hakan ua sameni don babu wanda ya isa ya goge ƙaddararsa."




Tun kafin ya faɗi Ƙaddarar data sameshi Hawaye suka jiƙa fuskar Umma gashi kuma tana matuƙar jin tausayinshi aranta,don bata san wacce irin cuta ce ke damunsa ba?.


Share hawayenshi ya yi da abin goge gumi,sannan ya ce"ayanzu haka ina fama ne da ciwon oda,wanda sanadiyyar dukan da sukayi min ya janyomin ciwon oda,ayanzu haka an ciremin oda guda ɗaya saura guda ɗaya,ayanzu haka da guda ɗaya nake amfani tare da taimakon Allah da kuma taimakon likitoci."


Sosai abin ya bawa kowa tausayi.


Abinda basu sani ba shine Noor duk taji wannan hirar da sukayi tun daga farko har ƙarshe,wasu hawaye masu zafi suka zubo mata a ƙwarmin idanuwanta,sosai Ahmad ya bata tausayi ashe daman shine wanda mahaifiyarta ta bata labarinsa,mutumin daya taimaketa daga hannun mugaye masu muggan makamai?.ta rasa dalilin daya sa asanda mahaifiyarta take da lafiya bata isa ta fita ba,sai kaga sai anso cutar da ita abin yana ɗaure mata kai tare da gula ƴar ƙaramar ƙwaƙwalwarta,ita dai tasan ba komai ne dasu ba?sai dai ma aji tausayinsu a basu?to me suke nema da mahaifiyarta?kukanta ne ya fara fitowa fili duk sai hankalinsu yayo kanta,musamman ma Ahmad wanda jikinsa har rawa yake don ya iso wajen Noor ɗin,don yadda yake jin wannan kukan na ta tamkar kukan aradu a sama.




sosai Noor ke kallonsa,ko da ba'a gata mata ba tasan abinda ya faru da ita balle taji duk abinda ya faru da i'ta ɗin.


"Sannu Noor Allah ya baki lafiya".


Cewar Umma wacce taji daɗin farkawar Noor har ranta,tana matuƙar son Noor sosai a kullum addu'arta bata wuce Allah ya bawa Noor miji na gari ba.


Ahmad ne ya fara ƙarasowa wajen da take,bai san lokacin da ya riƙo hannunta ba,ya damƙe su sosai kamar wani zai ƙwace masa ita sannan ya ce.


"Sorry Noor"
"ki yafe min ba asan rai na na kaɗe ki ba".


Motsawa ta yi tana son cire hannunta cikin na sa,amman ya ƙi ya bata wannan damar,adole ta haƙura ta bishi da manyan eyes ɗinta waɗanda suke rikitar da mazaje ba mazare ba.


Wani irin abu yake ji daya ke kallon Noor,ashe bai ga tsantsar baiwar Noor ba sai yanzu,ya yi murmushi har sai da dimples ɗinsa ya lotsa.


Noor ta lumshe idanuwa ta buɗesu akan Ahmad wanda ya zamar mata kamar wani sabo,don indai Noor za tayi magana sai ta lumshe idanuwanta,shine mutane da dama suke ganin wai iyayi ne kawai amman ba halittar ta bane.


Kusan shiɗewa yaso yi a zaune ganin abinda Noor ɗin ta yi,idanuwan sukayi wani farrr tare da kaɗawar gashin idanuwanta waɗanda ke atsaye xara zara.


Bai san lokacin da ya saki hannunta ba,ya yi saurin ja ba Hajiyar Ahmad ta ƙaraso tana yimin sannu,na yi murmushi ina kallon matar don sai naji tana matuƙar burgeni.


Ta ɗan shafa kaina sannan ta ce"sannu Beauty na,yanzu me ke miki ciwo"?.


Ɗan murmushi na yi ina kallon fuskar Ummana wacce itama ni ɗin take kallo,don duk hankalinta yana kai na.


"Babu abinda ya ke min ciwo Hajiya ƙafata ce ke ɗan yimin ciwo amman yanzu da sauƙi".


