Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels

Copied By
YAYA HAYAT
(admin
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
Cool novel, makeup and kitchen2⃣
AND
Cool novel, makeup and kitchen3⃣)


WHATSAPP NO:
+2349030159301
👩🏻‍💻.


❣ *_ABDUL-MALEEK_*❣
_{Bobo}_



_story & editin_
*_aunty Bilyn Abdul_*


_Written_
*_Marak'isiyya_*


_hak'in mallaka_
*_Aunty bilyn Abdul_*


*_Bismillahirrah manirrahim._*


*_gareku Readers._*
_assalamu alaikum, da farkodai nasan zakuyi mamaki, auntyna, bilyn Abdul itace tayi tallan buk d'in nan ABDUL-MALEEK, daga baya kuma sai tafasa rubutawa saboda wani aiki data zomata._
_to nikam nakaranta buk d'in danta rubutashi tuni a littafi yana ajiyene, littafin yayimin dad'i Dan haka nanemi izini tabarni na rubutamuku._
_nidai Marak'isiyya ba writer bace, wlhy koza'a kasheni bana iya rubuta page d'aya na novel, to amma yanzu zanyi muku copy insha ALLAH, ina fata zaku kasance dani kamar aunty bilyn Abdul, Dan labarin natane. Ngd._

*_sanda tayi tallansa ta rubuta sadaukarwa ga Abba Gana, batul mamman, bily giro, tonima zan cikamata niyyarta, Dan haka sadaukarwane ga wad'annan mutane uku._*



*_page 1⃣&2⃣_*

Kowa ka kalla yana harkokinsa acikin makarantar, wasu karatu sukeyi wasu kuwa hira da samarinsu ko k'awaye.
Shigowar wata bak'ar mota wulik cikin makarantar shine yaja hankalin mafi yawan d'aliban.
Safna tasaki Baki da hanci da ido itama tana kalo.
Motar tatsaya daidai wata bishiyar dalbejiya, ayanzu kallo yakomane akan Wanda zai fito daga cikin wannan mota mai k'yau da d'aukar hankali.

K'afarsa yafara zirowa k'asa maisanye da sauciki na farin takalmi, yakuma zuro d'ayar itama, saikuma yafito gaba d'ayansa.
Ajiyar zuciya safna ta sauke tareda fad'in ya salam!.
Zeenat tad'ago tana kallonta Dan ita kokad'an batasan bikin da akeyiba, tasaka iyafis akunne tana wayane.
Safna wai lfy mikike kallone haka kamar wata sakara?.
Safna da bakinta yaymata nauyi takasa cewa uffan, tad'aga hannu dak'yar tanuna mata matashin saurayin dake tsaye, Wanda ak'alla zaikai shekara 33 aduniya.
Masha ALLAHU zeenat tafad'a itama tana mik'ewa tsaye.
Farine sosai dogo kuma dankuwa yanada tsayi sosai, kallo d'aya zaka masa kagane k'ak'k'arfane saidai bashida k'iba, masha ALLAHU akwai k'yawun fuska, gashi kuma ya k'awata fuskar tasa da saje bak'i sid'ik, yakwanta sai wlk'iya yakeyi, sanyake da farar shadda wando da Riga d'inkin zamani, kayan sun masa k'yau....
Tunaninsu yatsaya lokacin dasukaga ya sunkuya yafiddo wata yarinya mai tsananin kama dashi, "bazata wuce shekara 6 ba aduniya.
Sanye take da doguwar riga ja iya kwaurinta Dan batakai k'asaba, ank'awata adon rigar da fararen filawoyi, kanta kam kalbace irin mai nannad'ewarnan kamar igiya (twisting), yasha ribom ja da fari, sai lilo sukeyi.
Ta rik'e d'an k'ugunta da hannu biyu tana kallon saurayin, baby inanenan mukazo?, tafad'a tana bin ko ina da kallo.
Murmushi yay mata Wanda yazauta dayawan 'yammatan gurin, musammamma safna, shima yarik'e k'ugunsa baby nan makarantace, munzo wajen uncle Hamza ne.
Lah baby dama uncle Hamza baigama makarantaba har yanzu?, yafayi babba sosai?.
🤦🏻‍♂kansa yadafe ya ce, "o,o me baby, kefa magana bata k'are miki, kinga muje ciki saiki tambayesa.
'Yar dariya tayi tareda kama hannunsa suka nufi office d'in uncle Hamza, Wanda yakasance lecturer a makarantar.

