Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

applying wasu products a gashinta,jitayi tana kamshi kamar wata flower <Ø9ß,drying gashinta tayi taxaune tagyarashi sannan tashafa wasu mayuka,kiran mintss take amma still wayarta baya shiga,haka tadauko kayan makeup din tayi sama sama,da taimakon YouTube.......





Shiryawa tayi cikin blue gown dinta tagyara gashin gaban kanta,sannan tayi rolling mayafin,ta dauki wata purse a cikin kayan mintss sanann ta xauna akan kujera don yamata text cewa yana hanya,batai 10 mint ba kam maigadi yashigo yace ana kiranta waje,se ynxu kuma takejin wani fargabar tunkararsa,haka ta daure tafito,there he was tsaye jikin mota,sanye da blue long sleeve shirt da blank jeans,dagowa tayi taga ya tsareta da ido,yana kallonta from head to toe,and his jaw hung open in what look like admiration......





Tafiya take a hnkali har inda yake,yabude mata motar yace You look breathtakingly beautifuld'þ,tayi shiru tareda kallon kasa,tanawasa da fingers dinta,rufewa yai yaxagaya yashiga,yafara tuki a hnkali,taga dai andade baakaiba,yace yyai nisa ko?saura 5 mint mu isa,a haka harsuka karasa,sukafito mota tace lake house?yace yes,kince bakison crowded place,tace amma kuma bekamata kayi renting whole lake house ba ae,yace karkidamu gidanane,bin shi tayi suka shiga gidan,xama tayi kamar bakauya se kalle kalle,masu aiki sekawo gaisuwa suke,ta bayan gidanne aka gyara wani karamin guri sannan akejiramusu abinci kala kala......







Suna zaune sunacin abincin,bayan sungamane ya mikamata wata takarda,karba tayi tabude,ta karanta,tadago ta kalleshi,yace tunda nagane da bilal kikatafi,satinku biyu na sawwake maki aurena,don banso zunuban su linku,rike takardar tayi gam a hannunta batareda tace komi ba,sannan yakara dacewa munyi waya da mummy,mummynki,gabantane taji yafadi,yace namata bayanin komai amma harynxu fushi take dake,kinsan yanda fushin iyaye yake akanmu maryam,nayi nayi tataho Nigeria amma taki,so ina nemamaki visa ne,next week yakamata kitafi gurinta,ki gyara komi da kanka,hawaye tafara tana girgiza kai,yace dole ki fuskanceta,wasan buyan ya isa hakannnan......





Yesssss yesssss

Keep voting

Keep sharing it to your family and friends

Love you alld'þ







Your s arabiya>Ø‹Ý



You should read "ABINDA KA SHUKA" on #wattpad #generalfiction

https://my.w.tt/sMVpNgDrW1









AMANA WRITTERS ASSOCIATION







TAQABBALALLAHU MINNA WA MINKUMd'þ







4þã 1þã



Shiru tayi kanta a kasa hawaye na zubo mata,tace:

ka kaini gida,gida kuma?ey I need to be alone,amma ynxu fa mukaxo ko fira bamuyi ba,tadago da jajayen idanunta tace plssssss



Budemata motar yai tashiga yarufe sannan yakoma mazaunin driver yaxauna,throughout the ride ba wanda yai magana a cikinsu,se shasshakar kukaanta kawai ketashi,inda ace tasan ynda yakejin kukanta da batayiba,radion motar ya kunna,yasa volume sosae yacigaba da kallon titi har suka karasa gida,yana parking tadauki purse dinta tafito batareda tace dashi komi ba,shima juyawa yayi yawuce gda.........





Da mama tafara cin karo,mama tayi saurin rikota tace Aah haba maryam meyafaru haka?meyasaki kukane?meke faruwa?mryam tayi shiru tace mama muhsin ne yace xantafi canada gurin mummy,mama tace to miye abun kuka,aekam ya kyauta,Allah yayi Albarka nima kullum hakan na raina amma bansoo na takurakine kuma kinga bansan inda mahaifiyar taki takeba shyasa,amma kam naji dadin zancennen,Ae abun farincikine ko?maryam tace mama tsoro nikeji,wlh bansan dawani ido xankalla mummy ba,it been years kullum da ita nike kwana nike tashi amma inatsoron haduwa da ita wlhy



Mama tace karkidamu kinji,Ina nan inamaki addua inshaaallah komi xexomana cikin sauki,kinji?ynxu jekiyi sallah kitafi kitchen kitaya mintss hada abincin daren....