"Masha Allah,Allah ubangiji ya baki lafiya Ni yanzu zanje gidane aƙwai ƴar ƙanina wacce ke karatu awaje na to nasan tana cen hankalinta a tashe gwara in koma gida,amman gobe insha Allah zan dawo kinji beauty na".?


Ɗaga mata kai na nayi irin na masu shagwaɓar nan,sannan mukayi sallama taje sukayi sallama da Umma sannan ta tafi Ahmad sai kallona ya ke,yana wani irin murmushi ni har na fara gundura da irin kallon daya kemin,na sunkuyar da kai na kawai don ni ban saba kallon namiji ba,ko da a unguwar mune kuwa ban fiya wuce majalissar maza ba sai dai in canja hanya saboda bana son takura ko kallo,gashi ni kuma Allah ya yimin ƙirar da za'a kalle ni ɗin.
Suna tafiya Hadiza ta lallaɓo dai dai kunne na ta raɗamin wani abu,murmushi kawai na yi sannan cikin shagwaɓa na kalli fuskar Ummana na ce"Umma kinga Hadiza ko?Allah idan na samu lafiya sai nayi maganinta".


Murmushi Umma tayo sannan ta ce"Hmm wa ke shiga tsakaninku ƙwayi faɗanku ma ku shirya amman ni dai ba dani ba".


Sosai Hadiza ke dariya sannan ta ce"to idan kin isa yanzu ma kizo ki rama mana?kin riga da kin zama gurguwa zaki wani ce zakiyi faɗa"?.


Na ɗaure fuska sosai kamar zanyi kuka na ce"Umma kinganta ko?Allah ni ta koma gida kawai,gwara taje cen su ƙarata ita da Inna Lami don ita ce dai dai da Hadiza".




Dariya Hadiza ta yi sannan ta ce"Hmm wai ni baku san ma me ya faru ba"?.


Hararta na yi sannan na ce"oho ke kika Sani don kunfi kusa ke da Inna Lamiyo".


Dariya sosai Hadiza ta yi harda riƙe ciki sannan ta ce"Hhh ai kuwa dai munfi kusa,amman kin san yau Me Inna Lami ta aikata kuwa"?.


Umma ce ta yi magana yanzu ta ce"a'ah bamu sani ba sai kin faɗa"?.


"Hmm da Hajiyar Ahmad ta miƙo mata kuɗi da gudu ta amshe,wai da Hajiya take ce wa ina mahaifina a faɗa masa zancen tahowa ta asibiti kinsan me ta ce?ce wa ta yi wai in tafi babu komai babu abinda zai ce,ita da rakiyarmu har ƙofar gida."


Ta faɗi hakan tana dariya sosai.




Nima ƴar dariyar na yi sannan na ce"Hmm ai na Inna Lami kaɗanne ma don nasan na gidanmu sai yafi na Inna Lami don su Inna Saude sun taka Inna Lami akan son abin duniya,ita da take da kuɗi ma ta yi haka balle kuma su da basu da komai,idan ma sun samu sai dai ya ƙare abin bokaye da ƴan tsibbu".


Sosai Hadiza ke dariya har tana sakkowa daga saman kujerar da take.


Na ce"muguwa Hadiza kinji mugunta,bani labari insha don ƴan gidanmi nasan har ɗan ƙaramin ya ƙi xa'a tayar."


"Hmm ai Da Inna Saude da Inna Lami an kusa hawa sama a faɗo,don ita Inna Saude ta tafi wajen Baba yo munafunci anan aka bawa Inna Hafsatu ƙyautar Naira dubu biyar,ina baki labari mutuniyar ki Inna Saude na dawowa taga an bawa Jerry ɗinta kuɗi ai sai aka hau rigima,ke daga baya ma agaban Hajiyar Ahmad Inna Saude ta karɓw kuɗin hannun Inna Hafsatu,in taƙaice miki dai Hajiyar Ahmad sai ta bawa Inna Hafsatu haƙuri ta bata wani,don Inna Saude ƙin bada na hannunta ta yi wai sai dai kowa ya raba asara,matarki ta yi mirsisi ta tura kuɗi hammata".