Cikin farinciki uncle Hamza yamik'e cike da murmushi yana fad'i oyoyo Nawal d'ina.
Itama sakin hannunsa tayi taje da gudu tashige jikin uncle Hamza, yarungumeta yana juyi da ita suna dariya.
Shikam yajingina da k'ofa yana musu murmushi, uncle Hamza ya ajiye Nawal suna sauke numfashi da dariya.
Sai sannan ya kalli saurayin, cikin zolaya ya ce, "oyoyo my Bobo!.
Shima hararsa yayi cikin wasa, kace hakafa yanzu, bayan baka kulaniba tun d'azu sai baby.
Hhhhhh afuwa kasan nida Nawal ba'a shiga tsakani, daga ina haka?.
Bobo yayi murmushi yana sauke numfashi, wlhy daga gidansu Ni'ima muke kasan mama babu lfy shine nace bari mubiyo mugaisheka.
Kai amma naji dad'i wlhy sosai, amma yajikin mama?, da sauk'ika gsky.
To ALLAH yak'ara sauk'i, nima anjima nashiga nak'ara dubata.
Okey ALLAH yakaimu.

Surutu Nawal takema uncle Hamza babu ko k'ak'k'autawa, shikam sai dariya yakeyi.
Bobo kam yamaida hankalinsa akan latsa wayarsa.
Aka kwankwasa k'ofar.

Uncle hamza ya ce, " ashigo."
Safna ce da zeenat k'awarta, risinawa sukai suna gaishesu, idon safna nakan bobo.
Uncle Hamzane kawai ya amsa, amma Bobo ko d'agowa baiyibama.
Safna incedai lfy?, uncle Hamza yatambaya yana kallonsu.
Zeenat ta zunguri safna dake kallon Bobo babuko k'yafta ido.
Uncle Hamza yana kallonsu, Dan haka ya girgiza kai.
Ina saurarenku yak'ara fad'a idonsa akansu.
Um....um sir dama..... Saikuma tayi shiru tana satar kallon bobo.
Bobo yad'ago yad'an kallesu fisha saikuma yamik'e, Ya Hamza bari muwuce mubarka da d'alibanka.
Baby oya tashi muje.
"Kai bobo da wuri haka?, cewar uncle Hamza yana kallonsa.
Karka damu gobe idan ALLAH yakaimu zanshigo na gaida aunty Ruky, baby taso mana.
Nawal ta mak'ale kafad'a zatayi kuka, a'a nidai zan zauna wajen uncle Hamza.
Harararta yayi baby banason rigimar banza fa kinsani, idan nabarki da aikinsa zaiji kokuwa da shegen surutunki magananniya.
Dariya uncle Hamza yayi, yashafa kumatun Nawal, kinga my durling kibisa kuje, idan natashi aiki, zanzo gidan Ammi na d'aukeki nakaiki wajen ya Ahmad ko?.
Da sauri ta d'aga kai tana 'Yar dariya, by by uncle.
By my Nawal.
Hannu bobo yabashi sukayi musabaha yafita rik'e da hannun Nawal.
Duk abinnan yana faruwane agaban su Safna.
Safna tabisu da kallo kamar ta had'iyeshi.
Murmushi uncle Hamza yayi, Dan yasan K'anin nasa yayi sata batareda yasaniba.
Ina jinku yafad'a yana maids hankalinsa kansu...........





_Ku kasance da Marak'isiyya_
*_(auntyna bilyn Abdul, abar alfaharina.)_*
Tana nan tana shiryo muku had'ad'd'en buk, saikungansa😉😘
👩🏻‍💻



❣ *_ABDUL-MALEEK_*❣
_{Bobo}_



_Story & editin_
*_Aunty Bilyn Abdul_*


✍🏿 _Written_
*_Marak'isiyya_*


_hak'in mallaka_
*_Aunty Bilyn Abdul_*


_sadaukarwa_
*_Abba Gana_*
*_Batul mamman_*
*_Bily giro_*



3⃣&4⃣
........cikin in ina safna ta ce, "sir dama akan test d'in dakayi jiyane, wlhy banida lfy shiyyasa banshigo school ba.
d'an murmushi yayi kawai, yasan bayau yafara lecture safna bata nanba, amma bata ta6a neman afuwaba sai yau.
Ita kullum kanta Asama yake, tana gani tafi kowa, yasan yauma akwai abinda yakawota, bai wuce ganin bobo ba datayiba, Dan kallon datake masa kawai ya fallasa asirin zuciyarta.
Ajiyar zuciya yasauke tareda fad'in babu damuwa safna zan duba.
Godiya suka masa suka fice.

