Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ga ƙaunar da kuke nunamin ba,har sai kun taya ni da share da kuma comments me ratsa zuciya,ina alfahari da masoyana aduk inda kuke.*




Masu yimin copy na littafi,kuna ɗorawa amadadin ku kukayi,babu komai bazanyi Allah ya ida ba,sai dai in gode muku don na san duk cikin love ne,amman aji tsoron Allah🙏🏼🙏🏼🙏🏼.


_Ummu Maheer_
*DINYAR MAKAHO*




_Miss Hajo_
*KHADIJATUL SABREEN*




_Mrs Bukhari_
*ANGULU DAKAN ZABO*


_Ummu Affan_
*SANDAR MAKAUNIYA*


_Mom Islam_
*TSAUTSAYIN TAUNA*


*Ga tsarin yanda biyan yake*


_Guda d'aya 300_


_Guda biyu 500_


_Guda Ukku 700_


_Guda hudu 800_


_Guda Biyar 1k_




Kai tsaye zaku iya turo kuɗinku ta wannan hanya.


0037219728
FATIMA RABIU SUNUSI
StanbicIBTC BANK




Shaidar biya ta nan


0810 433 5144


Masu turo kati MTN ta wannan number.


0702 616 6536


Ƴan Niger zaku turo da naku kai tsaye ta wanna number.


0706 860 6171


Mun gode da kasancewa da gawurtattu biyar taku na biyu.




*TALLAH*
Ina kuke amare uwayen gida kai har ma da ƴan mata? Ko kun san Mrs Bukhari mai kayan ƙamshi, ai in dai batu na kayan ƙamshi gyaran jiki da na ɗaki to kai tsaye ku ne mi Badi'at domin gwana ce ta ko wanne fanni a ciki. "Wai ƙamshi kina nufin Badi'at dai marubuciyar nan tamu mai nishaɗantar da mu?"
"Tabbas Fati ita take magana, ai kin dai ji yadda ake magana a kai na, hatta me gidana ya jinjinawa Badi'at domin duk wani ƙamshi da zaki ji a jikina tare da gidana to daga ita ne, ke me kankat ma har gyara na nake yi domin gyaran aurena daga gareta ne, shi ya sa bana wasa da gyaran jikina da na gidana har kuke kirana da ƙamshi."
"Eh tabbas nima na jinjina mata, kuma zaki bani addireshinta domin nima na kwankwati wannan garaɓasa. Ko zaki iya faɗa mini abubuwan da take sayarwa.?"
"Bari na faɗa miki akwai...


Humra
Kulacca
Sudanese Humra
Kulacca ta gashi.
Turaren wuta ɗan gaske, iri daban daban.
Turaren mopping
Room freshner
Turaren turara kaya.
Turaren wuta na toilet
Sannan akwai ingantaccen maganin infection
Ina da magungunan mata, wanda zai gyara amarya da uwar gida.
Wanda zasu shiga daga ciki kuma
Akwai sabulun amare, da dilka ta amare, wanda zaisa amarya ta fito ta haska tas
Kabbasa
Setin kujerar tsugunno
Sannan inayin turaren wuta da kasko, da ashana wanda ake rabawa a taron biki ko suna.
Ina bayar da sari.


Ma sha Allahu to taya zan sameta domin mallakar nawa?


"Kai tsaye zaki mata magana ta whatsApp ko kiranta ta wannan number.


