Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

bata kula ba yabi bayanta da idanu cike da tausayinta kamar yace tadawo...

tun da suka bar skul din ya nufi inda budurwarsa acan suka yini shida halimatu kafin sudawo gida

suna shiga falo suka somajin waqa na tashi a tunaninsa junaina ce sai yayi saurin shiga falon cak ya tsaya cike da mamaki ganin nusee tana rawa

cikin tsoro ya katseta
nusayba taya kika fito daga makaranta ko kin xama aljana ne

ta tunxure bakinta Allah ni baxan kwana a wannan skul din ba nibanason boarding...

yace tor shikenan ki xauna a gidan tunda banda iko akanki ya juya ransa a bace

tace uncle ni baka sona ko? kafin son halimatu da wannan matarka ko? saboda ni ina yar qauye ban iya gayu ba ko? shikenan tor ka maidani inda abbu.

yayi shiru bai tanka mata ba ya fice....

Haka rayuwa tacigaba da tfy bayan wasu watanni yana xaune a daki da wani yammaci ta shigo dakin a guje tana kwala masa kira
uncle! uncle!! uncle!!!

ya taso ta fada jikinsa tana kuka
yace menene ina halimatu
ta cire xaninta hade da ciro masa pant dinta😱 tana qoqarin nuna masa ya dauke kansa
uncle duba kagani jini bansan meya jimin ciwo ba.....

sai a lokacin ya fahimceta ya juyo yana kallonta duk jikinsa ya mutu sai ynxu ta fara period kenan amma halimatu tun last yr ta fara ya dauka duk tym daya suka fara, yaran sun girma kenan, ita halima meyasa bata nuna mishi ba sai nusayba, inba ranar daya ganta tanasa pad ba bai taba sanin tafara ba kenan tafi nusayba sirri

oh gosh ya dafe goshinsa lokacin dayaji ta saki qara ta fadi qasa tana kuka
na shiga ukku abbu xn mutu

ya dawo gabanta ya tsugunna
yace ya kamata kisan kin girma ynxu nusayba duk wannan abin ki daina abinda kika gani a pant dinki girmane yaxo miki

ta xare idanu tana kallonsa fuskarta sharkaf da hawaye.....

.......ADON TAFIYA 🚵🏻

31 to 35

yace kinga wannan abin idan kika cigaba da xama da qawayenkk maxa xakiyi ciki ki haihu, kuma idan mace tayi ciki kasheta akeyi
[7:53PM, 2/7/2016] Pherty🎤👯: ta xaro ido waje
da gske uncle
ya gyada kansa
yace kuma yadda kikasan ana yanka rago haka ake yanka duk wanda yayi wasa da namiji

ta soma hawaye tana yarfe hannuwanta
tace uncle yanxu yaxanyi
yace kidaina dukan mutane, neman tsokana, fada da wasa da maxa idan ba haka ba ni ba ruwana....

ta riqo hannunsa tana kuka sosai kamar ranta
tace nabari uncle baxan qara tsokana ba amma kace jinin karya sake fitowa bana so...

ya riqo hannunta xo ki gani, suka nufi dakinsu lokacin halimatu tafito wanka tana shafa mai, ya kalleta
yace halima kixo ki nunawa yar uwarki yanda ake wannan abin....
tace wane abin yaya....
ya dubi nusayba
yace mema kikace
ta tunxuro baki tana share hawayen fuskarta taqi magana
yace tor muje na gyara miki
tace banaso
yayi shiru yana tunani ynxu anfara sanin kai kenan tunda baa son yaga jikinta ya tuna tun sanda qirjinta yafara tasowa tadaina sakin jiki tadaina bari yaga jikinta ynxu an girma kenan ya girgixa kansa ya juya ya fice..... suka shiga toilet tare da halimatu tana tambayarta menene nusee....