Sosai muke dariya hat da Umma gwanin ban sha'awa.



Sai ga Ahmad da Dr Xain sun shigo,Dr Xain ya ce"ah lallai patient ɗina ta samu lafiya har da dariya irin wannan"?.


Murmushi na ɗanyi,ina dafe da kai na wanda naji yana matuƙar saramin kamar zai cire.


Ban san Ahmad yana kai na atsaye ba,sai naji yana ce wa"Noor kanki ke ciwo ko?kema me ya kaiki dariya kina fama da rashin lafiya?ko jinin da aka saka miki sai yanzu ya ƙare,don Allah ki dinga kulamin da kanki".


Suɓul da baka Ahmad ya yi,don na lura shi yana da matuƙar kunya,amman wataƙila akaina bazai iya yin kunyar ba.


Dukkansu kallon Ahmad suke yadda ya dage yana faɗar maganganu akan ɗan ciwon kan dana ke yi,ko da Ahmad bai faɗa ba tabbas kowa yasan aƙwai abinda ya ke aransa.
Lokaci ne kawai zai nuna hakan,koma ace tun yanzu lokacin ya nuna aƙwai ayar tambaya akan Ahmad ɗin,don idan kajo kare na shinshina takalmi yasan abinda ya gano.


Dr Xain ya yi murmushi sannan ya ce"come down Barrister Ahmad ka daina damuwa da hakan,shima hirar da takeyi yana cire mata kewar wasu abubuwa nw da dama,saboda idan ta zauna ita kaɗai za tayi ta tunani ne wand mu likitoci bama san hakan ta kasance da marar lafiyarmu,munfi son ya dinga samun emotion mai kyau."


Sai sannan Ahmad ya zauna sannan ya ce"amman Dr babu matsala ciwon kan na ta ko?".


"Babu komai wannan jinin da aka ƙara mata ne,so bai gama shiga jikinta ba sai ahankali rashin jini shine ya ke kawo hakan,amman ahankali komai zai yi dai dai insha Allah".


Ɗan murmushi ya yi wanda ke ƙara masa kyau akoda yaushe,don Ahmad kyakkyawane ajin farko,babu macen da zata ce bata son Ahmad don ya haɗa komai daya kamata duk mace taso shi.


Juyar da kaina na yi daga barin kallonsa,don bana son ya ramfoni da kallonsa,amman ina tuni ya gane kallonsa dana ke yi,ya sakarmin murmushi da sauri na juyar da kai na.don wani irin abu dana ji araina kuma wanda ban taɓa jinsa akan namiji ba.




Ana cikin haka,wasu samari suka fara shigowa da kaya cikin ɗakin,katan ɗin ruwa da katan ɗin maltina da madara sai su lemo dasu apple masu yawa.


Sosai na bisu da kallo har suka ajje kayan,ina mamakin daga ina waɗannan kayan kuma suka fito?sai dai nasan bazasu wuce daga wajen Ahmad ba,don dai nasan wa muke dashi da zai yi mana wannan hidimar?amsar shine babu?don nasan ƙanin Umma ko zamu mutu da yunwa bazai zo inda muke ba,don tun tasowa ta zan iya irga sau nawa iyalinsa suka zo inda muke,wai su masu kuɗi kuma suna ƙyamar shigowa cikin talakawa.
bayan sun gama shigowa da kayanne Ahmad ya tashi tsaye sannan ya ce"To Umma ni xan tafi sai Allah ya kaimu gobe Insha Allah zan dawo da wuri duk da ina da meeting a Abuja amman zan ɗagasa zuwa Jibi".


Ya faɗi hakan kana asunkuye,alamun yana jin kunyar Umna ɗin.


Umma ta ce"Haba Ahmad ai da ka barshi ma ka tafi Taron na ka,saboda kada ya haifar da wata matsalar,indai Don Noor ne ai ta fara samun lafiya ma".