08179523215




*TALLAH*
A yau nazo muku da manya manyan magunguna domin gyaran Auranmu! Saboda yadda zamantakewarmu ta AURE keta kara tabarbarewa. Mata iyayenmu ku fito ku gyara jikinku , domin wallahi har Abadan macen da bata gyara bata isa ta hada kanta da mace me gyara ba har abadan! Mu gane yaku yan uwana mata, ma’aurata! wallahi gyara shine mace Akwai mata dayawa dasuka san magunguna na, a online Suna siya kuma Alhmdulillahi ba wadda ta siya bata dawo tamin godiya ba, Alhmdulillahi!Alhmdulillahi! Alhmdulillahi! Yawancin mata dayawa na nemana ta dayan sim dina sede nayi losing dinsa sede wannan shi yake Aiki 08104335144, A YAU NAZO MUKU DA MAGUNGUNA INGANCI DA IZININ UBANGIJI, WATO AINIFIN HADI Iri ~iri na MALLAKA D’ANA MIJI ALFARMAR ANNABI SAW, ina tabbatar muku da magunguna na babu shamaki base na tsaya bata lokaci a bayaniba zanso ku gwada dan tantance GASKIYA * Akwai cututtukan dake hana maganin mata aiki idan kinason sani ki tuntubeni ta wannan lambar 08104335144 wadannan cututtukan inhar kinadasu wallahi duk maganin daza kisha bazeyi Aiki ba, kuma bazaki taba fahimtar komiba a harkar dadih na magungunan mata.


*MUNADA MAGUNGUNA AVAILABLE KAMAR HAKA*👇🏽


*ingantaccen maganin infection *


Ingantaccen maganin basir


Ingantaccen maganin gyaran nono


Ingantaccen maganin gyaran hips


Ingantaccen maganin kara kiba kiyi dumur~mur dake


Ingantaccen maganin rage tumbi meyi tsakani da Allah


Ingantaccen maganin matsin farji mesa dadin farji ga azzakarin d’ana miji.


Ingantaccen MALLAKA TA DOMIN ALLAH (Bata harkoki) shine sunansa, hmmmm Wannan magani inada tabbaci a kansa shidin hadine kawai na mallakar d’ana miji akwai komi a cikinsa na mallaka hajiya ki gwada kisha mamaki Alfarmar Annabi SAW.


Se matsin (GAMADIDI) wannan matsi in kikayi amfani dashi har abadan abidina mijinki baze kawo a gaban wata ya mace ba in har ba gabanki bane wannan inada tabbaci a knsa 💯 kuma wadanda suka saya ma sun kara tabbatarmin da kyaunsa na mamaki.


Akwai zallan hadi na amarya


Akwai hadi na uwar gida sarautar mata wannan seat ne akwai komi a cikinsa.


Akwai ingantattun gumba iri iri kamar haka 👇🏽


Akwai gumbar Madara
Akwai gumba me rubutu 🤐
Akwai gumbar kankana
Akwai gumbar giginya (sa megida kuka)
Akwai ingantacciyar gumba me suna (BARIN MAKAUNIYA)
Akwai gumbar hasi
Akwai zallar gumba wadda ita ta rubutuce zallarta zaki ganta baka karki damu Aikin kawai zaki duba 😉
Akwai gumbar gero
Akwai gumbar ridi
Akwai gumbar garin gamadidi ita ta mallaka ce zallarta.🤐


Akwai tsumi iri iri sunansu sha yanzu magani yanzu 💯👇🏽


Akwai tsumin kankana
Akwai tsumin baure
Akwai tsumin rubutun Ayar Allah
Akwai tsumin kwakwa
Akwai tsumin giginya
Akwai tsumin GORON SUDAN (wannan special ne dan kudinsa ma daban yake)
Akwai ingantattun magunguna na tada shaawah kama daga na turawa har zuwa na Islamic wato namu na gangajiya. Akwaifa maganin maza madam na hausa dana turawa 😉 duk basuda side effects 👌


Akwai rubutun mallaka
Akwai zoben mallaka
Akwai hayakin mallaka
Akwai zani na mallaka
Akwai hadin ci da kaza
Akwai hadin yan shillah
(Muna dafa kaji da yan shillar ma dade sauran abubuwa da dama,)
Akwai dambun nama na mata wanda ke dauke da magungunan sirri na mata mesa tsantsi da laushi da ruwa a farjin mace 😉


Akwai magunguna na ban mamaki wadanda base na rubutasu ba saboda SIRRI 😉
Muna aika magungunan mu kasa kasa gari gari *UWAR GIDA KI GARZAYO QUEN SANAF Islamic chemist kise magunguna na ingantattun ne insha Allahu kin wuce takaicin d’ANA MIJI * direct to me 08104335144 muna sauraron masu shawarwari a kan zaman AURE insha Allahu, amma in knsan baki shirya siyan magungunan jima’i ba na mata ko na maza pls karki kirani.
*_📲Typing_*.