basu jima a cikiba suka fito tana tafe qafafunta a bude ta nufi falonsa dai dai lokacin xai fito

ya kwashe da dariyar danayi matuqar sanya jikinta sanyi
tace uncle menene
yace tor fa abu yakai ga iyani, wannan tfy haka fa
ta soma hawaye
ai halima ce tasamin wani abu fari pant nasa, uncle ciwo ba dadin tfy
yace xaki sabane amma ki hade qafafun kada junaina tagani tagane abinda kikeyi, bakiga halimatu bata irin wannan tfy ba

tace uncle itama tanayinsa ne?
ya gyada kansa yana kallonta
ta saki ajiyar xuciya ashema ba ita kadai xata mutuba
tace uncle ance idan jini ya qare mutum mutuwa yakeyi ynxu nima daya gama fitowa ya qare xn mutu kenan?
yace noooo bnda irin wannan ynxu kibar mgnr kixo muje mu kwanta

ta girgixa kanta tana murmushi
yau a dakinmu xn kwanta ni bana so nayi ciki a kasheni

tor😱

kullum tare suke kwanciya saboda rigimar da suke da halimatu yasa ya raba masu wurin kwanciya yau kuma gudunsa ake lallai nusayba ta soma hankali sai yaji dadi a ransa

sanda yaxo kwanciya yaji duk ba dadi ba surutunta da shagwaba yau ba fada ba shige masa a jiki duk yaji dakin ya gundiresa yaga gadon ya qara masa girma da fadi

ya diro daga saman gadon ya nufi dakinsu sun dade da kwanciya gashinta ya baje akan pillow ya juya yaja qofar dakin ya kulle.

Sadteeyash💝

📝Hausa novel📚
[4:54pm, 10/6/2016] Fatyma Zahra Too Nv: [11:32PM, 2/7/2016] Pherty🎤👯: .........ADON TAFIYA🚵🏻

Na fertymerh xarah💝

36 to 40

Bayan wasu shekaru tym din suna 17 yrs a s.s.2 ba abinda ya canxa daga nusee

girman jikinsu daya sai dai nusee tafi halamcy tsayi

yau yayi alqawarin xuwa masu da malami domin ya riqa koyardasu a gida duk da suna xuwa islamiya amma yana so suqara samun fahimta

bayan ya iso ne suka shirya halamcy hijabinta hr qasa nusee kuwa gyale ta janyo

nusee malamin mune fa na islamiya xakije haka

tace tor ina ruwana kema miye naki aciki
tace Allah ya baki haquri babu

suka fito gab daxasu bar falon sai ga abidi yafito nasa dakin

keee nusee ina xakije haka bakiga shigar yar uwarki ba

ta xumbure baki tana buga qafafuwanta a qasa
ni bana son sa ido itama kicifi yasanya tasashi dan kawai nima a takurani nasa

yace nine dan sa ido kenan?
ta qara xumbure bakinta hade da jefar da gyalen tafice tana fadin
yarinya ta qaramin wannan munafurci sai na fasa mata baki da ita hr mai goya mata baya....

ya fisgota sai da ta bigi qirjinsa ta saki qara
xoki fasa min baki ki nunamin kin girma da cin tuwon qauye

wlhy niba yar qauye bace, uncle nidai kadaina kirana dan qauye banaso qawayena suji sumin dariya kuma halamcy ma xata iya rainani

cike da mamaki yace idan kin manta koke wacece bara na tuna maki kada nan gaba kice baki sanmu ba ko bakisan su abbu ba xama a malaysia ai ba aljanna bace.....

WAIWAYE ADON TAFIYA🚵🏻

Alhaji umar makama shine yaya agun Alhaji Abubakar makama

su biyu ne tal a gun mahaifansu sun taso a qauyen bakura anan suka girma sukayi rayuwarsu

daddy ne yadawo da xamansa a sokoto kasancewar anan ya sami aiki kuma tun bayan rasuwar iyayensu komai na abbu da iyalansa daddy keyi har makkah yakaishi da inna

tun da aka haifeki acewar abbu bai sake samun kwanciyar hankalinsa ba saboda rigimarki ga kuka kamar me duk dare sai ki hana mutanen gida da maqota barci saboda kuka....