Binsu yayi da kallo yana girgiza kai, afili ya ce, " lallai safna kinada aiki, bakisan waye Abdulmalik bobo ba.

*_Wacece safna?._*
Alh Bilal mai Gold, shine sunan mahaifinta, cikakken bakano d'an asali, d'an kasuwane babba Wanda yake juya Gold yazama Naira.
Matarsa d'aya Haj Sa'adatu, suna kiranta (Ummi).
Yaransu hud'u mata biyu maza biyu.
Shaheed shine babba, yayi aure harda yara biyu, sai Muneer shima yayi aure, matarsa tanada tsohon ciki yanzu, sai Safna tana karatu yanzu, saikuma auta Rahma, bana ta kammala Secondary.
Yaran 'yan gatane sosai, saidai wannan baihanasu samun tarbiyyaba, iyayensu suna kula dasu sosai.
Saidai Safna batajin magana ko kad'an.
Wannan kenan.


++++++++++++
Suna fitowa daga office d'in zeenat taja tsaki, kai Safna ALLAH yau kinbani haushi, wai ina ajin nakine?, haba Dan ALLAH, jibafa kigani sabida wulak'anci kod'agowa yakallemu baiyiba yanata latsa waya, daga k'arshema saiyayi tafiyarsa.......
Kinga zeenat ya isheni haka, idanfa bazaki taimakamin nakai ga nasaraba tofa sauraramin, ninagani na ce, "inaso, angaya miki shi sakaran namijine da 1 time zai dubemu, ashema babu aji taredashi.
Mtsooow zeenat taja tsaki, aii idanshi ya iya rik'e NASA ajin, kekam naki yana hanyar zubewa.
Tana gama fad'a tayi gaba abinta.

Itama Safna abin yabata haushi, danhaka tashige motarta tayi gida


+++++++++
Bobo kam gida yanufa abinsa, yana tsaida motar Nawal tafita da gudu zuwa cikin gida, kansa yagirgiza yana fad'in ALLAH ya shiryeki baby.
(nace amin).

Bayan yakashe motar yakwashi wayoyinsa shima yay ciki.
Ammi dake zaune Nawal nakusada ita ta kwa6e fuska zatayi kuka, ta amsama bobo sallamarsa.
Yak'araso cikin falon yana kallon Nawal, kekuma lfy daga dawowarmu?.
Ammi tasauke ajiyar zuciya ta ce, " maganar kullumce dai takawo rigimar.
Shiru yayi baice komaiba.
Ammi takalli Nawal dahar tafara hawaye ta ce, "haba tagidan Appa kiyi hak'uri insha ALLAHU kinkusa ganin momynki kinji.
Da sauri bobo yad'ago yana kallon ammi, k'irjinsa sai harbawa yake da k'arfi, yakasa cewa komai.
Ammi takauda kai, ranta a6ace ta ce, " nagaji da ganin kukan yarinyarnan wlhy, amma babu komai bari Appanku yadawo, zand'auki mataki.
Hannun Nawal takama suka haura sama.
Bobo tamkar zai fasa ihu haka yakeji, yarintse idanu zuciyarsa na zafi, afili ya ce, "baby miyasa kikeson sakani a matsalane?.
Ganin babu maibashi amsa yamik'e yanufi d'akinsa.

*_Wanene Bobo_*
Abdulmalik d'ane ga Alh Aliyu Abdulmalik Hamshak'i.
d'an siyasa sananne wad'anda suke gwagwar Maya da ilimi dakuma nemawa talakawa 'yancinsu, matarsa d'aya Haj. Zahura (Ammi).
Yaransu shidda maza hud'u mata biyu.
Is'haq shine babba, yanada mata d'aya da yara hud'u, sai Sulaiman, shima yaransa uku da mata d'aya, sai Hamza matarsa d'aya shima da yara biyu, sai Abdulmalik (matarsa ta rasu) yarinyarsa d'aya, sai 'yan biyu duk mata basuyi aureba.
ALLAH ya azurta Alh Aliyu Hamshak'i da yara maza masu kwazo da himma, yaa is'haq ma'aikacine na banki, yaa Sulaiman kuwa likitane, sai yaa hamza lecture, sai Abdulmalik (bobo) cikakken lauya mai zaman kansa.
Kansu ahad'e yake, idan kagansu saika d'auka abokaine musamman ma yaa hamza da Abdulmalik, komai zasuyi saida shawarar junansu.