*_🪁ƊINYAR MAKAHO...!🪁_*
_(Ta nuna a hannunsa)🍀_








_*UMMU MAHER(MISS GREEN ce)🍀*_


_AREWA BOOK👉🏼_


ƊINYAR MAKAHO:: https://arewabooks.com/book?id=6387a8e97dd221ff54205a4f




*GAWURTATTU 5🔥*
------------------------




P-17&18




*Noor*


. . . . . .ɗan zaman dana yi a asibiti na saba sosai da Ahmad,wata irin shaƙuwa mukayi wacce baki bazai iya faɗar ta ba,ya zamanto idan ba sanyashi a idaniya ta ba,sam bana jin daɗin hakan Har Umma ta gane idan taga bai zo ba tayi ta tsokana ta wai Noor ta Ahmad.


Tsabar taɓara abinci ma bana cinsa idan Ahmad bai zo ba,sai dai inyi zugum in kasa ci idan na bawa Umma na ta sai in dawo in zauna daram har sai yazo.


Na kanyi mamaki sosai ta yadda akayi muka shaƙu da juna cikin ɗan ƙanƙanin lokaci,na kanji wani abu idan har na ganshi ban san meye hakan ba?sai dai ina buƙatar amsarsa?amman wa ya kamata in tambaya?.


Umma?Fatima?ko Hadiza,ni dai nasan su ukunnan sune aminai na,ciki kuwa har da wacce ta kawo ni duniya wato mahaifiyata.


Ranar Hadiza tazo tana tsefemin kai na,gashina ya bazo baya na sosai tun wata kalba da Hadiza ta yimin,tun kafin inyi ciwo to saboda ƙwanciyar dana yi rashin lafiya shiyasa ban samu damar tsefe wa ba.


Umma ta kuma ni ke tsefe mata kanta,in wanke in yi mata kitso wani lokacin kuma ta ce tafi son in tufke mata shi,da ya ke gashinta irin me yala yala ɗin nanne.




Shirun dana yi yasa Hadiza ta ce"to ta Ahmad lafiya kika yi shiru?".


Kallonta na yi bakina yana motsi alamar ina son yi magana amman na kasa yin hakan saboda shigowar yaya Ahmad.


ina ganinshi na yi saurin rufe idanuwa na,saboda wata irin muguwar kunyarsa da ta rufe ni gashi,gashin kai na duk ya warwatse saboda tsifar da Hadiza ke yimin,gashi har rufe idona yake sosai ya ke kallona yana ce wa acikin zuciyarsa,tabarakallahu ahsanil khaliƙin lallai Allah ya yi halitta anan.


Samun waje ya yi ya zauna sannan ya gaida Umma ya kalleni ya fara tsokana ta.


Sosai nake dariya ina rufe fuska.


Ya ɗakko ƙwalin snacks ƙato wai inji Hajiyarsa a kawomin.


Sosai naji daɗi na amsa ina godiya ina sake rufe fuska ta.


Sosai yake jin yarinyar har cikin ƙoƙon zuciyarsa,ashe haka so yake?tabbas ya yarda ya kuma ƙara yarda ya faɗa soyayyar Noor me ƙarfin gaske.
Muna cikin wannan mukaji sallamar ya sayyadi da kuma ƙanwarsa har ma da kakarsa.


Sosai na ƙara jin kunya saboda yadda kai na yake a buɗe,tuni na yayimo ɗan ƙwalina na ɗaura duk kunya ta isheni,ina tayi musu sannu da zuwa ƙanwarsa Surayya ta kalleni ta ce.




"Caɓɓi Noor anya kuwa jinya kika yi?kinga yadda fatarki tayi kyau kuwa?gaskiya ni dai ban yarda kinyi jinya ba,daman islamiyya na ce wa zasu zo dubiya don haka kawai zance suyi zamansu Noor ta ya sayyadi Aliyu ta samu sauƙi".