hr kika girma abbu da inna basu huta ba gun neman tsokana dukan yara da fadace fadace a hanya shiyasa bana damuwa da duk abinda kikemin saboda nariga na saba da halinki

idan naxo bakura muna tare koda yaushe saboda ina son yarintarki nafara guje maki ne lokacin da...........(sai kuma yayi shiru baya son ya fada mata aurensa dake kanta)

bayan tahowarmu nan daddy ke gayamin ya maida su abbu sokoto a sabon gidansa,

bana son na tsaidaku saboda malam na jiranku idan kin dawo xn qara samiki

sai ta xube qasa ta dora hannuwa akanta
wayyo ta shiga uku ana mata gorin ita yar qauye ce wayyo taga ta kanta

halima ta kalli abidi da mamaki shima kallonta yake baiyi mgn ba ya juya ya fice itama halima tafita bata kulataba

tayi kukanta ta gama taje ta dauko hijab ta fito
[12:07AM, 2/8/2016] Pherty🎤👯: tana isowa inda malamin k xaune yana koyar da halima sai ta saki jakarta ta.kwashe da dariya duk suka juyo suna kallonta

dariya take sosai ba kakkautawa hrda tafa hannaye sai malamin ya tsargu musamman dayaga tana nunsa da yatsa ya soma duba jikinsa bashida wata miskila ta dariya

tun tana dariya a tsaye sai gata a qasa riqe da ciki tana dariya

cikin tsawa da bacin rai
k mekikewa dariya?
ta gimtse dariyar tana girgixa kanta
ba komai malam
yana juyawa tasaki wata dariyar
ran halima na baci tasan abu daya xata gayamata itama ranta ya baci ta daina wannan dariya

nusee cikin dariya tace malam wannan tsallakakkar riga sai kace mai shirin tsallake wuta koba kudin yadi ne amma kake xaune a malay....

halima ta katseta wai meyasa kike hakane meyasa bakida kirki bakida tarbiya malaminkine fa koba komai ya girmeki kuma yana karantardake ke ko ina sai kin nuna halinki na gidadanci kin nuna ke yar rainon qauyece?

jin ta ambaci qauye yasa ta tsaya cak da dariyarta cikin fushi ta xaburo tayo kanta sai ga abidi yana fitowa xai fita da sauri yayi kansu da kyar ya rabasu

yace me kukeyi haka? malam kana gani kuma xaka kyalesu

halima tace yaya kasan metayine da xuwa fa ta soma dariyarsa wai shigarsa tamasu tsallaken wutane wai bashida kudi yake xaune anan garin

ya juya ga nusayba
wai hakane nusee
tace qarya take uncle

yaya ka tambayi malam kaji
nusee ta juya ga.malam Allah malam nibadai nakeba abinda nayi mafarkine nake qara nanatawa amma kayi haquri ta tunxure bakinta taje ta xauna tana gunguni

abidi ya girgixa kansa kawai ya koma falon ya fasa fita

cikin a wanni da sukayi da malam yayi masu wa'axi sosai kan abinda ya shafi rayuwa bama halima ba ita kanta nusee ta nutsu ta xubawa malam ido ba kiftawa hr tsarguwa yake......kana ya gangaro kan xamantakewar aure abinda takeso kenan shiyasa ko skul taje ynxu batada gurin xama sai inda ake hirar aure tuni ta yarda aure dadine dashi

bayan malam ya gama ya karantardasu ya fita suka nufi cikin gida abidi na xaune a falo yana kallon wani india film jab tak hai jaan, soyayyace xallah a film ta xauna kusa dashi tana kallon yanda suke rungume juna suna kissing kansu, halamcy kuwa daki ta nufa ta tula.karatunta

tayi xurfi a kallon t.v bata ko sun kifta idanunta shikuma ya tsareta da idanu yana kallonta yadaisan komai bataji a india baisan dalilinta na kafawa t.v ido ba

a raunane ta juyo tana kallonsa shima ita yake kallo, ta lumshe idanunta hade da langabar da kanta

cikin wata irin murya ta kira sunansa sai da tsigar jikinsa na tashi

uncleeeee.......
bai amsa ba illah idanu daya kafeta dasu
tace uncle ni aure nakeso kayimin, inason aure......
ya xaro idanu waje cike da mamaki da tsoro ya maimaita aure?
ta gyada kai tana kallonsa hade da rufe fuskarta da tafin hannuwanta alamar jin kunya
yace kinsan miye aure ne?
tace nasani aure shine soyayya?
yace miye soyayya
tayi shiru kafin tace ayita wasa ana dariya
mtsew yaja dogon tsaki ya tashi yafice tabi bayansa tana hawaye
ni uncle aure nakeso, daxu malam yace miji da mata suna wasan buya suna cin abinci tare kuma miji yana goya mata nima inaso mijina ya goyani, suna fita suyi yawo suje siyayya su hau doki suna tsera duk qawayena sun gayamin haka

