Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

sannan ya d'auki Jakar aikinsa daga fallo, yamanta a can yabarta, yacire laptop d'insa da wayoyi ya ajiye a tebird'in tsakkiyar falon sannan yakawo jakkar d'aki Yakuma fita.
d'akin Rahma yashiga, yanufi bayimta danya kashe matsa tsakar, dube² yahauyi, can yahangota kwance a bango, tsintsiya yasa yabugota tafad'o, Yakuma bugunta ta mutu, yawanke hannunsa yafito.
Daidai nan Rahma tashigo d'akin itada Nasal.
Batareda ya kalletaba ya ce, "gatacan na kashe saiki fidda.
Tuni hawaye sun cika idon Rahma, kanta ak'asa tace, " Dan ALLAH ka fidda wlhy bazan iyaba.
Eh tunda nazama yaronki ko?.
A'a Dan ALLAH ka taimakeni nidai.
Tausayi tabashi, yalura harga ALLAH tsoron tsaka takeyi, komawa yayi yasharota a faka, yay nufin tsokanar Rahma, danhaka gadan gadan ita yanufa.
Ganin tsaka afaka kuma wajenta yayo tadaka tsalle tareda kwallah k'ara.
Tabashi dariya amma saiya gimtse saida yafita sannan ya shek'e da dariya harda rik'e ciki, mai gadi yana hangensa abin yabashi mamaki Dan yadad'e baiga Bobo yana dariya hakaba, dama dariya mai yawa ba sabon bobo bace, sai Abu yakai matuk'ar tik'ewa yake bashi dariya, murmushinma saiya gadama yakeyi balle dariya.
Komawa yayi ya k'ara wanke hannunsa, sannan Rahma tana shirya Nawal.
Fallo yadawo ya kwanta saman doguwar kujera.
Ya d'auki remote ya canja tasha, babu dad'ewa suka fito suma, Nawal taje ta zauna kusadashi tana fad'in baby kamomin MBC 3 naga cartoon.
Rahma ta ce, "Nawal mikikace?.
Baki tarik'e kamar wata babba, momy yi hak'uri bazan sakeba, Dan ALLAH karkice kin fasa zuwa danifa.
Zanje dake ammafa idan kin daina.
To na daina, papa aidai yanzu bana cemaka baby ko?.
Bobo yakalli Nawal yana kad'a kai, yamaida kallonsa kan Rahma data nufi dinning, murmushi yad'anyi.
Baby ina momy ta ce, " bazataje dakeba indai kina cemin baby.
Nawal takawo bakinta saitin kunnen Bobo ta ce, "catayi bazataje dani makkah da madina ba muga kabarin Manzon ALLAH.
(S,A,W) BOBO yak'arasa mata, to baby yanzu kindaina cemin baby kenan?.
Eh bazan sake fad'aba, momyna ta ce, " nace maka papa.
Jawota yayi jikinsa ya rungume, yabata kiss akumatu, I luv u my baby.
Itama ta ce, "luv u too my papa.
Rahma tak'araso da kuloli ta ajiye a tsakkiyar falon bayan ta janye tebir d'in, saida tagama kawo komai sannan ta ce, "ga abinci.’
Mik'ewa yayi zaune yana satar kallon Rahma, itakam sai duk'ar dakai takeyi, yakula batason had'a ido dashi tun d'azu, ko kallan ma inda yake batayi.
Haka suka zauna cin abincin Wanda Bobo kejin dad'insa.