Sosai ran Ahmad ya ɗan sosu,sai dai bai nuna hakan ba saboda Ahmad yafi Aliyu dauriya sosai.


Duka ɗakin dariya aka saka ana tsokanar Noor.


Kakar Aliyu ta ce"a'i shima Aliyu tun ranar daya koma ciwo ya rufesa sosai,wallahi abin babu daɗi don kunga shinan ruwa leda uku aka ƙara masa saboda zazzaɓin daya yi."


Umma ta ce"subhanalillah shiyasa ƙwana biyu Aliyu baka zo ba?Allah sarki Allah ya sauwaƙe".


Aliyu ya sayyadi ya amsa da"amin".


Ya kalli Noor wacce take yi masa sannu cikin kulawa.


Sosai yaga ta ƙara yi masa kyau,sai dai idan ya tuna Ahmad ne yake kawo musu abubuwan more rayuwa sai yaji duk babu daɗi sam.


Ahmad ne ya fara fita,sai daya fita sannan ya bugo min waya awayar Hannun Hadiza wacce ƙanin Inna Lami ya siya mata.


Miƙomin wayar Hadiza tayi tana ce wa"to ungo ga mutumin ki nan".


Da sauri na amsa har ina haɗawa da hannun Hadiza.


Ya sayyadi ya kalli hannuwa na yadda suke rawa sosai,tuni yaji wata iriyar hajijiya na son ɗibarsa,ƙafafuwansa na son daina taka ƙasa,don haka da sauri ya name waje ya zauna ya sunkuyar da kansa ƙasa.


Da ɗan sauri na tashi na saka hija bina.ɗaya daga cikin waɗanda Ahmad ya kawomin guda shida masu mugun kyau gashi sunyi mugun dacewa da kalar fatata.


A dai dai kunnen Umma na raɗa mata wani abu,sannan na cewa su Surayya ina zuwa ba daɗewa zanyi ba.
Ina fitowa na hangesa a bakin motarsa,yana kallona tamkar zai cinye ni,ko kuma yau ne ya fara ganina don haka sai naji duk ƙafafuna suna wani harɗewa.


Shiru na yi lokacin da na isa wajensa,na fara rufe fuskata saboda yadda duk kunyarsa ta gama dani.


Ƙamshin turarensa duk ya gama buɗaɗe min hancina ya fara magana kamar haka.




"Noor" !.


Ya kira sunana cikin wani amon sauti,wanda ban taɓa jin ya kirani da wannan sautin ba.


Da sauri na ɗan kallesa sai naga duk idanuwansa sunyi jawur.


Tsoro ya bani a karo na farko,don nasan Ahmad mutunne me fara'a ga mutane balle ni yadda ya ɗaukeni tamkar ƙanwarsa uwa ɗaya uba ɗaya.


"Noor nasan zakiyi mamakin jin kiranki dana yi a haka?To nima ba laifi na bane,laifin zuciyata ce wacce ta kasa riƙe abinda yake rai na,Noor tun ina ƙaramina ban san soyayyar kowa ba sai soyayyar mahaifiyata,tun ina ciki mahaifina ya rasu ban taɓa ganinsa ba sai dai a hoto.
Noor ina son mahaifiyata sosai so me matuƙar yawa,sai dai ban san lokacin da son wata ƴa mace ya kamani ba?ya gama mamaye dukkanin jiki na,Noor ban san haka so yake ba sai akan ita wannan yarinyar,rabani da ita tamkar rabani da jini jiki na ne,ban san yadda zanyi ba idan har aka rabani da i'ta ba?.
Ko da bayan rai nane ba zan dai na sonta ba,sonta ya zamemib tamkar wani mayen ƙarfe."


Ya faɗi hakan yana kallo na sosai.


Sosai hankalina ya tashi ina kallonsa sosai,no wonder shiyasa ya rame sosai ashe aƙwai abinda ke damunsa?.

Cikin halin tausayawa na ce"kai Allah sarki Yaya na,ashe shiyasa naga duk ka rame wallahi abin babu daɗi wallahi,ko don ni ban san so bane oho".?