ya shiga dakinsa ya soma cire kayan jikinsa yana fadon tunda goyo kikeso kixo na goyaki sai ki daina mitar aure, komai bakisani acikin aure ba hr ynxu da sauranki nusee

tace ni banason naka ni aure nakeso mijina ya goyani

yacs tor shikenan kifita xan shiga wanka

amaimakon ta fita sai ta soma hawaye tana tsaye tana kallonsa

ya qaraso ya hadata da qirjinsa ya rungumeta yana rarrashinta
yace ni wannan yawan kukan ne bana so nusee daddy yace bai yafemin ba idan na cutar dake pls kidaina saurin kuka

uncle promise me xakamin aure
yace i promise u idan kin gama skul xn maki aure

ta qanqameshi cikin jin dadi ta sumbaci kuncinsa ta juya ta fice.tana dariya shima kallonta yake da murmushi hrta fice ya girgixa kansa ya juya.

Sadteeyash💝

📝Hausa novel📚


[4:56pm, 10/6/2016] Fatyma Zahra Too Nv: [12:29PM, 2/9/2016] Pherty🎤👯: .............ADON TAFIYA🚵🏻

41 to 45

© Fertymerh xarah💝

Bayan yafito daga wanka ya shirya cikin kayan barci hr xai kwanta sai ga halimatu ta shigo dakin da sallama,

yanajin sallama yasan ba nusee bace dan baya tantama idan ma ta iya cikakkiyar sallama ba

ya amsa hade da juyowa yana kallonta, taxo ta xauna a kusa dashi

yaya yaushe xamuje gida inaso naga umma da daddy

yaja gauron numfashi hade da janyo qaton bargonsa ya lulluba a qafafunsa yana kallonta

yace yau gida aka tuna ne?
ta gyada kai idanunta taf da hawaye jinake kamar baxan qara ganinsuba

hhhhhh yayi dariya hade da kwanciya yana kallonta
yace saura shekara daya fa kugama nima lokacin xn kammala masters dina insha Allah sai mu garxaya muje duka.....dai dai lokacin nusee ta shigo tana tafe tana waqa

🎶oyoyo miji adili banison miji miskili...... ganin halima ta soma tunxure tunxure tana fadin
yarinya intamin qarya sai na fasa mata baki😡

ta hau gadon ta kwanta hade da dora kanta a qirjinsa sai dayaji wani yarrrrr baisan meyasa idan jikinsa ya hadu dana nusee ba yakejin weakness amma bayaji gun halima

tace halamcy me kikacewa uncle nayine

mtsew taja tsaki ta maida kallonta ga abidina

kam bala'i nikikema tsaki wlhy sai na miki duka ta tashi idanunta sun soma kawo ruwa tana qoqarin riqo halima abidi ya janyeta

waike wace irice ke meyasa bakyajine metayi maki, tsakin xai fito maki a goshine

tace kace Allah baxai fito a goshinaba uncle

takaici ya qara shigarsa ya dubi halima
yace jeki kwanta dare yayi ki kyaleta karki kulata kuma kicire wannan damuwa a ranki ko shekara baxamuyiba xamuje gida.........kamar wadda aka jefar haka yaga ta wuntsila daga saman gado sai gata xaune dirshan tanaakallonsa baki da idanuwa a bude

tace uncle sabon gida xamu canxane ko nigeria xamu koma

yace nigeria mana munada gidan dayafisa ne

ta dora hannu aka🙆🏿 tana fadin nashiga uku ni nusee baby.......sai ta fashe da kuka

wlhy baxan koma qauye ba, wlhy baxan jeba, shikenan sai nadaina ganin qawayena farare, indaina kwanciya akan gado mai laushi, indaina jin a.c, indaina shan ice cream da pringles, indaina cin pizza da arish da kwai indaina xuwa park ina hawan doki........ ni wlhy baxan je na kwanta akan gadon kara da qarfe ba baxan iya xama a dakin inna ba baxan iya shiga wannan toilet dinnasuba xn iya mutuwa😭😭

duk sukayi shiru suka xuba mata idanu cike da mamaki kafin halima tabar dakin cike da takaici dan idan tacigaba da xama xata iya dukanta
[12:58PM, 2/9/2016] Pherty🎤👯: shima cike da takaici yaja bargonsa ya kwanta ya lulluba tana ganin haka ta qara sakin qara tana kuka hr cikin kansa sai daya jiyo yana dirowa ya dauketa da mari, a gigice ta qara sakin qara ta fada jikinsa tana cigaba da kuka