Yasani lokaci d'aya Rahma taja zuciyarsa rusuna akan burin daya d'auka nayi mata rashin mutunci agidansa harsai tagudu da k'afarta, yafara gudanar da shirinsa ta hanyar fita harkarta, hartayi tsawon kwana 8 a gidan bata ganshiba, amma daga randa yakawo Nawal gidan yaci girkinta sai zuciyarsa tayi sanyi da d'ora alamar ? Akanta.
Abi na biyu shine son datake nunama gudan jininsa Zuh'ra (Nawal), wad'an nan abubuwan suntaka rawar gani wajen ganinta da mutumci da daraja, dukda har yanzu bazaice yana sontaba, ‘Dan Ni'ima ce kawai macen dazaiso aganinsa‚’’ to amma yabama Rahma wani 6angare azuciyarsa kad'an kodan k'aunar Nawal datakeyi.............wringing d'in wayarsane yadawo dashi hayyacinsa, yakalli Screen d'in wayar batareda ya d'aukaba, bak'uwar number yagani.
Sharewa yayi yacigaba da cin abincinsa, aka k'ara kira akaro na biyu, nanma yay burus.
Rahma ce tad'ago ta kallesa danjin ank'ara kiran wayar, cikin sa'a kuwa suka had'a ido, tai saurin janye nata, shikuma yad'an lumshe idanunsa.
Ba'a sake kiran wayarba harsuka kammala cin abincin Rahma tagyara wajen.
Saman kujera yakoma ya zauna, yad'ora kafafunsa saman tebir, yad'auki laptop ya d'ora saman cinyarsa yana Dane dannensa na fama.
Rahma kam homework take koyama Nawal.
Falon yayi shiru kowa yana harkar gabansa sai k'arar TV kawai Dana AC, Wayar d'azuce dai aka k'ara kira.
Wani wawan tsaki Bobo yasaki, afusace yad'auki wayar yana mita, wai miyasa mutane suke San takuramin ne?, ina gidan nawama baza'a barni nahuta da iyalina ba mtsooooow.
Rahma dai tana jinsa bata d'agoba, aranta tace su iyali manya.
Wayar yad'auka yasaka akunnensa batareda yayi maganaba.............


_humm kowaye yakira Bobo ne?._��


_muje zuwa masoyan Bobo & Rahma, abinfa yafara zuwa, Dan kunsan dai akwai matsala Safna tagane bobone mijin k'anwarta, kuma Wanda taguda adaliln son Bobo d'in, hum akwaifa cakwakiya wlhy, baridai nabarku karna cikaku da magana��......_����‍��typing........

❣ *_ABDUL-MALEEK_*❣
_•{BoBo}•_


*_NA_*
_*Bilyn Abdul*_

_sadaukarwa_
*_Abba Gana_*
*_Batul mamman_*
*_Billy giro_*

_shafin nakune, gaisuwarma takuce, *Saffiya Galadanci, classic Feedo, & Sajna.* gaisuwa agareku mai tarin yawa da fatan alkairi, ngd sosai da k'auna, nima ina k'aunarku sosai._
ALLAH yabar zuminci��❤❤��

4⃣4⃣

Safna ta mik'e zumbir danjin and'aga wayar, saisaita kanta tayi ta ce, "Assalamu alaika.

Saida yaja aji sannan ya ce, " wa'alaikissalam.

Safana ta ce, "ina yini?.

Lfy, ya amsa atak'aice.

Rasa mizata kuma cewa tayi, Dan duk muryarsa ta rikitata, gashi yana amsa mata magana ad'age.

Abinne yafara bashi haushi, amma kasancewar yasan number data kira ta harkar aikinsace saiya dake, yayi tunanin akan aikine.
Yakatse shirun dafad'in mikike buk'atane?.

Uhm....u...u Dan ALLAH kozan iya samunka office gobe idan ALLAH ya kaimu?.

Lumshe idanunsa yayi yabud'e, ya ce, " akanmi kikeson ganina?.

Gabad'aya ta daburce, tarasa mizata fad'amasa, jin takasa magana sai kawai ya yake wayar yay tsaki, gaba d'aya kashe wayar yayi ya wurgata gefensa yana mita.

Duk abinda ke faruwa Rahma tanajinsa, saidai batasan mi ake fad'a ad'ayan 6angarenba.
Aikinsa yacigaba dayi, itama yacigaba da koyama Nawal aikinta na homework.

Acan kuwa safna kaita dafe, takira Baseera danta bata shawara

.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*
Safna wai mikikeyine har yanzun baki fitoba?, wannan wane irin yinine har k'arfe 2 ba'a tafiba?.
Ganina fitowa ummi, safna tafad'a tana figar handbag d'inta.
Afalo ta Tatar da ummi tsaye da bak'ar leda ahannu.
Ummi tamik'a mata ledar ga wannan ki kaimata, Safna Dan ALLAH ki kama kanki, kingadai gidan mijin k'anwarkine.
Karki damu ummi, insha ALLAHU babu abinda zai faru wlhy, ainamiki alk'awari zan canja nakoma yanda kikeso.
To ngd ALLAH yayi miki albarka.
Amin ummi na safna tafad'a tana fita.
Hartakai k'ofa saikuma ta waigo, ummi wai miye wannan d'in?, tafad'a tana kallon ledar da ummin tabata.
Karki damu zankirata namata bayani.
Ummi ni baza'a fad'aminba.
A'a lokacinki bai zoba, ai yanzu autana takwace girman, tazama Yaya kinzama k'anwa.
Baki safna tatura tafice, aranta ta ce, "ummi nasan kayan matane aii."