Sallah tayi tacanxa kaya,datafito har mints tagama jera abincin,zama tayi gefenta,mintss taxuba abincin sunaci,suna fira kadan kadan,karfin firar ma mamace,sunagamawa maryam tawuce daki,mintss ya tattara gurin takai kayan kitchen,tanagama tashiga daki tarrda rufo kofar,tace yanaganki wani iri?ansamu matsalane?maryam tace Aa tareda labartamata ynda sukai da muhsin da mama,mintss tai shiru tace karkidamu ba matsalabane,kwantar matada hnkali tashiga yi har maryam din tasake.......





Kitchen suka koma sukai wanke wanke tareda gyara wajen sannan sukai ma mama seda safe sukawuce daki,text din muhsin ta gani rigimatu harynxu kukan ake?replying dinsa tayi  Aah tareda addua ta kwanta,mintss kam na gefe tana waya.....





Shirye shiryen tafiyar maryam suketayi amma kullum gabanta bebar faduwaba,ranar tafiyan muhsin yaxo yatafi dasu har abjan da mama sumata rakiya,a airport dinma tasha kuka don gani take kamar baxatadawo ba,shikanshi jiyai dama tare yashiryamasu tafiyan amma abubuwan gabansa sunmasa yawa,sim dinda yake amfani dashi a can inyaje yabata,yacemata tasaka a wayar suna sauka takirasa akwae wanda xexo daukarta,tasa ajaka tayi hugging mama sannan tawuce tana dagamasu hannu.......





Gidan anty dinshi yakaisu sukaci abinci sukahuta sannan suka kama hanya,ranar gabadaya mints yini tayi wani iri se amir dake daukematakewa,tunda maryam tadawo ko yaushe sunatare shyasa batajin dadi intai nisa gashi ynxu tatafine ba ranar dawowanta.....





Maryam kam addua takeyi har bacci yadauketa,jitayi kawai ana sanarwa jirgi xe sauka,tadauko waya tasa sim din ta maryam cikin handbag dinta......





Tana fitowa tasamu guri ta xauna,ta kunna wayar,takirashi,rejecting yayi bayan 10 mint sega wani number yakira,picking tayi suka gaisa tamusu bayanin ynda take,segasu sunkaraso gabanta,yar budurwace mai kyau baxatawuce saar maryam dinba,tareda saurayinda kanaganinsu kasan brother dintane,dagudunta tayi hugging maryam,maryam dai yake kawai takeyi,sannan guy din yadauki kayan sukai gaba,motarsu suka karasa sukashiga,yar budurwar tazauna baya tareda maryam tace mu cousins dinkine fa though nasan baki sanmuba,maryam tace cousins?but how?ni banmasan inada cousins ba.budrwar tayi daria tace muma bamusankiba ae,kinsan ynxu zumunci yayi karanci,mundai san mummynki,ita dinma dai sedataxo garinnan sannan,brothernta dake tuki yace se cikata da surutu kike,kibari aje gida mana inta huta,ta hararesa tace Ina ruwanka danine ma wai....mtswww





Gate din gdan akabude yashiga da motar,yai parking sega wata dattijuwar mata da karamar yarinyarda baxatawuce shekara goma ba sunfito,taxo tabude motan maryam tafito,rungume maryam tayi tace welcome home swthrt..........





Yar yarinyar tace maamaana who s she?tace your sister,tace daman bayan yaya siyama inada wata sista dinne?tace ey mana,oya ki gaidata,gaisheta tayi maryam tayi murmushi kawai tareda shafamata fuska.....





Matar tace oya siyama kushigo da kayan,cikin gdan suka shiga tareda maryam,matar tacema wani mutum dake kallon news ga maryam fa takaraso,tasowa yai yace oyoyooo oyoyooo ga maryam ga maryam,gaidashi tayi yace tashi kinji,kinsanni ?girgiza kai tayi yace rabona dake tun kina shekara uku a duniya,kin girma sosae,ynxu dai siyama kuje dakinki tahuta,feel at home kinji,dagaa masa kai kawai tayi tareda bin siyamar..........