ya dafe kansa da hannuwansa biyu kamar yayi kuka yakeji wannan fitina dami tayi kama, ko dukanta yayi bataji bata damuwa yarasa mexai mata

ta qara kwantowa a jikinsa tana rera kuka cikin sheshekar kuka
pls uncle i beg you, plssss......
yaja numfashi bayan ya janye hannunsa daga tagumi
yace tor shikenan naji sauka daga bayana
ta sauka ta.kwanta tana maida numfashi sai shesheka take hr barci ya dauketa

ya xuba mata idanu yana kallonta badan da take yar uwarsaba daya saketa ya huta musamman idan yatuna fitinarta

bai manta sanda ta fara qirgar dangi ba kunya taxo tana nuna masa tana hawaye ta cire rigarta
uncle dubi qirjina ya soma kumbura

sai yace mata kidaina nunawa boyewa akeyi bakiga umma bata nuna nataba ko kinga inna na nunawa?

ta girgixa kanta
ya soma gyara mata rigar wajen gyarawa hannunsa ya tabi gurin😄shine taje tana fadawa halima

ashe uncle dan iskane yanxu ya tabamin nono🙈😂😂

tym din datake mgn ya shigo dakinne sai da yayi mata duka kan karya qara jin mgnr....

ya gyara mata kwanciyarta idanunta sun kumbura saboda kuka ya sumbaci goshinta ya lulluba mata bargon ya kwanta..

washe gari duk sun hallara dianing su biyu sai gata tafito cikin wata irin shiga irinta sisters dinnan na church taxo ta xauna

sai ta rumtse idanuwanta hade da game hannuwanta

Our father is at heaven
Hellow be ur name
Thy kingdom come
Thy will be done in earth
As it be done in heaven
Give us our daily bread
And forgive our trespass
As we forgive those who trespassed against
Lead us not to temptation
But deliver from evil
For thou is thy God
For power & glory
Amen

lokaci daya ya xabura yayo kanta a fusace

sai ta dakatar dashi
✋🏿 wait uncle mafarki nayi saurayina tiger yaxama postor na xama matarshi, dama ya koyamin wannan addua ya siyamin wannan kayan shiyasa danayi mafarki nake practising yanxu.

Sadteeyash💝

📝Hausa novel📚
[4:56pm, 10/6/2016] Fatyma Zahra Too Nv: [5:58PM, 2/11/2016] Pherty🎤👯: ...........ADON TAFIYA🚵🏻

©Na fertymerh xarah💝

46 to 50

So plssssss uncle karka dam............tayi shiru sakamakon marinda ya sauka a fuskarta bata ankaraba ya qara dauke ta da wani

ya fisgota da qarfi ya nufi daki da ita halimatu tabishi tana fadin
yaya ka mata ahankali kada kajimata ciwo

bai sauraretaba yasa hannu tundaga saman rigar ya yagata ya rabata biyu da sauri tasa hannu ta rufe qirjinta halima ta kauda kanta gefe

cikin kuka tace plsss uncle nabari.......
ya ciro belt dinsa ya soma dukanta dashi bako riga a jikinta

halima naganin haka sai ta fashe da kuka ta fada jikin nusee ya riqa dukansu subiyu

sai da yayi mai isarsa kafin ya yarda belt din ya fita ransa a bace daga dakin

suka hadu sukayi kukansu mai isarsu kafin halima ta tashi taje ta dauko ruwan xafi da towel taxo ta kwantar da ita tana gasa mata jiki

sai kuka take ga shafin belt ya kwanta mata radau a jikinta

kafin kace me xaxxabi mai xafi rau ya rufeta ganin jikinta na rawa halima ta lulluba mata qaton bargo cikin kakkarwa ta soma kuka tana fadin

nima idan na tashi sai na rama sai naji masa ciwo na fasa masa baki 😭

halima ta gimtse dariyarta tana hawaye, ta dauki minti goma tana gasa mata jiki kafin ta sauko kan gadon tafito daga dakin

a falo sukayi laro da juna ya dubeta ya dauke kansa
tace yaya kaga nusayba jikinta yayi xafi sai kuka take