Na faɗi hakan ina kallonsa cikin halin tausayawa.






Sannan na ƙara da cewa"Yaya na ka bani ƙwarin guiwa wallahi ko a ina take sai na binciko maka ita ko a ina take?to ma wata macece za tace bata sonka?ai duk macen da tace bata sonka to fa ta yiwa kanta ƙarya,ga ilimi,addini,kyau,nasaba,kuɗi,haba ai ko ɗaya daga ciki ya isa asoka balle kuma duk ka haɗa sauran".


Murmushi na gani a kan fuskarsa sannan ya ce"kin tabbata ko wacece zaki nemo kin ita?".


Ɗaga kai na nayi alamar eh.sannan ya ƙara da faɗin "to shikkenan yanzu kuwa zan gaya miki wacece".?


A'i kawai sai naga ya tsugunna agabana,guiwowinsa har guda biyu a ƙasa ya kalleni sosai sannan ya ce"Noor ke ce wannan yarinyar wacce kika sace zuciyata,ke ce wadda kika maƙale acikin zuciyata kika kuma tsare ko ina acikinta,tabbas Noor ke alkhairi ce arayuwata don Allah ki soni kamar yadda nake sonki,ko da ƙwatanƙwacin yadda nake sonki ne".


Sosai abin ya bani mamaki,na kasa magana sai zaro idanuwa waje dana yi saboda mamakin maganar daya gaya min.


A hankali cikin kunya na ce"don Allah yaya Ahmad ka tashi,kaga mutane fa suna kallonka"?.
Ƙin tashi ya yi sannan ya ce"to naji zan tashi amman fa sai kin gaya min kina sona sannan zan tashi."?


Rufe fuskata na yi cikin kunya na ce"eh to ka tashi".


Na faɗi haksn cikim shagwaɓa.


Da sauri ya ɗaga hannayensa sama yana godewa Allah,sannan ya ce"tabbas wannan rana ce ta farin ciki Noor ya zama dole ne gobe inyi azumi don wannan kyakkyawar maganar dana ji daga gareki,yasa na cire duk eani shakku kinga yanzu Umma na dawowa daga Masar sai zancen aurenmu."


Da sauri na saka hijabina ina rufe fuskata,wata muguwar kunyarsa nake ji wacce ta kasa sakawa har in haɗa ido dashi.


Da gudu nayo cikin asibitin,Aliyu yana tsaye yana kallon ikon Allah,wanda sai da ya yi dana sanin fitowa daga ɗakin,don da bai fito ba da bazai ga wannan mummunan abin ba.


Gashi Noor ta kusa dashi ta wuce amman bata san ma ta wuce sa ba,tuni ya fara ganin uku uku ƙafafunsa suka kasa tsayawa,ai tuni ya nemi kujerar kusa dashi wacce ke harabar asibitin,irinta bulo ɗinnan wacce akeyi a makaranta musamman ma Makarantar gaba da secondry.


Kama kansa ya yi wanda ke matuƙar sara masa ya kasa ce wa uffan sai girgiza kansa yake wanda ke barazanar rabe masa gida biyu.


Ahmad kuwa sosai ranar yake farin ciki,yau dai ya samu soyayyar Noor lallai kuwa shi dai yau ya zama ɗan gata kuma shalele,don haka dole ne ya yi ɗan ƙaramin paty don ba ƙaramin jin daɗi ya yi ba.
Su Iya suna fitowa suka hango Aliyu a waje,ya yi wani irin mugun tagumi gashi idanuwansa sunyi jawur tamkar gauta,jijiyoyin jikinsa sun wani tashi sunyi ruɗu ruɗu.


Sosai iya da Surayya suka tsorata sosai,suka ƙarasa kusa dashi duk hankalinsu a tashe.iya ce ta fara zama kusa dashi sannan ta dafa kafaɗarsa ta ce.


"Aliyu gadanga lafiya kuwa?".


Kallonsa ya mayar ga iya sannan ya ce"iya na rasa Noor har abadan,baza ta taɓa sona ba Noor ta yarda da wani har ta basa soyayyarta.