Tana Shiga motarta ta kalli wayarta, hankalinta dukya tashi ganin bai bata amsaba, tunranda takirashi yakashe wayar saita k'yaleshi bata sake kiraba.
Yaudai abin ya dameta shine tatura masa message akan yabata address d'in office d'insa tazo, amma shine har yanzu babu kira babu sak'o.
Ranta duk adagule yake, takirashi sau wajen uku yak'i ya d'aga, hak'ura tayi tatada motar tanufi gidan Rahma.
Dama Dan tanason zuwa wajen bobone ta ce, "ma ummi tanaso yau taje wajen Rahma.
Ummi tayi murna, azatonta Safna tafara hankaline.

“Araina na ce, "koya zata kaya?.”

.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.
Yana zaune a office yaduk'ufa da duba wasu takardu, kallo d'aya zaka masa kagane yana matuk'ar busy, takardun dayake dubawa kuma sunada muhimmanci.
Yana kallon wayarsa tana wringing yay burus da ita, Dan baya k'aunar abinda zai dakatar dashi daga aikin gabansa.
Kwankwasa k'ofar office d'in akayi, sanin sakatariyarsa ce kawai keda wannan damar yasa ya amsa da yes.
Turo k'ofar tayi tashigo, haryanzu bai d'agoba ta had'iye wani yawu tareda tsura masa ido tamkar zata lashesa, sir kayi bak'o.
Waye?, bobo yatanbaya kansa har yanzu yana k'asa.
Cikeda salo ta ce, " bak'on jiyane Alh Sunusi Dala.
Sai yanzu yad'ago, aransa ya ce, "mi mutumin nan yakeso danine, afili kuma ya ce, " kigaya masa bana buk'atar ganinsa, kuma........saikuma yayi shiru ya ce, ''jeki wannan ba aikinki bane.
fita tayi cike da salo.
Batamasan shi tuni yamaida Kansa ga aikinsaba.
Zuwa tayi ta Isar da sak'on oganta ga Alh sunusi, maganar tak'ara Sosa masa rai, amma tunda bobo yak'i bashi had'inkai to lokaci yayi dazai d'auki matakin k'arshe akansa.
Fuuuu yabar wajen, masu gadinsa suka take masa baya.

“na ce, "humm kowane mataki kuma Alh sunusi ke shirin d'auka akan bobo?.��”