"A'ah Umma idan ma na tafi nadan bazan wani aiwatar da abin kirki ba,gwara dai in dawo inga jikin na ta kafin jibi kuma in wuce Abuja ɗin".


Sosai suke kallonsa,wai har yana ce wa ma idan ma ya tafi ba zai iya aiwatar da anin kirki ba?kowa mamakin abin ya ke,don yadda ya ke nunawa Noor kulawa abin ya yi yawa.


Yana faɗar hakan yasa kanshi ya fita,yana ɗan sosa ƙeyarsa don yasan ya yi rashin kunya,ga mahafiyar Noor awajen amman yana suɓul da baka.


Murmushi kawai ya tsinci kansa dashi har ya shiga mota ya auce gidansu wanda ke Nassarawa G.R.A.yana tuƙi Idanuwansa na hasko masa da fuskar Noor da wannan idanuwan na ta masu matuƙar tafiya dashi.




Yana isa gida ɓangaren Hajiyarsa ya fara nufa,Ya shiga babban falonta wanda ya yi matuƙar haɗuwa da tsaruwa,Zaliha ya tarar a falon Hajiyarsa ta yi wani irin mugun tagumi da hannayenta duka guda biyu.


Sosai ya yi mamakin wannan tagumin na ta,ya matsa kusa da ita ya zauna sannan ya ɗan karkaɗa mata hannayensa amman Zaliha bata ɗago ta kallesa ba.


Sosai ya yi mamaki don ganin ƴar ƙaramarta da ita amman ace ta faɗa cikin irin wannan tunani haka?.


"Zaliha!Zaliha!!Zaliha!!!.


Da sauri ta zabura zata gudu,idanuwanta sukayi rau rau sannan ta ce"Allah Yaya ka tsorata ni sosai,ina nan ina tunanin rashin dawowarka da wuri."


Ɗan murmushi ya yi sannan ya ce"au don ban dawo da wuri ba shine kika zauna zaman tunani?to Allah ya shirye ki"?.


"Allah yaya ban saba ganin ka daɗe awaje irin haka ba?Hajiya ma yanxu ta shigo take gaya min wai ka buge wata yarinya ne amman yanzu da sauƙi sosai,kuma har tace kaima ka taho amman kusan awa ɗaya naga baka dawo ba,kamar wanda xai taho daga wani garin?."


Ta faɗi hakan cikin shagwaɓa sosai kamar za tayi kuka.


Ruƙo hannayenta ya yi sannan ya ce"to yanzu dai tashi ki kawomin abinci ɗakina,zanje wajen Hajiya Yanzu ki jira ni fa"?.


Murmushi Zaliha tayi sannan ta ce"to Yaya ina nan ina zaman jiranka".tana faɗat hakan tayi hanyar kitchen don haɗo masa abincin.






Yana shiga ɗakin ya samu Hajiyarsa tana waya,ya jira har sai da ta gama tukunna don tana magana da wani balarabe ne wanda suke yi mata safarar kaya daga Dubai zuwa Nigeria.


Tana gamawa ta kalli ɗan na ta,Sannan ta yi murmushi ta ce"Baba na ka dawo?ya ka baro Beauty na"?.


Ɗan murmushi ya yi yana ɗan sosa ƙeyarsa sannan ya ce"Beautynki tana nan lafiya jikinta kuma da sauƙi sosai Hajiya."


Murmushi ta yi sannan ta ce"to Allah ubangiji ya bata lafiya,ni yarinyar ta ƙwantamin sosai azuciyata wallahi".


Murmushi Ahmad ya yi sannan cikin shagwaɓa ya ce"Ni Hajiya sai naga kamar kinfi sonta ma dani".?


Ɗan murmushi ta yi sannan ta ce"haba My son ai babu wanda zai ƙwace maka wannan sarautar ta ka,sai dai fa gaskiya wannan yarinyar ina sonta sosai wallahi,sai nake jinta ma tamkar ƴar cikina."


Murmushi ya yi sannan ya ce"gaskiya ne Hajiya don yarinyar tana da farin jini sosai,nima ta ƙwantamin acikin zuciyata sosai,har ban san ma yadda zan ƙwatanta abin a ƙalbi na ba".