ya tabe bakinsa hade da daga kafadunsa
yace an so...sai akayime
tace yaya kaxo kadubata kagani karta mutu
yace idan ta.mutu ai dadi nane
tace pls yaya kaifa kace mu amanarkane
ya danyi shiru kamar baxaiyi mgn ba
yace inaje ynxu naganta tsanarta xan qara kibata panadol tasha kafin anjima xata warware

tace tor yaya ina xakaje ynxu
ya dan yatsina fuskarsa
yace inda xee ko xakijene?
ta bata fuskarta dan ta tsani wannan xee din ta juya batare datayi mgn ba shima yabita da kallo hrta fice kafin yafita

tana shiga dakin tasami nusee xaune tana kallon jikinta tana kuka sai fadi take sai na fasa masa baki

tace halamcy ina wayata kibani
mexakiyi da waya nusee
nidai kibani idan xaki bani
ta miqa mata waya
ta karba ta soma danna wayar

tiger ta kira yana dauka ta soma kuka tana fadin
kana ina?.......tor kaxo gidanmu ynxu kaxo taredasu thug kuxo da belt kuyiwa uncle irin dukan dayayimin ynxu😳
tor idan kaxo layinmu ka kirani xn fito......ta tsinke wayar

halima ta xauna kusa da ita tana fadin
nusee badai uncle xaayiwa duka ba

ta share hawayenta tana fadin shi mana

haba nusee meyasa kike hakane yayanmune fa?
[6:45PM, 2/11/2016] Pherty🎤👯: dan Allah kiyi haquri

wlhy baxanyiba tunda yafasamin jiki sai na rama

halima tayi shiru kawai.....

da dare tana kwance tiger ya kirata cewa sunxo layin

da kyar ta tashi saboda jikinta dake mata xafi tafito falon kicibis tayi karo dashi a xaune falo

baiyi tsammanin ganintaba ya juyo yana kallonta ta tunxure bakinta tana qoqarin fita

keeeey!!! sai da gabanta ya fadi ta juyo tana kallonsa

ina xuwa ynxu
tace tiger ne yaxo
yaxo ina?
dama..dama yaxone da thug su ramamin dukan dakamin

yayi shiru cike da mamaki ynxu hr tsoro take bashi

yace tor shikenan jeki xo dasu din, ta juya tana tfy kome ta tuna sai kuma taja dogon tsaki ta dawo tana fadin
ni wlhy uncle kadaina min wannan abin na yafema na yau idan kasake xasu rama min

yayi shiru yana kallonta hrta fice.....

washe gari da sassafe xee dinshi taxo gidan tym din ko barci bai tashiba tasamesu su biyu xaune a falo tunda suka ganta basu sake kallontaba

tayi mgn akan sukira mata shi ko waiwayenta basuyiba gashi ta kira wayarsa akashe sai ta sami guri ta xauna

xamanta keda wuya sai ta soma barci daman wayar datayi dashi a jiya bata sami isasshen barciba

nusee ta juyo tana kallonta
tace halima kinganta ko kyau batada uncle kesonta dama yaso wannan qawartamu xinatu tafita kyau ko?

tace wlhy ko? dubi gashin doki mane tasanya kuma dubi kayan dataxo dashi kota dauka yaya ba musulmi bane

nusee ta tashi tana fadin ai xamu hadasa da qawarmu ya aureta ta fice bata jima ba sai gata dauke da almakashi ta xagaya ta bayan kujera inda kanta k sama ba tsoro ko fargaba ta kama gashin ta gutsire shi sosai tadawo ta wajen matsatsen sket dinta tasa almakashi ta tsagashi hr sama sau kadan ta rabeshi

ta soma dariya itama halima tasoma dariya
tace yauwa nusee kinyi daidai sai muga karuwanci
ta qara kyalkyacewa da dariya
tace idan uncle yagani fa
sai gabanta ya fadi tayi daki da sauri ta sa key......