Keep voting

Your comment s keep me going

Keep sharing it to your family and friends

Love you alld'þ







Your s arabiya>Ø‹Ý





You should read "ABINDA KA SHUKA" on #wattpad #generalfiction

https://my.w.tt/sMVpNgDrW1









AMANA WRITTERS ASSOCIATION







4þã 2þã



Wani daki sukashiga komi na dakin pink ne se taga dakin yatunamata da nata dakin,tai murmushi siyama tace ga toilet,wanka tayi,sannan tayi alwala,taxo tagabatarda sallah,sega siyaman tashigo tace kayanki naciki wardrobe dincan,maryam tace okay thank you,shiryawa tayi cikin doguwar riga,taxo bakin mirror tashafa powder wayarta taji tana ringing,dauka tayi taga muhsin ne,suka gaisa yace ya garin?Allah yasa da dadi,tace to ba laifi Alhamdulillah kasan ynxu naxo kasar,yace hakane,kinga mummyna?tace Aa,yace matsoraciya ae bata gdan,taki yarda ta daukoki shyasa nama sistanta magana itakuma tace ba matsala xaki xauna taredasu har komi ya daidaita,maryam tace toh nagode sosae,Allah yasaka da Alkhairi,yace bakomi kihuta anjima xamuyi magana tace toh,kashewa tayi takira mama tafadamasu tasauka suka gaisa da mintss sannan ta kashe wayan,siyama tace muje kici abinci ko?tace toh taredasaka hijab sukafita,a dinning suka tararda duk yan gdan,matar da suke kira da maamana tace wannan babban hijab maryam bakijin zafine?da kincire kinsha iska ae ko?maryam tace Aa banajin zafi,tace toh matso ki zauna,kujera tajamata a kusa da ita tazauna,suka ci abinci sanann tamata introducing yaran nata a matsayin cousins din maryam guda 3,sukadan taba fira Kadan sannan mai aikinsu taxo ta tattara kayan abincin tatafi kitchen da sauran abubuwanda aka bata,cikin parlor din suka koma suka zauna,brothern siyama mai suna fahad yafita tareda karamar mai suna walida,maman ta kalli maryam tace baki tambayi mummynkiba?ko bakison ganinta?shiru maryam tayi Tana wasa da fingers dinta,siyama kuma tadauko wayarta tafara chatting,maman tace gobe xamuje inda take kinji?nasan dole kiyita fargaba amma muhsin yamin bayanin komi and namiki alkawari inshaaallah komi xetafi daidai kinji,maryam tace nagode maaama Allah yasaka da Alkahiri,tace bakomi kibar min godiya kinji?tace toh







Da daddare ma suna zauna suna fira itadai se murmushi take,tanason yan uwa sosae,amma Allah be kaddaraba don itakadaice gurin iyayenta,su siyama yau tafara zama dasu amma ba karamin burgeta sukeyiba,mamantace kije ki kwanta kiyi bacci kihuta maryam,kar kibiyewa sha shasharnan kinji,siyama taturo baki tace maryam muje daki muyi bacci kinji,ae nayi yar uwa ynxu babu me wulakantani a gdannnan,fahad yace sabon shiga tafi kibamu guri,sallama sukamasu sukawuce daki.......





Washegari



Tsoro ne yacikata tunda sukagama breakfast sukai wanka,ynxu haka shiryawa take amma gabadaya fargaba takeji,siyamace ta dafa ta tace be strong sister,maamaana batafadamana meyafaru tsakaninki da mummy ba amma dai inshaaallah koma menene xetafi cikin sauki kiyita  hasbunallahu waniimal wakil kinji?komi xemana daidai inshaaallah,maryam tace nagode sosae







Se past 12 sukagama shiryawa sukadau hanyar gidan kakanninsu,don acan mamar take,da murnarsu suka shiga,maryam kam tana baya baya,muryar mummynta taji tana musu oyoyooo,seta tsaya takasa shiga maamaa ce tarike hannunta suka shiga,dayake ba mutane dayawa gdan,mummynce kawai se wata kanwarta da tarabu da mijinnata,se mahaifinsu,mahaifiyarsu tadade da rasuwa





Shiga tayi itama tagaidasu kanwar mamartasu wacce suke kira da anty aisha taxo ta rungume maryam,tace maryam manyan mata,ya hanya kuma?surutai tafara mata amma maryam gabadaya hnkalinta baya gurin mummy kawai take kallo,mummyn kuma taki ko dago kai ta kalleta,se firanta take dasu siyama.......