Ya faɗi hakan yana kuka tamkar wani ɗan ƙaramib yaro.


Iya ta buɗe baki sosai tana kallon ikon Allah a wajen jikanta,daman ashe son Noor ɗin yake amman ya ɓoye?.


Iya ta ce"au kaji min yaro yanzu ace ashe Noor ɗin kake so shine ka yi shiru?gaskiya Aliyu wannan zurfin cikin na ka ya yi yawa wallahi,saboda Allah yarinyar nan tun tana ƙarama kuka shaƙu,ka ƙi ka faɗa mata hakan sai yanzu da ta fara soyayya da wani?".


Surayya ta sunkuyar da kanta hawaye na fitowa a idanuwanta sannan ta ce"haba iya don Allah ki barsa mana yaji da duka ɗaya,ni nasan halin Yaya kunyarta yake ji shiyasa fa bai gaya mata ba"?.


Da sauri iya ta ce"ke gidanku na ce?yanzu tsabar abu sai ya ce wai kunyar budurwa ya keji?to ai kuwa gashinan kunya ta kaishi ta barosa,don ni dai yanzu bansan me kuma zanyi masa ba.?


Don haka sai yabi wani sarkin kuma,tunda ai ga mata nan da yawa a gari,sai ya zaɓi wata ma au na tuna ga ƴar gidan Asabe nan daman tana faɗawa uwarta ita fa Aliyu take so,kinga ma sai ayi ƴar gida da wannan tada jijiyar wuyar da kake yi."


sosai ran Aliyu ya ɓaci,sannan ya tashi tsaye tamkar an tsikara masa allura ya ce"iya wallahi babu wata mace ni dana keso idan ba Noor ba,saboda me baza ki tayani ƙwatar soyayyarta ba?sai kina kawomi wasu mataye marasa tarbiyya?to shikkenan ni zanje in ƙwaci soyayyata da hannuna na kuma da ƙwanjina."
Yana faɗar hakan ya koma cikin asibitin yabarsu iya sake da baki.






Muna rabuwa da Ahmad sai na koma cikin asibitin,na shiga cikin ɗakin namu na faɗa kan gado ina rufe fuska ta.


Umma ta ce"au ikon Allah?ke kuma maye hakan"?.


Hadiza ce ta ce"to nima dai tambayar dana keson inyi mata kenan?to kuma sai kika rigani Umma".


Kasa ce musu komai na yi sai rufe fuska ta na keyi sai kace Ahmad ɗin yana kusa dani.


Ana cikin hakan Aliyu ya shigo.ya kalleni sosai yaga farin cikin dana keyi sai yaji zuciyarsa duk babi daɗi.


Umma ta kallesa ta ce"a'ah Aliyu anya kuwa bakuyi saɓani dasu Surayya ba?yanzu suka tafi suna ta nemanka daman".


Aliyu ya ce"Umma ba saɓani mukayu ba,suna waje yanzu haka kawai dai aƙwai wani alƙawari daman dana yi wa Noor ne ban saukesa ba shine nake son sauke sa yanzu".


Kallonsa kawai Noor ke yi,sannan na ce"gaskiya ne ya sayyadi ka yimin wani alƙawari amman baka cikamin shi ba,na bani tarihin rayuwarka ashe sai yanzu Allah ya yi za ka bani".


Ɗan murmushi ya yi wanda yafi kuka ciwo,gani yake tamkar idan ya bata tarihin rayuwarsa tabbas za taji tausayinsa har ma taso shi,tunda a'i daga tausayin ake komawa so don haka shima zai gwada sa'arsa akan Noor.


Umma ta ce"Allah sarki Aliyu nima kuwa zanso inji wannan tarihin na ka"?.


Murmushi ya yi sannan ya ce"insha Allah yanzu zan baku".




*Labari*


Kamar yadda kuka sani sunana Aliyu,wanda uwa ta da ubana suka raɗamin,na ta so acikin wata irin rayuwa wacce ke bawa mutane da dama mamaki abinda kuwa ya jefani acikin irin wannan rayuwar bai wuce yadda mahaifina ke wulaƙanta mahaifiyata ba,bazan taɓa ɓoye muku asalina ba,saboda mahaifina mashayin giya ne,zai sha sosai sannan ya dawo gida ya kama mahaifiyata ya naɗa son ransa.