+++
Da sauri yad'ago danjin anta6ashi, danufin yin bala'i yad'ago azatonsa Alh sunusi ne yanunama sakatariyarsa fin k'arfi yashigo, ganin Ammar ne saiya sauke ajiyar zuciya tareda yin murmushi.
Ammar ya ce, " mutumina irin wannan fusata haka?, tamkar zaka bigeni.
Ajiyar zuciya Bobo ya sauke kayi hak'uri wlhy nazata wannan shashashanne Alh Sunusi.
Murmushi Ammar yayi ya ce, "munzo shigowa naga fitarsa Ashe na shaida motocin nasa kuwa.
Baki bobo yata6e batareda yayi maganaba.
Saican yace halan yauma kazo kacikamin bakin office da yaranka?.
Hhhhhhh kaima Kasan dolene Dan babu yanda za'ayi subarni nafito ni kad'ai.
Bobo Yakuma ta6e baki, Sakai awahala kenan, haka kawai ace duk Inda mutum zayi ana binsa tamkar wata jela?.
Girman kenan my guy Ammar yafad'a yana dariya.
Ammar ya ce, "mutumina kafa rame wlhy mike damunka?.
Bobo yafitar da huci mai zafi, babu komai Ammar.
To shikenan tunda babu komai yafad'a yana mik'ewa.
Da sauri Bobo yaruk'oshi Dan yasan haushi yaji, yi hak'uri abokina zauna muyi magana.
Ammar yadawo yazauna, wlhy Abdulmaleek kana bani mamaki yanda kake iya 6oyrmin wasu al'amura naka awasu lokutan.
Bobo ya ce, " kayi hak'uri Ammar bawai ina 6oye maka wani Abu baneba, saidai ina ganin wannan sirrin gidanane, dukda nasan babu abunda zan iya 6oye maka arayuwata, kai kad'aine abokina Dana yarda dashi, nasan kaima hakane.
Hakane Bobo amma Dan ALLAH miyasa kake 6oyemin abinda ke damunka?, ina kula dakai tunda nadawo kana cikin damuwar datafi tada akan Rasuwar marigayiya Ni'ima.
Sabodafa damuwar dakake ciki su Appa suka yanke shawarar yimaka Aure, to amma maimakon asamu sauk'i sai kuma damuwarka ta k'aru.
Minene damuwarka Abdulmaleek?, kasanar dani mu nemo mafita.
Bobo yataso daga kwanciyar dayayi ajikin kujera, yadafe tebir d'in gabansa da hannu bibbiyu.
Wato Ammar da ina cikin kewar matatane Dana rasa, dakuma tausayin Nawal na rashin uwa, wannan yasa nak'iyin aure dukda dama Kasan matan bawai suna agabana bane, su Appa sun takura nayi aure harda kai aciki, amma na ce, "muku har yanzu ban shiryaba, an auramin Rahmane saboda bijirewar yayarta akan aurena.
Tundaga randa aka kawo yarinyar gidana ban k'ara yarda ta ganniba saida na d'akko Nawal..
" amma kasan wani abin mamaki?."
Ammar ya girgiza kai.
Koda muka shigo gidan saitamana tarba ta mutunci, ko kad'an bata nuna fushinta akan rashin zuwana garetaba.
Wannan itace jarabawa ta farko data cinye, saikuma yanda take kula da Nawal, wlhy idan baka saniba bazakace ba ita ta haifetaba, abu na uku tsafta, iya girki, saidai akwai shegen muskilanci atareda yarinyar wlhy.

Ammar ya tuntsure da dariya, to aii indai miskilancine babu matsala tunda kaima halinkane.
Harara Bobo ya galla masa malam aii wannan ta fini.
Bobo acigaba da bandamuba kafin ayi auren, amma yanzu ganinta agidan saina shiga wani hali, Dan gsky ina buk'atar mace.
Ammar yagyara zama, to aii ni banga abin damuwa ananba, ba matarka bace?, kawai kanemeta mana.
Ammar baka fahimceni bane, haryanzufa yarinyar k'aramar yarinyace, bata wuce 17 ba, banafa ta kammala secondary, kosu khursiyya sun girmeta da shekara d'aya.
Murmushi Ammar yayi, karka damu abokina aii yaranma sunfi bada Nutsuwa ka gwada kagani kuma.
Amma Dan ALLAH karagema kanka damuwa.
To aiini bakasan wani abuba, tayayama zan tunkareta na nuna mata ga abinda nakeso?, kasanfa banason raini wlhy.
Dariya Ammar yayi ya ce, "Abdulmaleek Aliyu Abdulmaleek hamshak'i, wlhy AAA kana bani dariya, lokuta da dama nakan rasa kai wane irin mutumne?, wlhy da aikin Soja ka dace ba lauyaba, kaifa wani irin murd'ad'd'en mutumne, towai sanda kake gwadama Margayiya Ni'ima soyayaya kirana kayi na koya makane?.
Ajiyar zuciya Bobo ya sauke, bazaka ganebane kawai kadai.
To ganar dani cewar Ammar yana kallon Bobo.
Komawa yayi yalafe jikin kujerar yanad'a lilata ahankali, Ammar ya ce, " my guy kafito kawai anamijinka kaji, kakula da matarka na tabbata Rahma Alherice arayuwarka, kaga kuwa yanda ka canja kak'ara fari, so ka kwantar da hankalinka kayi k'ibama, Rahma k'yak'yk'yawar yarinyace nitsatstsiya ga ilimin addini, wlhy randa na kalli vedio d'in bikinku jinayi inama ina wajen, bak'aramin birgeni tayiba awajen walimarnan.
d'an iska awajen biki kanata tattalin yarinya amma yanzu kazo kana mata muzurai.
Murmushi bobo yayi ya ce, ''kankadai akeji.
Kaima za'aji nakane, amma saikaje hanun Rahma, mik'ewa yayi yana dariya kaga bara nawuce sumayya nacan na jirana harkaja na wuce lokaci.
Bobo daketa murmushi tun d'azun ya harareshi iskanci zakamin kenan?..
A'a babu wani iskanci gsky dai.
Bobo ma ya mik'ewa yayi, nima tafiyar zanyi zanje na d'auki Nawal a school, yau direbanta babu lafiya.
Ayya ALLAH yabashi lfy.
Amin.