*_Abdulmalik_*
Mutumne mai zafi da sauk'i, gaba d'aya 'yan uwansa yafisu fad'a, saidai zasuzo daidai da ya is'haq (Dan shima mafad'acine).
Abdulmalik mutumne dabayason raini ko kad'an, baya wasa da mutane, baizama dolema kuzauna har kurabu kaga dariyarsaba, kullum cikin d'aurewa yake, amma yanada son jama'a sosai.
Abdulmalik bobo, yasamo sunan bobone tun yana k'arami, kasancewarsa mayen shan Bobo sai 'yan uwansa suke kiransa da bobo, ahankali sunan yay tasiri kowa Yakoma cemasa bobo, bayan ya girma saiya zama bobo na gsky saboda gayunsa ga k'yau ga kud'i ga ilimi, komaidai zam zam.
Bayan ya kammala karatunsa yafara aiki iyayesu sukace saura aure.
Yay tsalle yadire bashida budurwa, wannan yasa Appa yanema masa auren d'iyar k'anwar Ammi mai suna Ni'ima.
Da farko baya sonta ko kad'an, amma k'yawawan hali irin na Ni'ima yajanye hankalinsa harya tsunduma a k'aunarta.
Shekararsu biyu da aure ta haihu mace, wadda taci sunan Ammi, suna kiranta Nawal, shekarar Nawal d'aya Ni'ima takuma samun ciki, amma wajen haihuwa ALLAH yay mata rasuwa itada abinda ke cikinta.
Bobo yashiga rud'ani Dan saida aka had'a da addu'a sannan yadawo daidai.
Tundaga nan baisake kallon wata mace da sunan so ba, damashi matan bawani damunsa sukaiba.
Bobo yanada k'yau daidai gwargwado, gashi d'an gayu, akwai tsafta da iya d'aukar wanka, dolene mace mai lfy taga bobo ta k'yasa, kullum cikin k'amshi yake.
Shiyyasa Madeena ta k'yasa.
(To aunty bily dai ta ce, "ki kama kanki Dan bama kulaki zaiyiba, danshi aharkar mata ba gwani bane😜).

Shekarar Ni'ima 5 kenan da rasuwa amma bobo yak'i k'ara aure, iyayen sunata fama dashi amma yak'i sunata fama saidai yace zaiyi amma yak'iyi.
Kullum zancen Nawal akaita gurin momynta, haka take damunsu Ammi da Appa hardashi dadyn Nata, itadai tanaso taga momynta, kullum zancen kenan.
Abin yana damun yayyensa da iyayensa, shikam ko'a kwalar rigarsa, harkar gabansa kawai yakeyi.
Wannan kenan.


*_Mundawo labari_*.........