Ina shiga wani hali sosai tun ina ƙaramina,mahaifina sau uku yana zubarwa da mahaifiyata ciki,saboda duka sai dana yi shekara goma sha biyu sannan aka haifi ƙanwata.
Tun sanda ta samu ciki mahaifiyarta tazo ta ɗauketa zuwa gida,saboda halin da take faɗawa idan tana da ciki.


Ana haka ta haihu lafiya,sanda mahaifiyata tazo komawa gidanmu na yi kuka sosai,saboda bana son ta dawo gidan ƴar jiya,ammsn mahaifiyata tana masifar son mahaifina shiyasa duk abinda zaiyi mata ba ta gani.
Wannan komawa da mahaifiyata ta tayi shine sanadiyyar rugujewar rayuwarta baki ɗaya."


Yana faɗat hakan ya fashe da kuka sosai.


Dukkanmu sai da muka tausaya masa dukkanmu hawaye ya jiƙa mana fuska,a hankali cikin sanyi na ce"Allah sarki ya sayyadi tun kafin ma ka gama na yarda rayuwarka tafi tawa muni".


kallona ya yi sannan ya ce"Noor ai har yanzu bakiji komai ba,dangane da rashin imanin mahaifina ba ki bari in gama to ananne zakiji zallar rashin imani."


Shiru na yi ina kallonsa don ban san wani irin rashin imani bane?bayan wannan muguntar da yake mata ba.
ya cigaba da ce wa"bayan mahaifiyata ta dawo mahaifina bai dai na dukkanin abinda yake ba,rana tsaka mahaifina ya ɗauki mahaifiyata zuwa asibiti wai zasuje ganin likita,Inna lillahi wa inna laihi raji'un Noor mahaifina ya siyarwa da mahaifiyata oder ɗinta guda ɗaya."


Sosai na fito da idanuwa na dukka waje,Umma da Hadiza suma dukka idanuwan na su awaje suke suna kallon ikon Allah.


"tabbas nasan zakuyi mamaki,mahaifina ashe yaudarar mahaifiyata ya yi ashe yana yi wa wani mutumi aiki a asibiti,yana kawo masa mutane su siyar da tasu,sai akayi akasi ba a samu ba daya rasa ta wanda zai bayar sai ya bayar da ta mahaifiyarmu silar hakan yasa mahaifiyarmu ta fara ciwo sosai,wanda daga farko ba a gane matsalar ba sai da akaje asibiti sannan likitoci suka bada shaidar ce wa an cire mata oder ɗinta guda ɗaya ne.


Sosai abin ya girgiza danginta dama ni kai na ɗanta,don alokacin Surayya ba tada wani wayo don bata fi shekara biyu ba ni kuma ina da shekara 14,ƴan uwan mahaifiyata sunyi yunƙurin kai mahaifina ƙara amman mahaifiyata ta hana yin hakan.


Munsha wahala sosai a lalurar mahaifiyata daga baya Allah ya amshi rayuwarta."
yana faɗar hakan ya fashe da kuka me tsananin gaske.


Sosai muma muke kuka ni da Hadiza,har Umma wacce ƙwance sai dai kaga hawaye na fitowa daga cikin idanuwanta abin tausayi.


Ina kukan na ce"to yanzu ya sayyadi ina mahaifin na ka?"


ɗan girgiza kai sukayi idanuwansa sunyi jawur sosai alamar baya son jin zancen mahaifin na sa.


Sai na jiyo muryarsa yana ce wa"Allahu akbar tun wannan ƙarnin da mahaifiyata ta rasu sai muka nemasa muka rasa,muma baya gabanmu don haka muma bamu ƙara nemansa ba,muka bar garin muka dawo asalin inda ƴan uwan mahaifiyarmu suke wato kano nan unguwar sheka."