Anty aisha tajata gaban mummy tace yaya bakiga maryam taxo bane?batareda tadago ba tace naganta mana,goyata kikeso nayine?tace Aa shknan



Jan maryam tai takaita wani babban parlour,wani dattijan mutum ne a ciki,yace Aaaah amaryarce a tafe,lale sannu sannu,maryam ta tsugunna tagaidashi yace kinsanni?ta girgiza kai,yace ashha ashha wannan duk laifin iyayenkine wlhy,ace bakisan kakankiba,gskia wannan abu beyiba mai sunan hajia,shyasa duk abnda kikai ni banga laifinkiba hakkinmune yakamasu.....





Iyayenki tun kina shekara uku suka saka kafa sukabar kasarnan maryam amma basutaba xuwa ganinmu ba,mahaifiyarki ko kiran waya batayi,wai su sunsamu duniya,dangin mahaifin naki suma nemansa suke amma shiru,mundaukama sun rasa ransu ne amma rana daya daga sama,sega mahaifiyarki tadawo,tanabamu labarin mijinnata yarasu kekuma kingudu,harynxu yan uwan mahaifinki sunkasa yarda da ita,ynxu kinga seki wanke mata zargi ae,Alhamdulillah dai tunda yaxo kindawo,kicigaba da istigfari kinji mai sunan hajia....Allah ya yafemuna gabadaya....tace ameeeen



Yesssss yesssss

Keep voting

Keep sharing it to your family and friends

Love you alld'þ







Your s arabiya>Ø‹Ý





You should read "ABINDA KA SHUKA" on #wattpad #generalfiction

https://my.w.tt/sMVpNgDrW1















4þã 3þã



Comments dinku ke karaffamin gwiwar posting kullum:&þrashinsu ke hanani posting....



Ranar a gdan ta wuni tareda kakanta,yahanata tafiya ko nan da can,ita kuma har zuciyarta magana takeso tayi da mummy ko da gaisuwace,amma batasamu dama ba,har sukaxo tafiya kakannata yace ta kwana,antynta tace Aa xasukoma tare gobe sesu dawo,Anty Aysha ce tajata tace tashiga daki tama mummy sallama,daki ta shiga....





Mummy ta idarda sallar magrib kenan,tana tasbihi,maryam tai sallama takarasa gaban mummy ya tsugunna,kasa cewa komi tayi,se can dai tace mummy Ina wuni?ko kallonta mummy batayi ba,tace mummy don Allah kiyi hakuri wlhy sharrin shaidanne,kuma wlhy baxan sakeba,nan ma ko kallonta batayiba,su siyamane sukagaji da tsyuwa bakin gate suna jiranta,mamanaa tacema Anty Aysha taje tadubo maryam din,inkima suna magana mai mahimmancine tabarta anan din ta kwana,amsawa tayi da to tashige ciki,ganin maryam tayi atsugunne se hawaye take tanama mommy magana amma mommy taki kulata,hannun maryam taja tadagata smaa tace sunata jiranki,share hawayen kitafi,se gobe kudawo kinji Allah yayi Albarka,simi simi maryam tafita...





Karasawa tayi bakin mota,tashiga sukawuce,Anty aysha ce tace haba Anty shekara nawa rabonki daki ganta,itakadai cefa yarki tilo,yakamata kihakura haka ko kallonta batayi ba,tatashi tatafi kitchen......





Ko da sukadawo gdan babnsu siyama nanan,gaishesa sukai,sukawuce ciki sukai sallah itada siyama,suka wanka sukai shirin bacci don sunriga sunci abinci a gdan kakansu......





Mamanaaa ce taleko dakin tace yau babu firane?duk kunyi wani zamanku a daki,siyama tace ae naga maryam din kamar tagajine shyasa nace takwanta ta huta,mamana tace hakan nada kyau gudnyt,a tabbatar anyi addua,siyama tace to mamanaaaa





Daki tashiga tasamu gefen mijinta taxauna,yace yadai akwae wani cigaba?tace Aa nifa na lura kamarma ko kulata batayi ba,yace karkidamu xata kulata,tsakanin uwa da  ya ae se Allah,tace hakane,kwanciya itama tayi tabarsa yana aiki a computer