*_{Aunty bilyn Abdul na gaisheku masoya😘😍.}_*
👩🏻‍💻



❣ *_ABDUL-MALEEK_*❣
_{Bobo}_



_Story & editin_
*_Aunty Bilyn Abdul_*


✍🏿 _Written_
*_Marak'isiyya_*


_hak'in mallaka_
*_Aunty Bilyn Abdul_*


_sadaukarwa_
*_Abba Gana_*
*_Batul mamman_*
*_Bily giro_*



5⃣&6⃣
........Safna tadanna hon afusace, da sauri maigadinsu yazo yabud'e mata get, ta danna hancin motarta cikin gidan, tana kashe motar tasuri jakarta da wayoyinta zuwa cikin gida.
Wani wawan tsaki tasaki Dan ganin Rahma k'anwarsu kwance akan cinyar ummi.
Daga Ummi har Rahma baki suka saki suna kallonta.
Ummi ta ce, "kekuma lfy daga shigiwa zakiyi mana tsaki?, wai Safna ban hanaki halinnanba ne?.
Baki ta turo gaba tana Harar Rahma, haba Ummi ALLAH wannan abun kunyane, wannan k'atuwar yarinyar shrkara 17 haryanzu bataida halin yaraba, aiiko jafar d'in ya Shaheed baya wannan ta6arar.
Rahma ta girgiza kai danjin akanta yayar tata take tada jijiyar wuya, tarasa miyasa basa shan inuwa d'aya da 'Yar uwarta, (ita aganinta abin yafara wuce fad'an sako da sako), afili kuma sai ta ce, " aunty Safna miyayi zafi shiba wutaba, zauna ki huta Dan ALLAH.......
Duka takaima Rahma ummi ta kare, Safna kishiga hankalinki danifa, uwarmi tamiki daga shigowa?.
Cikin huci ta ce, "ummi kinajinfa maganar datake fad'amin, ALLAH yarinyarnan ta rainani, zan koya miki hankali kwanannan wlhy.
Ummi ta tamke fuska tana nunama safna hanya, kinga tashimin anan.
Ran safna a6ace tabar wajen tanufi d'akinsu tana mita.
Rahma kam ta sauke ajiyar zuciya tana k'ara gyara kwanciyarta.
Ummi ma kai ta girgiza ALLAH ya shiryaki Safna tafad'a tana shafa kan Rahma.

Safna tacire kayanta tanata masifa harta shiga wanka, (nikam mamaki take bani, Dan banga abin fad'aba anan).

Rahma tanason shiga d'akinsu tayi wanka tana tsoron masifar Safna, Dan tasan wlhy bata bartaba, k'ilama yau kwana zatayi bala inta da mitar tsiyarta.
d'akin umminsu tanufa dantayi wankanta kawai, yafi sauk'i.


+++++++++++++++
Bobo yana kwance ad'akinsa sai juye2 yakeyi, barci yakesonyi amma yak'i d'aukarsa, maganar Ammi ce kemasa yawo akwakwalwa.
Yasan Ammi sairai babu sauk'ice, indai Abu ya6ata mata rai saita d'auki mataki, shikam yana tsoron zancennan yaje kunnen Appansu, yad'an cije le6e yana sauke numfashi, tund'azu soyake yafita amma yana shakkar had'uwa da Appa.
Yasan fita tazame masa tilas Dan dole zasu had'u wajen cin abinci.......
Bai rufe bakiba aka buga k'ofar, batarda ya d'agoba ya ce, "ashigo.
Khairiyyace k'anwarsa, cikeda da tsoro ta ce, " yaya kazo wai aci abinci.
Hannu yad'aga mata kawai, bata gane nufinsaba Dan haka ta ce, "ka k'oshi kuma yaa Bobo!?.
Harara ya watso mata sannan yamik'e, da sauri tayi waje, shikuma yad'auki doguwar riga fara yazura yafito.

Kowa ya hallara shikad'ai ake jira, rissinawa yayi yagaida Appa da Ammi sannan yazauna.
Khursiyya ta ce, " yaya ina yini, harara ya watsa mata, ya ce, "k d'azu dasafe miya hanaki wankemin bayi?.
Kanta ak'asa ta ce, " wlhy yaya ina uzirin makarantane, dakuma nadawo na manta.
Tsaki yaja kawai baisake cewa komaiva.
Ammi tazubama Appa abinci, tasakama kanta, kairiyya kuma tasakama bobo shima, suma suka zuba.
Nawal tana kusada Appa.

Suna cikin cin abinci kamar antsikari Nawal ta ce, "aunty khursiyya.
Na'am Nawal miya faru?, khursiyya ta fad'a.
Cike da murna ta ce, " Ammi tace nima ankusa kawomin momyna.
Ayya my dear natayaki murna.
Ran bobo yak'ara 6aci, fuska ad'aure ya gallama Nawal harara, Appa da Ammi suna kallonsa, amma basuce komaiba.
Itama Nawal saitayi shiru kafin ya bibbigeta, Dan dukda yana wasa da ita hakan bai hana yaci k'aniyartaba idan ta k'uleshi.

Harsuka kammala cin abinci babu Wanda yakuma cewa komai, bayan sun kammala kowa yakama gabansa.
Bobo yaji dad'i Affa baimasa maganaba har dare.