Sosai Hajiyarsa ke kallonsa sannan ta ce"Hmm my son ko dai"?.


Da sauri ya fice daga cikin ɗakin don tsabar kunyar da yaji.


Zaliha kuwa dake riƙe da tiren abinci ai sai ta saki ƙwanon tiren ji ka ke tassssssss. . .






*GIDAN SARAUTA*






. . . . . .tana zaune a babban falonta,ta ɗora ƙafa ɗaya kan ɗaya wasu bayi na gefe suna ɓare mata kayan marmari.


Magajiya ce ta shigo ta tsugunna sannan ta ce"ranki ya daɗe,Allah ya ƙara miki nisan ƙwana ya ƙara miki lafiya,uwar Yarima me zuwa insha Allah."


Wani ɗan murmushi Kilishi ta yi sannan ta ce"magajiya kenan kina ƙara min ƙwarin guiwa akoda yaushe,shiyasa aduk cikin bayin gidan nan nake ji dake,saboda kina yimin fatan samun Yarima".


"A'i Uwar gijiyata har mafarki nake miki akan kin haifi Yarima,ba waccen sadaka yallar balarabiyar ba,wai don tana ganin ta haifi ɗa namiji shine take wani hura hanci da kuma baki."


Wani irin murmushi ta yi,sannan ta miƙe tsaye,Kuyangun dake yi mata tausa suka zube hannayensu a ƙasa ta takesu,ta tsaya akan hannayensu sannan ta juya tana fuskantar Magajiya ta ce"Tashi muje ɗaki aƙwai aikin dana keson kiyi min".


Da sauri Magajiya ta miƙe,jiki har yana rawa don tasan uwargijiyarta bata son jira,tafi son duk abinda ta ce ayi to ayishi ɗin akan lokaci.


Tana tafiya kuyangun suka kalli junansu sannan Wacce ake ce wa Bariria ta ce"oh yau su Magajiya an jiyo munafunci har wani rawar ƙafa take,da ita da jakadiya ban san wanda yafi wani iya gulma ba".


Suna shiga ɗakin Magajiya ta zube a ƙasa,ita kuma Kilishi ta zauna akan wani lallausan capet wanda yasha tim tim irin na gidan sarauta.


Sosai Magajiya ta buɗe idanuwa tana kallon Uwar ɗakin na ta,sannan ta ce"ranki ya daɗe gani?ina fatan dai a wannan karon ko ke ko su. . . . .✍🏿






@@Miss green ce🍀🫵🏾






*Bazan ga ƙaunar da kuke nunamin ba,har sai kun taya ni da share da kuma comments me ratsa zuciya,ina alfahari da masoyana aduk inda kuke.*




Masu yimin copy na littafi,kuna ɗorawa amadadin ku kukayi,babu komai bazanyi Allah ya ida ba,sai dai in gode muku don na san duk cikin love ne,amman aji tsoron Allah🙏🏼🙏🏼🙏🏼.








_Ummu Maheer_
*DINYAR MAKAHO*




_Miss Hajo_
*KHADIJATUL SABREEN*




_Mrs Bukhari_
*ANGULU DAKAN ZABO*


_Ummu Affan_
*SANDAR MAKAUNIYA*


_Mom Islam_
*TSAUTSAYIN TAUNA*


*Ga tsarin yanda biyan yake*


_Guda d'aya 300_


_Guda biyu 500_


_Guda Ukku 700_


_Guda hudu 800_


_Guda Biyar 1k_




Kai tsaye zaku iya turo kuɗinku ta wannan hanya.


0037219728
FATIMA RABIU SUNUSI
StanbicIBTC BANK




Shaidar biya ta nan


0810 433 5144


Masu turo kati MTN ta wannan number.


0702 616 6536


Ƴan Niger zaku turo da naku kai tsaye ta wanna number.


0706 860 6171


Mun gode da kasancewa da gawurtattu biyar taku na biyu.