Maryam kam ko bacci bataji damuwa ce tamata yawa,ringin wayarta tafara,siyama tamiko mata wayar,tadauka tace mintsss I missed you soooo much,mintss tace naga Alama ae,tunda gashinan every mint kirana kike?tayi dariya tace bahaka bane,yau gurin mummy mukaje,mint Ashe baban mummy na raye shima,naga duk yan uwanta,yace nanda 2 days xasu kaini dangin baba suma ingannsu,mintss tace ikon Allah mashaaallah,namaki murna gskia,maryam tace labarin dayawa se mun xauna dai senadawo sannan,mintss tace nifa so nike inji ynda kikai da mummy,maryam tace batakulani ba wlhy,mints tace karkidamu kinji,xata kulaki,kiyita addua kawai,inshaaallah komi yaxo karshe,tace toh Allah sa





Ina mama?mints tace tana parlor tareda muhsin tunda kikatafi kullum seyaxo,tace Ya kyauta kam,mintss tace ynxu yagama tambayarki yace bakuyi maganaba tace hakane amma xnkirasa ynxu inshaaallah,wlhy ya taimakamin ynxu nauyin da nikeji yadan ragu kadan,Allah daidaita mana komi dai tace Ameen ya rabbi



Fira sukacgaab dayi sunata dariya,siyama kam kashe data tayi Tana kallon maryam,seda tagama wayar sannan siyama tace Yaya maryam dama haka kike surutu?shine mu kike mana shiru dole inba mamanaa labarinnan,gskia mukam bamuson bakunta,maryam tayi dariya tace xanriqa fira inshaaallah,dialing no din muhsin tayi har yagama ringing be daukaba,se bayan 10 mint yakira yace afuwan kinkira Ina tare da baba,tace bakomi Ina wuni yace ae baxan amsaba,yau ko ki nememu ko?tace shiyasa nakira ynxu ae,daxu munfitane,yace iyye har yawo kike to na hana,tayi murmushi tace Aa gdansu mummy mukaje,yai shiru se can yace how s she?tace she s fine Alhmdlh,amma batakulani ba yace karki sa damuwa kinji,tace ae bansaba dama bakomi,nagode kwari da taimakon da kamin,Allah yasakamaka da mafificin Alkhairi......yace Ameeen maryamaa,sallama tamasa ta kwanta,siyama tace baabani yayan nawa mungaisa ba,maryam taja duvet tarufe fuska tareda adduaaa......





Week din gabadaya kullum se sunje gdansu mummy,ynxu kam maryam tasaba dasu gabadaya,tana sakewa cikinsu sosae,amma tsakaninta da mummy sedai ido,duk kukanta duka magiyarta amma mummy taki kulata,Anty Aisha kam da mamanaa ido kawai sukasamusu,kowa yanuna kamar beganin meke faruwa,sun kyalesune kawai sbda sunsan uwa da  ya dakansu xasu daidaita kansu.....



Washe garima har su siyama sunfara shiri mamanaa tace yau baxaaje ko inaba a zauna a gda,haka sukai xamansu ranar,washegari ma tace baxasuba kamar karfe uku kuwa sega mummy takira wai tajisu shiru basuxoba?mamanaa tace ai bansan kinason ganintaba shyasa,barin sa akawomaki maryam din,batareda tajira amsartaba ta kashe wayar,tace ma maryam ta shirya driver yakaita gdan kakannasu mummynta nason ganinta,gaban maryam ne yafadi a sanyaye tace to siyama muje kirakani,mamanaa tace Aahh kinga babanku yakusa dawowa ga girki,kije ke kdai se kicema baba drivern yajiraki kinji?maryam dai duk tayi sanyi tace to mamanaa barin shirya,daki tashiga tasaka hijab tasa wayarta a jaka ta fito,ta musu sallama tafita gurin baba driver......





Yesssss yesssss

Keep voting

Keep sharing it to your family and friends

Love you alld'þ







Your s arabiya>Ø‹Ý







You should read "ABINDA KA SHUKA" on #wattpad #generalfiction

https://my.w.tt/sMVpNgDrW1

















4þã 4þã



Gate taji ana budewa,tayi saurin dago kanta,mamaki take yau sunxo gdan cikin kankanin lokaci haka,haka dai sukai parking tadaure tasauko daga motar,tareda shiga ciki,mummy ce kawai a parlorn,sallama tayi mummynta amsa batareda tasake kallonta ba,karasawa tai dukda gabanta bebar faduwa ba,ta tsugunna kusada kafar mummy tagaisheta,ko kallonta batayibama wanann karon bare ta amsa,tafi 30 mint a tsugunne,sega Anty Aysha tace Aah Maryama yaushe kikaxo?ke kadaice yau?maryam tagaisheta tareda cewa ey mamana tace mummy nakirana,Anty Aisha tace kuma naga tana harkar gabanta,ta kalli mummy dake kallon film tanata daria tace Anty ya maryam dinfa,mummy tace goyata kikeson nayine aisha?mexanmata nikam?nifa bance aturo taba,iyayin maman siyama ne kawai.....