Tare suka fito, kowa yashiga motarsa, Ammar da tawagan 'yan sandansa suka tafi, shima Bobo yanufi school d'in su Nawal ya d'auketa sai gida.


.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.
Sun shigo gidan falo babu kowa, sai k'amshi da k'arar AC ke tashi, saikuma TV dake kunne amma babu k'ara sosai.
Nawal ta ce, "papa momy na d'aki zomuje, tarik'e masa hannu.
Rahma tana tsaye jikin wardrobe tana d'aukar kaya suka shigo, batayi zaton taredashi sukeba, Cikin farin ciki tad'auki Nawal tana juyi da ita suna dariya, babyn papa da momy ya School.
Momyn lfy.
Masha ALLAH my lovely daughter, muje namiki wanka to kiji dad'i.
"K indai kina tareda Nawal baki ganin kowa sai ita?.
Da sauri ta kalli gurin da maganar take fita, Dan batayi tunanin suna tareba.
Kayi hak'uri basan tare kukeba aii sannu dazuwa, sai matse jikinta takeyi Dan daga ita sai tawul.
Baice komaiba yajuya yafita, amma ya rikice daganin surar Rahma, dukda k'aramar yarinyace amma tanada sura mai k'yawun gani, yanaso yak'ara ganin ainahin Rahma d'in.
Da wannan tunanin yak'arasa d'akinsa, kaya yacire yashiga wanka.


★★★
Bayan wasu 'yan lokuta kowa ya kammala abinda yakeyi, suka had'u afalo sukaci abinci, itadai Rahma kanta ak'asa.
Yakula tunranda yay mata abinnan bata sakewa dashi, kuma bataso su had'a ido, tak'ara birgeshi da samun matsayi a zuciyarsa Dan yana k'aunar mace mai kunya

_(kunya tana d'aya daga cikin tarbiyya ga mace, amma 'yammatanmu na yanzu sun 6arar, aganinsu rashin kunya itace wayewa, gsky anama wayewa bahaguwar fahimta, yakamata mugyara, kunya tana d'aya daga cikin alamomin imanima wlhy, ALLAH yasa mugane.)_

Duk suna falo zaune, Rahma da Nawal suna game da aka had'a da TV, shikam boss yana karanta jarida.

Safna tayi hon maigadi yalek'a danyaga wanene, ganin bak'uwar motace yasa yaytsaye batarda ya bud'eba, cikin haushi Safna talek'o tana masa magana cikeda masifa, aii babu shiri yabud'e mata gate d'in tashiga, guri tasamu tai farking sannan tafito, sai harar mai gadin takeyi, sanye take cikin jan less Riga da siiket sun kamata sosai amma sunyi mata k'yau, ta d'ora siririn farin gyalenta a kafad'a, takalmi da handbag d'inta duk farare, tad'auki sak'on Rahma tanufi k'ofar datake zaton itace zata sadaka da gidan.
Sallama tayi tareda kwankwasa kofar.
Rahma tamik'e da sauri lah kamar muryar aunty Safna nakeji.
Da sauri Bobo yad'ago kai yana kallonta danjin ta ambaci Safna.
K'ofa Rahma tanufa, shikuma ya ta6e baki yaudai zaiga yarinyar datace bata sonsa...........����‍��typing........