Da daddare yana zaune a babban falo daga can gefe, wasu buks yake dubawa, khairiyya da khursiyya da Nawal suna zaune suma kallo sukeyi, Ammi tasakko daga d'akin Appa, takkali Bobo da hankalinsa kekan bincike ta ce, "Mukarram kaje Appanku na kiranka.
Wani irin fad'uwar gaba da tsinkewar zuciya suka sameshi a lokaci d'aya, bakinsa yana rawa yace Ammi lfy kuwa?.
Babu komai mikake tunani?.
" kai ya girgiza mata yana sauke ajiyar zuciya."
Asanyaye ya haura saman Appa, Appa nazaune yana kallon labarai Bobo yashiga da sallama.
Fuska asake Appa ya amsa, bayan yazauna ya ce, "Appa gani.
Appa dattijo mai hikima da iya kama mutum, saiyayi murmushi, dama bawani Abu bane, inasonjin ya shari'arku da B.. Sadiq?.
Ajiyar zuciya bobo yasauke wadda hartaso bama Appa dariya amma saiya dake.
Komai yayi Normal Appa, Dan insha ALLAHU zuwa Monday komai zai k'are, alk'ali zai yanke hukunci.
A to Alhmdllh haka nakesonji, daga nan Appa yacigaba dajansa da hira harya saki jikinsa.
Cikin hikima Appa ya ce, "Mukarram waini yamaganar aurene?, kodai haryanzu?.

Bobo yad'an Sosa gefen wuyansa Appa Dan ALLAH kudaina yawan damuwa akan aurena insha ALLAH zanyi amma ba yanzuba.
Tofa, bayanzuba sai yaushe Mukarram?, koso kake saika tsufa agidane?, ai ko bakayi aure Dan kankaba kayi Dan Zuhra, kullum maganar yarinyar nan momy momy to yakamata asamo mata momyn nan.
Inkuma bazaka iyaba ba awannan karonma zan samo maka matar aure, Dan naga kai tsoron matan kakeji.
Appa kayi hak'uri, ak'aramin lokaci, insha ALLAHU nanda k'arshen shekara zanyi.
Appa yad'an zaro ido, Mukarram karshen shekarafa kace?, kai kana ganin zamu iya barinka harnan da watanni Tara babu aure, nifa nagaji da ganinka hakanan gsky.
Ammi tashigo hannunta d'auke da tire, yaa is'haq yana biye da ita.

Appa ya ce, "yauwa aii gara dakukazo.
To miya faru Alhaji?.

A'a wai Murarram nakeyima zancen sure, shine yake rik'ona abarsa sai k'arshen shekara.
K'arshen shekara kuma ya ishaq yafad'a yana kallon Bobo dayake wani 6ata rai. Kai idan anbarka zuwa k'arshen shekarar saika yarda?.
" emana yaya aii nake ganin zaifi ko?.
shin wai Abdulmalik kodai bakada lfy ne?.
Yaya banida lfy kuma kamar ya?.
Harararsa ya ishaq yayi ya ce, " bansaniba.
Appa ya k'atsemusu zancen dafad'in Ishaq babu wani abinda ke damunsa iya shegene kawai irin nasa. Amma nima abin yana bani mamaki wlhy, hakamafa lokacin aurensa na farko mukaita fama, kokuwa maganar ishaq gsky ce?.
Ran Bobo yakuma 6aci, aii dama yasan tunda wannan masifaffen yazo saidai ALLAH, gashinan yak'arama wutar fetir.......
Appa yakatsema Bobo tunani da fad'in Mukarram baka jinane?.
Kansa ya girgiza, murya a sark'e ya ce, "wlhy Appa lfy ta k'alau.
Appa ya kalli ammi, kai ammi ta girgizama Appa kawai.
Appa yayi murmushi, ya ce, " shikenan Mukarram tashi kaje, ALLAH yakaimu k'arshen shekarar.
Yakwa mik'e yana washe baki yafice, azuciyarsa ya ce, "su yaa Ishaq ansamu game over.
(Nikam dariya yabani, Dan k'ila shine mai game over d'in).

Ammi ta ce, " Alhaji nifa ban fahimcekaba?.
Appa yay murmushi, yanzu zan fahimtar daku, shekaran jiya naje mun gaisa da abokina Alh bilal, anan nakemasa maganar ranshin auren Mukarram abin yana damuna.
To yanzudai azancen nan danake muku munyanke hukuncin had'a auren mukarram da 'Yar wajensa.
Ammi tayi murmushi tana fad'in Alhmdllh, kai nayi farinciki wlhy, ALLAH ya tabbatar da alkairi.
Amin ya ishaq yafad'a shima fuskarsa cike da annuri.
Ya gaida Appa Dan ko gaisawa basuyiba ma, daganan suka tattauna akan bikin, ya Ishaq yatafi...........