Kallonta kawai tayi cikin mamaki,itakam anfara kaita bango,gashi kuma batason takai karar antyn gurin babansu,don fada xemata tas karshe kuma tasauke fadan kan maryam,tunani tayi can tadauko wayarta tai dialing wata nmber tagaisheshi tareda neman Alfarma inbaya komi dan Allah yaxo gdan....





Yacemata yanakan hanyan gidane amma bari yakaraso nan din,baafi 5 mint ba kam segashi,mamaki yai dayaga baba drivernsa a gdan,yace baba wakakawone?kamar madam tace yau suna gda?yace ey maryama nakawo,yace auu to yi tafiyarka kaji,xntaho da ita,yace shknan





Kiran anty Aisha yai segata tafito,sukagaisa tamasa bayanin ynda takeso yaba antyn hakuri tayafema maryam,yace ba matsala,shiga cikin gdan tayi tacema mummy tayi bako a parlor,da mamakinta tadauko hijab takarasa parlorn,ganinsa tayi,tace Aah kaine tafe,shine Aisha kecewa bako?ashe kaidinne yace nine anty,ya gda?ya kuma hakurinmu?tace Alhamdulillah,ya office?ya fama da jamaa kuma?yace lafia lau,dama akan maganar maryam ne,naxo innema Alfarmane,tace inajinka,yace nasan bekamata Inshigaba tunda ba hurumina bane,amma Ina nema ma maryam yafiyane,kitaimaka din Allah ki yafemata,kiyi hakuri din Allah,





Ynda yake maganar setaji wani iri,tun kafin ya auri kanwartata ba karamin girmansa take ganiba,don shidin mutum ne mai kawaici m,wanda yasan yakamata,ga hakuri,lkcin ba karamin wulakanci yakesha gurin mamana ba,mummynce tadage gurin shawo hnkalin mamanan har yaxamana kullum take Alfahari da xamanshi mijinta,wanda harynxu indai maganr tataso setakarama mummy godia gurin jajirtawarta har Allah yasa auren ya ywu.....





Batasan tayaa xatafara masa musu ba,kuma bataso tamasa Alkawari takasa cikawa,bataso taxama karamar mutum a gurinsa,don har a ranta bataso tayafewa maryam din ynxu,dukda wani sain tana tausayama yarinyar,amma abunda tamata dinne dayai sanadiyyar rasa mijinta,bataji xata iya qyale maryam haka,sotake ta wahalar da ita iya wahala,har se taji sanyi a ranta,amma batasan ta inda xatafaraba,taso ace maryam din taredasu take xama,ynda xataci kaniyarta da kyau amma kiri kiri kanwarta tahana



************



Muryar baba ce takatsemata tunani,yace bangane mekakefadiba Muhammad dama salamatu bata kula mai sunan hajia?gabanta ne yafadi gabadayansu basusan baban na cikiba,sundauka baya gidanma,yace mekikai haka salamatu?fisabilillahi sekace wata yarinya,ynxu ke abu bewucewa a gurinkine?meyasa baxakiyi koyi da halin Nana Aisha ba(RA)ko Allah anamasa alifi ya yafe,ballantana ke,ke kanki wayasan adadin laifinki a gurin ubangijinki?meyasa baxakurinqa yafiya ba,in ma kina tunanin tafiyartane yasa ciwo yakama baban Ae kaddararsace hakan,Allah yasan meyasa ya jarabceku tahakan,tunda da badan hakan ba da ina tunanin har inkoma da mahaliccina baxan saki a idona ba Salamatu







Ynxu baa yafiya mu muka yafemaki ?lkcinda kikadawo kasarnan hannu bibbiyu muka karbeki,da murnarmu,harda walima nahada ta murnar dawowanki,bamu taba nunamaki komi ba,mukabar komi yawuce kamar baayiba





To meyasa ita baxaki yafemata ba,ko sokike tagaji takara guduwa kowa yanemata yarasa?girgiza kai tayi tace Aa,yace wlhy salamatu inkikabari yarinyarnan takara guduwa nidakene a gdannan......