❣ *_ABDUL-MALEEK_*❣
_•{BoBo}•_


*_NA_*
_*Bilyn Abdul*_

_sadaukarwa_
*_Abba Gana_*
*_Batul mamman_*
*_Billy giro_*

_shafin nakune, gaisuwarma takuce, *Saffiya Galadanci, classic Feedo, & Sajna.* gaisuwa agareku mai tarin yawa da fatan alkairi, ngd sosai da k'auna, nima ina k'aunarku sosai._
ALLAH yabar zuminci��❤❤��

4⃣4⃣

Safna ta mik'e zumbir danjin and'aga wayar, saisaita kanta tayi ta ce, "Assalamu alaika.

Saida yaja aji sannan ya ce, " wa'alaikissalam.

Safana ta ce, "ina yini?.

Lfy, ya amsa atak'aice.

Rasa mizata kuma cewa tayi, Dan duk muryarsa ta rikitata, gashi yana amsa mata magana ad'age.

Abinne yafara bashi haushi, amma kasancewar yasan number data kira ta harkar aikinsace saiya dake, yayi tunanin akan aikine.
Yakatse shirun dafad'in mikike buk'atane?.

Uhm....u...u Dan ALLAH kozan iya samunka office gobe idan ALLAH ya kaimu?.

Lumshe idanunsa yayi yabud'e, ya ce, " akanmi kikeson ganina?.

Gabad'aya ta daburce, tarasa mizata fad'amasa, jin takasa magana sai kawai ya yake wayar yay tsaki, gaba d'aya kashe wayar yayi ya wurgata gefensa yana mita.

Duk abinda ke faruwa Rahma tanajinsa, saidai batasan mi ake fad'a ad'ayan 6angarenba.
Aikinsa yacigaba dayi, itama yacigaba da koyama Nawal aikinta na homework.

Acan kuwa safna kaita dafe, takira Baseera danta bata shawara

.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*
Safna wai mikikeyine har yanzun baki fitoba?, wannan wane irin yinine har k'arfe 2 ba'a tafiba?.
Ganina fitowa ummi, safna tafad'a tana figar handbag d'inta.
Afalo ta Tatar da ummi tsaye da bak'ar leda ahannu.
Ummi tamik'a mata ledar ga wannan ki kaimata, Safna Dan ALLAH ki kama kanki, kingadai gidan mijin k'anwarkine.
Karki damu ummi, insha ALLAHU babu abinda zai faru wlhy, ainamiki alk'awari zan canja nakoma yanda kikeso.
To ngd ALLAH yayi miki albarka.
Amin ummi na safna tafad'a tana fita.
Hartakai k'ofa saikuma ta waigo, ummi wai miye wannan d'in?, tafad'a tana kallon ledar da ummin tabata.
Karki damu zankirata namata bayani.
Ummi ni baza'a fad'aminba.
A'a lokacinki bai zoba, ai yanzu autana takwace girman, tazama Yaya kinzama k'anwa.
Baki safna tatura tafice, aranta ta ce, "ummi nasan kayan matane aii."

Tana Shiga motarta ta kalli wayarta, hankalinta dukya tashi ganin bai bata amsaba, tunranda takirashi yakashe wayar saita k'yaleshi bata sake kiraba.
Yaudai abin ya dameta shine tatura masa message akan yabata address d'in office d'insa tazo, amma shine har yanzu babu kira babu sak'o.
Ranta duk adagule yake, takirashi sau wajen uku yak'i ya d'aga, hak'ura tayi tatada motar tanufi gidan Rahma.
Dama Dan tanason zuwa wajen bobone ta ce, "ma ummi tanaso yau taje wajen Rahma.
Ummi tayi murna, azatonta Safna tafara hankaline.

“Araina na ce, "koya zata kaya?.”