Sosai abin ya ɗaure min kai na kuma jaddada rashin imani irin na rashin tausayin mahaifin Aliyu,duk rashin tausayin mahaifina dana ke gani ashe aƙwai ƙasurgumai waɗanda suka tattaka mahaifin na wa.


Ranar har ya sayyadi ya tafi duk jikinmu asanyaye ya ke,sai dai dare yana yi bayan Hadiza ta tafi gida sai ga yaya Ahmad.


Ina ƙwance sai dana tashi,ganin yaya Ahmad ya yi wani irin masifar kyau na ce "wow"amman fa acikin zuciyata don nasan har kun zaro ido don ganin zaƙewa ta.


Shaddarsa yasha bugaggiya kalar dark blue,kasancewarsa fari sai shaddar tayi mugun amsarsa,ya kafa hularsa zanna bukar wacce ta yi matuƙar dacewa da kayansa,na saki wani irin murmushi ina ɓoye fuskata.


Ya gane kunyarsa nake ji don haka ya ce"my Noor yau kuma kunyata akeji haka?da sauri na sunkuyar da kaina,ɗan murmushi kawai ya yi yana ɗaya daga cikin abinda yasa yake masifar son yarinyar,saboda duk ƴa macen da ta rasa kunya to fa ta rasa ma da fa babba arayuwarta.


Gaishe da Umma ya yi wacce ke ta mana dariya,ya kalli agogonsa wanda ya yi matuƙar haɗuwa ya ƙwanta sosai a farin hannunsa,azuciyata na ce"oh Yaya Ahmad ba dai gayu ba."?


Ina cikin tunanin naji ya ce"to uwar kunya ba daɗewa zanyi ba,kuma daman wajen Ummana nazo ba wajen Noor ba".


Ɗan turo bakina na yi dai naji yana dariya yana cewa"oh daman ƙwanwar nan tawa ta iya tsiwa"?.


dariya Umma tayi sannan ta ce"hmm ai wannan da kake ganinta tana ƙarama ai har dambe takeyi da maza,babu ruwanta tayi musu rashin kunya kuma ta tsaya don ƙarfin zuciya tace zata zane su,ƙarshe sai dai taci duka tunda dai daman bakinne kawai da ita babu ƙarfin sai tsiwar tsiya".


Sosai Yaya Ahmad ke dariya sannan ya ce"inye ka ga Kande uwar maza?ashe har da ƙatti kike faɗa?a to bari inyi a hankali tunda dai yanzu da ƴar caskale nake zaune".?


Sosai na fara kuka wiwi,na ƙwashemin baya da Umma ta yi,kuka nake sosai ina ƴan tirje tirje tamkar ƴar ƙaramar yarinya.


Shi kuwa Ahmad dariya yake,daman haka yake so yasa mutuniyar tasa kuka don yana masifar son shagwaɓa arayuwarsa.


Sai da Umma tayi min jan ido sannan na dai na kukan,na juya musu baya wai ni nayi fushi,Yaya Ahmad ya shiga rarrashi na ammsn da yake ni ba ƴar haɗin kai ba ce sai na fice daga ɗakin.


Anzo wajen!daman Ahmad so yake mutuniyar ta sa ta fita,ya yi maganar da ta kawosa wajen Umma.


Don haka ya kalli Umma sannan ya ce"Umma ki yimin gafara,don Allah ina neman wata alfarma awajenki?".


Ɗan murmushi Umma ta yi,don tun kafin ya faɗa tasan menene,don haka ta ce"ayya Ahmad ka faɗi ko menene ai kai mutum ne me kirki kuma ɗan albarka indai bai fi ƙarfi na ba zan maka".


Ahmad ya sunkuyar da kansa sannan ya ce"Umma don Allah don annabi ki bani Noor,wallahi ina masifar sonta har cikin zuciyata,ina kuma ƙaunarta don Allah Umma ki bani ita".?


Ya faɗi hakan yana tsugunnawa agaban Umma tamkar me neman gafara.
Umma ta ce"haba Ahmad ka tashi mana,akan mace ka dinga tsugunna min?macen ma kuma ƴa ta?a'i kasan babu abinda

Please Login or Register in order to submit comment