*TALLAH*
Ina kuke amare uwayen gida kai har ma da ƴan mata? Ko kun san Mrs Bukhari mai kayan ƙamshi, ai in dai batu na kayan ƙamshi gyaran jiki da na ɗaki to kai tsaye ku ne mi Badi'at domin gwana ce ta ko wanne fanni a ciki. "Wai ƙamshi kina nufin Badi'at dai marubuciyar nan tamu mai nishaɗantar da mu?"
"Tabbas Fati ita take magana, ai kin dai ji yadda ake magana a kai na, hatta me gidana ya jinjinawa Badi'at domin duk wani ƙamshi da zaki ji a jikina tare da gidana to daga ita ne, ke me kankat ma har gyara na nake yi domin gyaran aurena daga gareta ne, shi ya sa bana wasa da gyaran jikina da na gidana har kuke kirana da ƙamshi."
"Eh tabbas nima na jinjina mata, kuma zaki bani addireshinta domin nima na kwankwati wannan garaɓasa. Ko zaki iya faɗa mini abubuwan da take sayarwa.?"
"Bari na faɗa miki akwai...


Humra
Kulacca
Sudanese Humra
Kulacca ta gashi.
Turaren wuta ɗan gaske, iri daban daban.
Turaren mopping
Room freshner
Turaren turara kaya.
Turaren wuta na toilet
Sannan akwai ingantaccen maganin infection
Ina da magungunan mata, wanda zai gyara amarya da uwar gida.
Wanda zasu shiga daga ciki kuma
Akwai sabulun amare, da dilka ta amare, wanda zaisa amarya ta fito ta haska tas
Kabbasa
Setin kujerar tsugunno
Sannan inayin turaren wuta da kasko, da ashana wanda ake rabawa a taron biki ko suna.
Ina bayar da sari.


Ma sha Allahu to taya zan sameta domin mallakar nawa?


"Kai tsaye zaki mata magana ta whatsApp ko kiranta ta wannan number.


08179523215




*TALLAH*
A yau nazo muku da manya manyan magunguna domin gyaran Auranmu! Saboda yadda zamantakewarmu ta AURE keta kara tabarbarewa. Mata iyayenmu ku fito ku gyara jikinku , domin wallahi har Abadan macen da bata gyara bata isa ta hada kanta da mace me gyara ba har abadan! Mu gane yaku yan uwana mata, ma’aurata! wallahi gyara shine mace Akwai mata dayawa dasuka san magunguna na, a online Suna siya kuma Alhmdulillahi ba wadda ta siya bata dawo tamin godiya ba, Alhmdulillahi!Alhmdulillahi! Alhmdulillahi! Yawancin mata dayawa na nemana ta dayan sim dina sede nayi losing dinsa sede wannan shi yake Aiki 08104335144, A YAU NAZO MUKU DA MAGUNGUNA INGANCI DA IZININ UBANGIJI, WATO AINIFIN HADI Iri ~iri na MALLAKA D’ANA MIJI ALFARMAR ANNABI SAW, ina tabbatar muku da magunguna na babu shamaki base na tsaya bata lokaci a bayaniba zanso ku gwada dan tantance GASKIYA * Akwai cututtukan dake hana maganin mata aiki idan kinason sani ki tuntubeni ta wannan lambar 08104335144 wadannan cututtukan inhar kinadasu wallahi duk maganin daza kisha bazeyi Aiki ba, kuma bazaki taba fahimtar komiba a harkar dadih na magungunan mata.


*MUNADA MAGUNGUNA AVAILABLE KAMAR HAKA*👇🏽


*ingantaccen maganin infection *


Ingantaccen maganin basir


Ingantaccen maganin gyaran nono


Ingantaccen maganin gyaran hips


Ingantaccen maganin kara kiba kiyi dumur~mur dake


Ingantaccen maganin rage tumbi meyi tsakani da Allah


Ingantaccen maganin matsin farji mesa dadin farji ga azzakarin d’ana miji.