Kallonta yai yaga tafara hawaye sekuma tabasa tausayi,yamatso yaxauna kusa da ita yace salamatu bawai Ina maki fada don abunda nima kikamin bane,Aa inayine sbda baawa yara haka,barinma mata,mata bawani hankali suka cika ba,hakuri xakiyi,wallahi nasan abun da ciwo,matsanancin ciwo kam,Amma kiyi hakuri ki fawwalawa Allah lamarinki,kicigaba da yimata adduar shiriya,kicegaba danemawa mijinki adduar dacewa a lahira,kicigaba da mata Nasiha kinji,sekiga komi yawuce,kiyi hakuri ni banmaki fada don kiyi kuka ba kinji,Allah yamaku Albarka





Share hawayen tayi tace Ameen baba nagode daka tunasantar dani,inshaaallah xan gyara,yace mashaaallah Allah yai Albarka sukace Ameeen,yashiga ciki,yabarsu anan..





Babansu siyama ne ya kalleta yace inbarmaki ita anan ta kwanane ko intafi da ita?tayi shiru,yace barin barta dai gobe se in aiko atafi da ita,tace to shknan nagode Allah ya tsare hanya,a gaishemin da yarana,yace xasuji inshaaallahu





Keep voting

Keep sharing it to your family and friends

Love you alld'þ







Your s arabiya>Ø‹Ý



You should read "ABINDA KA SHUKA" on #wattpad #generalfiction

https://my.w.tt/sMVpNgDrW1

















4þã 5þã





Tashi mama tayi takoma daki,taga maryam na sallah,itama toilet tashiga tayo Alwala tayi sallar,ta idar,kallon maryam tayi da idonta ke kasa,tafara mata magana,tace maryam mungaza gurin maki tarbiyya ne?meyasa bakiyi tunaninmu ba kikabisa,meyasa?bakiyi tunanin halinda babanki xeshiga ba bareni,tunda kikatafi yakeciwo yasamu heart attack har Allah yadau ransa,betaba ganin laifinkiba shikam,kullum kanshi yake daurawa laifi,gani yake kamar laifinsane da yatakura har kika yarda bayan yasan bakiso.....





Nikuma laifinki nake gani kullum,sabida inda kince baxaki auresanba dole muyi hakuri mu kyaleki don ba wanda xemaki dole,amma muhsin yabani labarin rayuwarda kikai bayan tafia da bilaal,har yagama bakiban tausayiba illa xuciyata danaji tamin dadi,ko babu komi kinrasa abubuwa da yawa,kuma duniya ta koyamaki hankali,gashinan da kanki kin natsu,kinyi karatun ta natsu,Nasiha taita mata har kusan 1 na dare sannan suka kwanta,maryam jitayi kamar ansaukemata wani babban dutse a kirjinta......



Ko da asuba dasukatashi mummy tadawo mata normal kamarda kamar ba abunda yafaru,gurin karfe goma mamana ta aiko driver yace tace yatahomata da diyarta.....





Sallama maryam ta musu dukda batason tafiyan,tayi kewar mummy ba kadan ba,anan mummy tabata wani letter sako ne inji babanta yace duk randa tadawo abata,hannu tasa ta karba jikinta narawa,sekuma tafara kuka,tadau hijab tasa,tasaka lettern a cikin jaka sannan tadauki jakan tamusu sallama tabi driver,gda suka karasa,su siyama sunjidadin dawowarta,abinci taci tawuce daki don gabadaya hankalinta na kan letter din,gashi kuma takasa budewa,mamana ce tashigo dakin,tace Maryam yadai?akwae matsalane,girgiza kai tayi tabama mama labarin ynda sukaia da mummy,mamana tace mashaaallah naji dadi sosae,to miye kuma na damuwa,ae yakamata ace kinsaki ranki ynxu ko?tace letter tabani wai inji baba wlhy tsoron budewa nikeyi mamana,mamana tace inshaaallah bakomi se Alkhairi kibude kinji,ruwan sanyi tabata tasha,tafita tabarta a dakin......