.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.
Yana zaune a office yaduk'ufa da duba wasu takardu, kallo d'aya zaka masa kagane yana matuk'ar busy, takardun dayake dubawa kuma sunada muhimmanci.
Yana kallon wayarsa tana wringing yay burus da ita, Dan baya k'aunar abinda zai dakatar dashi daga aikin gabansa.
Kwankwasa k'ofar office d'in akayi, sanin sakatariyarsa ce kawai keda wannan damar yasa ya amsa da yes.
Turo k'ofar tayi tashigo, haryanzu bai d'agoba ta had'iye wani yawu tareda tsura masa ido tamkar zata lashesa, sir kayi bak'o.
Waye?, bobo yatanbaya kansa har yanzu yana k'asa.
Cikeda salo ta ce, " bak'on jiyane Alh Sunusi Dala.
Sai yanzu yad'ago, aransa ya ce, "mi mutumin nan yakeso danine, afili kuma ya ce, " kigaya masa bana buk'atar ganinsa, kuma........saikuma yayi shiru ya ce, ''jeki wannan ba aikinki bane.
fita tayi cike da salo.
Batamasan shi tuni yamaida Kansa ga aikinsaba.
Zuwa tayi ta Isar da sak'on oganta ga Alh sunusi, maganar tak'ara Sosa masa rai, amma tunda bobo yak'i bashi had'inkai to lokaci yayi dazai d'auki matakin k'arshe akansa.
Fuuuu yabar wajen, masu gadinsa suka take masa baya.

“na ce, "humm kowane mataki kuma Alh sunusi ke shirin d'auka akan bobo?.��”

+++
Da sauri yad'ago danjin anta6ashi, danufin yin bala'i yad'ago azatonsa Alh sunusi ne yanunama sakatariyarsa fin k'arfi yashigo, ganin Ammar ne saiya sauke ajiyar zuciya tareda yin murmushi.
Ammar ya ce, " mutumina irin wannan fusata haka?, tamkar zaka bigeni.
Ajiyar zuciya Bobo ya sauke kayi hak'uri wlhy nazata wannan shashashanne Alh Sunusi.
Murmushi Ammar yayi ya ce, "munzo shigowa naga fitarsa Ashe na shaida motocin nasa kuwa.
Baki bobo yata6e batareda yayi maganaba.
Saican yace halan yauma kazo kacikamin bakin office da yaranka?.
Hhhhhhh kaima Kasan dolene Dan babu yanda za'ayi subarni nafito ni kad'ai.
Bobo Yakuma ta6e baki, Sakai awahala kenan, haka kawai ace duk Inda mutum zayi ana binsa tamkar wata jela?.
Girman kenan my guy Ammar yafad'a yana dariya.
Ammar ya ce, "mutumina kafa rame wlhy mike damunka?.
Bobo yafitar da huci mai zafi, babu komai Ammar.
To shikenan tunda babu komai yafad'a yana mik'ewa.
Da sauri Bobo yaruk'oshi Dan yasan haushi yaji, yi hak'uri abokina zauna muyi magana.
Ammar yadawo yazauna, wlhy Abdulmaleek kana bani mamaki yanda kake iya 6oyrmin wasu al'amura naka awasu lokutan.
Bobo ya ce, " kayi hak'uri Ammar bawai ina 6oye maka wani Abu baneba, saidai ina ganin wannan sirrin gidanane, dukda nasan babu abunda zan iya 6oye maka arayuwata, kai kad'aine abokina Dana yarda dashi, nasan kaima hakane.
Hakane Bobo amma Dan ALLAH miyasa kake 6oyemin abinda ke damunka?, ina kula dakai tunda nadawo kana cikin damuwar datafi tada akan Rasuwar marigayiya Ni'ima.
Sabodafa damuwar dakake ciki su Appa suka yanke shawarar yimaka Aure, to amma maimakon asamu sauk'i sai kuma damuwarka ta k'aru.
Minene damuwarka Abdulmaleek?, kasanar dani mu nemo mafita.
Bobo yataso daga kwanciyar dayayi ajikin kujera, yadafe tebir d'in gabansa da hannu bibbiyu.
Wato Ammar da ina cikin kewar matatane Dana rasa, dakuma tausayin Nawal na rashin uwa, wannan yasa nak'iyin aure dukda dama Kasan matan bawai suna agabana bane, su Appa sun takura nayi aure harda kai aciki, amma na ce, "muku har yanzu ban shiryaba, an auramin Rahmane saboda bijirewar yayarta akan aurena.
Tundaga randa aka kawo yarinyar gidana ban k'ara yarda ta ganniba saida na d'akko Nawal..
" amma kasan wani abin mamaki?."
Ammar ya girgiza kai.
Koda muka shigo gidan saitamana tarba ta mutunci, ko kad'an

Please Login or Register in order to submit comment