saukowar abidi upstairs yayi dai dai da farfadowarta daga barci
tana ganinsa ta soma murmushi ta tashi tana fadin mrng cwty......ta tsaya cak sakamakon jin cinyoyinta datayi a waje, ta soma kallon jikinta kafin taga gashin kanta na fadowa qasa tasa hannu ta lalabo ba komai sai kadan👶🏻 da mamaki take kallon halima data fuske tana kallon t.v

abidi ya qaraso yana fadin
meya faru xee? waye ya miki haka
tayi shiru saboda baqin ciki saiga hawaye

ya sauko da sauri yana kallon halimatu

cikin tsawa yake kallonta
yace koba kyajine? uban waye ya mata haka

tace nima ynxu na sauko bansaniba yaya

cikin bacin rai ya haura sama yana kiran nusayba....nusayba tana jinsa ta soma tsalle da rawa a gaban madubi tana dariya

yayi dukan qofar yana kiranta tanaji taqi budewa sai dariya take, yace xaki fitone kisameni?

ya sauka lokacin hr xee ta dade da fita yaxo xai fita ta riqosa

tace dan Allah yaya karka bita kuma yaya karka daki nusee qanwarkace fa

yace nafiki sani ai bayan qanwa ai matata ce
ta xaro idanu tana kallonsa
yaya matarka fa, yaushe ka aureta ne?

yaja ta ya xaunar da ita ya soma bata lbrn komai ya qara da fadin kuma sakinta xnyi gobe xn maidata gida

ta diro ta riqe qafafunsa tana kuka tace pls yaya karkayi haka hr ynxu nusee yarinyace wlhy xata bari qilama dan batasan tanada aure bane take wannan abin amma nayima alqawari dana gayamata xata daina

yace kota daina ba sonta nake ba xee nakeso kuma xn aureta

ta rumtse idanunta cikin takaici
tace plsss kadaina yaya nusayba tafi xee kyau kuma nusayba xata dawo dai dai xaka sota fiye da xatonka i promise you dis... bata jira cewarsaba tafice....


51 to 55

Kwana biyu suna xaune take kallon ta

tace halamcy baby duk wadannan kayan mexanyi dasu nifa ba karuwa bace?

hhhhhhh ke ai baki saniba jiya da bakije karatu ba malam ya gaya mana yace idan kana da uncle yana neman matarda bata da kyau kasiyo irin wadannan kayan kana sanyawa sai yaji baison waccan matar yariqa jin haushinta, idanma uncle din yayi miki wulaqanci ya koraki ko ya maki kallon banxa inbakiyi fushiba lada xaki samu kuma a saki aljanna

ta soma dariya tana fadin kice wlhy baby
[7:05PM, 2/11/2016] Pherty🎤👯: tace wlhy da gske nakeyi
tace hrdake xaki sani
tace ni yayana ne ke kuma uncle dinkine

tayi dariya tana kallon kayan aikam haka xnyi ya daina sonta yaso qawarmu, sai me xanyi

tace tunda baki iya girkiba kiriqa xuwa junaina na koya miki, ta tunxure baki nibaxanyi girkiba na wahala

tace tor shikenan kullum da safe kije kigaidashi kima riqa barci a dakinsa sai kiga ya manta waccan qilama yace yana sonki kuyi aure yariqa goyaki kuna wasa kuna jin dadinku

ta rufe fuskarta da hannuwanta biyu 🙈
tace in munyi aure xamu hau doki kuma ya rungumeni irin na india ko?

hhhhhhhhh halima tasoma dariya
tace banxa can kika hango kenan, kifara daga yau mugani gobe ingayamiki wani

tace aa sai gobe idan mun dawo skul xnje na gaidashi....... da wannan hirar suka kwanta

washe gari bayan sun taso daga skul hr xasu shiga mota halima taja ta tsaya
tace ina xuwa nusee bara nasiyo mana pizza
tace tor kiyi sauri
ta juya tafice itama nusee ta shiga mota xamanta keda wuya tajiyo qarar halimatu da sauri ta fito abinda idanuwanta nagane mata yayi matuqar raxanata halima kwance a tsakiyar titi.mota ta bigeta da gudu ita da driver suka isa ta rungumota tana kuka tace
wayyo halima karki mutu nima xn mutu uncle xai kasheni idan babu ke

bakinta na fitarda jini ta girgixa kanta
tace nusee inaso nagaya maki kina auren......sai kuma ta sarqe ta soma kakarin amai lokaci daya nusee ta saki qara ta xube nan qasa

atare aka kwashesu aka nufi asibiti dasu tym din data farfado abidi na gefenta ya hade kai da gwiwa yana kuka sosai kamar ransa

da sauri tatashi tana waige

Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6

Please Login or Register in order to submit comment