Bude lettern tayi a hankali tafara karantawa



 Assalamu alaiki my baby

Ina fatan dawowanki cikin lafiya,laifinane ko daughter?nasan tausayinda nabaki yasa kika amince,amma bayanda xamu iya,kaddarrmuce a hakan,baxamu iya tsallakewa ba,Allah yasa hakan shiyafi mana Alkhairi,Allah yakara shiryawa,Allah yamaki Albarka,Allah yabaki miji nagari,Ina kaunarki sosae,kaunarda xakimunamin shine yimin addua ko yaushe,ke kadaice jinina a duniyarnan,ke kadai nikeda,Wlhy bantaba rikeki a raina ba,nayafemaki,Allah yahada fuskokinmu da Alkhairi 



Bissalam



Wani irin kuka tafashe dashi tareda kara danasanin sanin muhsin datayi a rayuwarta har hakan yasa tahadu da bilal,kuka take narashin mahaifinta,kuka take sosae,mamana na jinta,dukansu sunajinta amma ba wanda yai kokarin hanata,qyaleta sukai,wuni tayi a daki har kukan seda yasata zazzabi,siyama ce tashigo ta taimakamata tayi wanka,tasha tea,tabata magani tasha,sannan tayi bacci





Ko washegari da kukan tatashi,haka tawuni tanayi,kusan kwana biyar kullum da kuka takewuni,ko parlor batafitowa,kullum tana daki,a rana ta biyar dinne baba yashiga yaita mata nasiha tareda kara bata hakuri akan rashin babanta datayi,da kara nunamata cewa a duk lkcinda take bukatar mahaifi yanan nan,shima babantane





Haka suke lallabata kullum a gdan har sukasamu tafara sakewa,hartadawo daidai,bayan kwana biyu ta kunna wayarta,takeganin messages dinsu mintss,dana muhsin sunafadamata basusamun wayarta,kiranshi tafara yi tamasa bayanin komi,yace mata xexo kasar nanda sati biyu,sannan sukai waya dasu mintss,itama suka gaisa





Kamar yanda yafadi kam,bayan sati biyun yashigo kasar,gdan su mummy yasauka,don inyaxo gurinta dama nan yake sauka.....





Keep voting

Comment on every page

Keep sharing it to your family and friends

Love you alld'þ







Your s arabiya>Ø‹Ý



You should read "ABINDA KA SHUKA" on #wattpad #generalfiction

https://my.w.tt/sMVpNgDrW1











Reunion





4þã 6þã



Yana xuwa gida direct gurin baba tsoho yatafi yakai gaisuwa,dayake baban yasaba da muhsin,sundade suna fira,nan yai sallah yaci abinci,sannan baba yasa aka gyaramasa daki a BQ,se after isha sannan yasamu ganin mummy,nan suka sake gaisawa suka kuma dan taba fira,sannan yafadamata abunda ketafe da shi,yanaso ya auri maryam a karo na biyu,mummy tayi wani murmushi sannan tace maryam batadace dakai ba muhsin,Ina jinka a raina kamar nice na haifeka wlhy,shine gskia kawai,yakamata kaduba abunda yafaru mana,ynxu ka tabbatar da sonda takemaka ne?



Shiru yai yace ban mata maganar ba dai,amma wlh mummy itakadaice macenda nike matukar so a rayuwata,and Ina ji ajikina baxatai failing dinaba this time around,we need your blessings mummy,kimana addua da fatan Alkhairi,shiru mummy takarayi,itakam harga Allah batasan a tauye hakkin marayan Allah,itakanta xataso maryam ta auri muhsin don nagartaccen yaro ne,ta tabbata xatayi Alfahari dashi a matsayin suruki,amma kuma tana tsoron kar akara samun matsala a karo na biyu.....





Katsemata tunani yai dacewa:kiyarda dani mummy inshaaallah matsala takare,tace to Allah sa Albarka,Allah sa ayi damu,amma kafinnan Ina bukatan kaje kayi istikhara mugani,yace inshaaallah mummy yau xanyi.......





Anty aishace tashigo falon suka karasa firarsu gwanin shaawa,don muhsin beda surukuta,sakin jiki yai sosae dasu kamar ba suruki ba,shi ba ruwansa,shyasa yake burge kowa.....





Bayan kwana biyu mummy tasamu baba akan maganar muhsin yace babu matsala,xaaturasa dangin mahaifin maryam amma kafinnan gobe yakamata akai maryam din tunda baakaitaba,mummy tace to shknan,mamana takira tafadamata sakon baban,tace ba matsala xasutafi duka goben,dayake ba gari daya suke ba,amma garin mahaifinnata ba nisa gareshiba,don befi tafiyar 1 hour ba .....





Har

Please Login or Register in order to submit comment