Ingantaccen MALLAKA TA DOMIN ALLAH (Bata harkoki) shine sunansa, hmmmm Wannan magani inada tabbaci a kansa shidin hadine kawai na mallakar d’ana miji akwai komi a cikinsa na mallaka hajiya ki gwada kisha mamaki Alfarmar Annabi SAW.


Se matsin (GAMADIDI) wannan matsi in kikayi amfani dashi har abadan abidina mijinki baze kawo a gaban wata ya mace ba in har ba gabanki bane wannan inada tabbaci a knsa 💯 kuma wadanda suka saya ma sun kara tabbatarmin da kyaunsa na mamaki.


Akwai zallan hadi na amarya


Akwai hadi na uwar gida sarautar mata wannan seat ne akwai komi a cikinsa.


Akwai ingantattun gumba iri iri kamar haka 👇🏽


Akwai gumbar Madara
Akwai gumba me rubutu 🤐
Akwai gumbar kankana
Akwai gumbar giginya (sa megida kuka)
Akwai ingantacciyar gumba me suna (BARIN MAKAUNIYA)
Akwai gumbar hasi
Akwai zallar gumba wadda ita ta rubutuce zallarta zaki ganta baka karki damu Aikin kawai zaki duba 😉
Akwai gumbar gero
Akwai gumbar ridi
Akwai gumbar garin gamadidi ita ta mallaka ce zallarta.🤐


Akwai tsumi iri iri sunansu sha yanzu magani yanzu 💯👇🏽


Akwai tsumin kankana
Akwai tsumin baure
Akwai tsumin rubutun Ayar Allah
Akwai tsumin kwakwa
Akwai tsumin giginya
Akwai tsumin GORON SUDAN (wannan special ne dan kudinsa ma daban yake)
Akwai ingantattun magunguna na tada shaawah kama daga na turawa har zuwa na Islamic wato namu na gangajiya. Akwaifa maganin maza madam na hausa dana turawa 😉 duk basuda side effects 👌


Akwai rubutun mallaka
Akwai zoben mallaka
Akwai hayakin mallaka
Akwai zani na mallaka
Akwai hadin ci da kaza
Akwai hadin yan shillah
(Muna dafa kaji da yan shillar ma dade sauran abubuwa da dama,)
Akwai dambun nama na mata wanda ke dauke da magungunan sirri na mata mesa tsantsi da laushi da ruwa a farjin mace 😉


Akwai magunguna na ban mamaki wadanda base na rubutasu ba saboda SIRRI 😉
Muna aika magungunan mu kasa kasa gari gari *UWAR GIDA KI GARZAYO QUEN SANAF Islamic chemist kise magunguna na ingantattun ne insha Allahu kin wuce takaicin d’ANA MIJI * direct to me 08104335144 muna sauraron masu shawarwari a kan zaman AURE insha Allahu, amma in knsan baki shirya siyan magungunan jima’i ba na mata ko na maza pls karki kirani.
*_📲Typing_*.






*_🪁ƊINYAR MAKAHO...!🪁_*
_(Ta nuna a hannunsa)🍀_










_*UMMU MAHER(MISS GREEN ce)🍀*_


_AREWA BOOK👉🏼_
Rabiattu0444


*GAWURTATTU 5🔥*
------------------------




P. 9&10




............"Hmm Magajiya kenan,kina tunanin a wannan karon zan bar wannan balarabiyar tasha ruwa ne?kema kinsa halina babu abinda ya shafeni a mutu ko kuma ayi rai ni dai bai dameni ba".


Wata mahaukaciyar dariya Magajiya ta yi sannan ta ce"Hmm Uwar gijiyata mu fa mu kashe mutum ba komai ba,indai har zai shigo gonarmu to zamu gama dashi yanzun nan,ni har mamaki ma nake ta yadda akayi har yanxu balarabiyar nan take zaune agidan da bai cancanta ta zauna ba".?


Kilishi ta kalli Magajiya sosai ta ɓata fuska tamkar dai bats taɓa wani abu wai shi dariya ba,sannan ta ce"Magajiya duk ranar da kika bari bakinki ya ƙara kuskure faɗar maganganu akan gazawar danayi don barin wannan banzar,wallahi sai dai uwarki ta haifi wata amman ba ke ba".