*_rubutu hikimace da baiwa ta musamman gsky, shiyyasa bazan gajiyaba da yabonki aunty bilyna🤙🏻❣👌🏼._*
👩🏻‍💻



❣ *_ABDUL-MALEEK_*❣
_{Bobo}_



_Story & editin_
*_Aunty Bilyn Abdul_*


✍🏿 _Written_
*_Marak'isiyya_*


_hak'in mallaka_
*_Aunty Bilyn Abdul_*


_sadaukarwa_
*_Abba Gana_*
*_Batul mamman_*
*_Bily giro_*



7⃣&8⃣
_washe gari_
Da wuri Bobo yatashi yay shirin zuwa wani bincike akan shira dazaiyi.
Fes yakejinsa akan maganar dasukayi jiya da su Appa.
Yafito sanye cikin shadda ruwan k'asa d'inkin boda, kayan sunmasa k'yau sosai, sai tashin k'amshi yakeyi, wayoyinsa yad'iba da jakar aikinsa.
Babu kowa afalon ya kalli bak'in agogon fata dake d'aure a tsintsiyar hannunsa 7:23am, yasan yanzu babu Wanda yatashi, Dan al'adar gidance indai sukayi sallar asuba sukoma barci, ficewarsa yayi saboda yanada uzuri.
Yabude d'ayan gefen motarsa yazuba kayan hannunsa sanan yazagaya yashiga ya zauna.
Saida yatsaya suka gaisa da maigadi sannan yafice, anguwar shiru babu hayaniya saidai iskar Safiya dake kad'awa, gakuma rana tad'an hasko maibada d'umi mai dad'i, cikin nutsuwa yake juya sitiyarin tamkar bayaso, yafito daga layin gidansu yahau babban titi, tafiya kad'an yayi saiya hangi taron jama'a a tsaitsaye agefen titi, wasuma daka gansu suna cikin rud'ani, harya wuce saiya dawo baya yanemi guri yay fakin.
Fitowa yayi daga motar yanufi wajen taron jama'a.
Malam lfy kuwa?, yatambayi wani matashin saurayi daketa zage2.
Saurayin ya balla masa harara, kacemin lfy kuwa, aii dama duk irinkune, kud'i sunsaku bakwa tsoron ALLAH, gani kuke komai kukayi kunada kud'i zasu kareku........ Hannu Bobo yad'aga masa, kaga bawannan nake tambayarkaba nikam, mike faruwa anan?.
Saurayin ya share hawayensa sannan ya ce, "wani mara imanine yayma yarinya fad'e yazo nan ya yardata.
Fad'e!!, Bobo yafad'a arazane, da sauri yafara kutsa kai cikin taron jama'ar batareda ya saurari maganar da saurayin yake masaba.
Innalillahi wa'inna ilaihirraji'u yafad'a yayinda yay tozali da k'aramar yarinya kwace tamkar gawa.
Da sauri ya rarumi yarinyar batareda yakula da jinin dake zuba ajikintaba, wasu daga cikin mutanen suka fara tambayarsa koya Santa?.
Bai sauraresuba yabud'e mota yasakata abaya, harya shiga mota yakira saurayin d'azu ya ce, " shiga muje.
Babu musu saurayin yashiga, Bobo yaja motar a 360 suka nufi asibiti.
Azuciyarsa yana Addu'a ALLAH yasa ya Sulaiman yana asibitin.
Suna Isa aka amshesu cikin gaggawa Dan ansanshi k'anine gamai asibitin.
Ma'aikatan masu gaisheshi ya tambaya ya sulaiman yazo?.
A'a baikai ga k'arasowaba wata matashiyar budurwa tafad'a cikeda sanabe.
Baibi takantaba yafara kiran ya sulaiman.
Bugu d'aya ya d'auka.
Cikin zolaya ya ce, "Bobon Ammi ya akayi?..
Muryar bobo na rawa ya ce, Yaya kana ina?.
Ina hanyar zuwa asibiti miya faru?.
Alhmddlh Bobo yafad'a, saika k'araso kawai, nima ina asibitin, baijira amsar ya sulaimanba ya yanke wayar.
Gudu ya sulaiman yak'ara danjin Bobo ya ce, " yana asibiti.
Cikin k'an

Please Login or Register in order to submit comment