Ta faɗi hakan tana karkaɗa mata hannu,tana fito da fici-ficin idanuwanta waje tamkar wata mayya.


Da sauri Magajiya ta kama wagagen bakinta sannan ta ce"ki yimin afuwa Uwar ɗakina ni dai banason mutuwa yanzu Allah ya gani,ba tare dana yi aure na ga ƴaƴa na".


Kilishi ta murɗa bakinta gefe alamar ke kika sani, sannan ta tashi ta ɗakko wata takadda fara sol,ta kalli Magajiya sannan ta ce"yauwa wannan takaddar da ki ke ganinta Takadda ce daza ta tarwatsa rayuwar wasu acikin gidan nan,saboda haka kada kiyi min wasa da i'ta,idan ba haka ba ki janyowa kanki masifa".


da sauri Magajiya ta miƙo hannu zata amshi wannan takaddar,da sauri Kilishi ta amshe ta sannan ta ce"ke!Magajiya ki buɗe kunnuwanki da kyau kisan yadda zaki kula da wannan takaddar haka zaki kula da rayuwarki,akasin hakan kuma to tabbas kina cikin babbar masifa".


Magajiya ta waro idanuwa waje kamar zata zuga aguje,don wani lokacin idan Kilishi ta juya mata,sai taga tamkar dai wata zaki ce,don Kilishi sam bata tsoron Allah,wai duk akan bata haifi ɗa namiji ba kuma gashi ita ce mace ta farko awajen Sarki Ƴaƴanta goma kuma duk mata ayanzu har tana da jikokinta ma,ƴan mata biyu ne waɗanda bata aurar ba amman har yanzu bata yi hankali ba,rashin imanin na ta ma gaba yake ƙarayi ba baya ba don anason kullum mutum yana girma yana ƙara hankali,amman ita Kilishi kamar kowacce rana ƙara mata rashin imani ake.


Kilishi ta juyawa Magajiya Baya,tana sanye cikin wata doguwar riga tana jan ƙasa irin ta manyan mata ƴan gidan Sarauta,kana ganin rigar ba sai an faɗa maka ba,tasha kuɗi sosai ba rigar talaka bace.


Allah sarki talaka,Allah dai ya rufa mana asiri duniya da lahira.




Magajiya na ganin Kilishi ta juya mata baya tasan wannan maganar ba ƙaramin muhimmanci bane da maganar,ta gyara zaman da tayi sosai don jin abinda Uwargiyarta zata faɗa mata.




"Magajiya!Magajiya!!Magajiya!!!."


"Sau nawa na faɗi sunanki"?.


Magajiya ta haɗiye wani yawu me zafi,don Magajiya aƙwai tsoro kuma aƙwai rashin imani.


"Uwar ɗakina Sau uku kika faɗa,Allah dai yasa lafiya"?.



"Wannan Takaddar tafi ɓangaren Fulanin Sura da i'ta,Idan kika je tunda ta yarda dake sai ki shiga ɗakinta ki jefar da ita,sai kiyi sauri ki fita daga sashenta,awannan aikin da zakiyi kada ki yarda kowa ya ganki,idan kuma kika bari kika yarda aka ganki to wallahi kinsan sauran".


Tana faɗar hakan ta jehowa Magajiya wannan takaddar.


Hannu na rawa Magajiya ta ɗauke wannan Takaddar,ta buɗe bakin zaninta ta ɗaure Takaddar sosai da sauri ta fice daga sashen Kilishi,ta fita ta ƙofar baya tana ɗan waige waige tamkar mara gaskiya,ko da yake ance mara gaskiya ko aruwa ya ke sai yayi gumi.




*Ahmad Pov*


. . . . . . . .Sosai jikin Zaliha ya yi mugun sanyi ganin abinda ta aikata,gashi kuma duk ta ɓatawa yayan na ta jiki,da sauri ta yo inda yake bata sani ba

Please Login or Register in order to submit comment