Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

hannu baki yana zubar jini Kai a fashe Nan da Nan fadawa sukayo kansa suka tarye shi lafiya sarki yataso jikinsa har rawa yake waya rabamun gudan jinina kuje duk inda yake kune Moshi ku kashe shi kar kubarshi da Rai gawarsa nakesan gani amaryar Ja'e kafin tenkwai ta taso tana kuka ba kowa bace tenkwai ce ni nasan itace Ja'e ya kalleta ya girgiza kansa




Ya bude baki duk jini matsiyaciya karya take kishi take da masoyiyata so take ta Raba Mana aure wani ya radeni yanzu nazo fitowa Amma ya akai har wanna jinin ya Fara bushewa ya kalleta ya watsa Mata mugun kallo Dan dai tanada Dadi da tata koma inda ta fito hade da mugun duka kuyi mun magani Nan da Nan saiga me magani ya Fara aikinsa Yana wankewa Yana ihu kamar karamin yaro Yana kuka haka aka wanke akasa magani kowa ya watse daga shagalin antashi cewar sarki kaho a fusace




Fadawa suka dawo basuga kowaba kansu akasa sarki yanata muzurai Dole anemo wanda yai wannan aikin ko insa a fille muku Kai ka kyalesu cewar Ja'e nida kaina zan dauki fansar abunda akai min na rantse da gemunka babana ya fada cikin azaba





Da gudu ta karaso ta rungumesho tsam tana wani irin ihun kuka meya sameka wayai ma haka mamaki ya cika shi kaji rainin hankali aransa ya fada sarki ya daka Mata tsawa tenkwai kina Ina akayiwa gudan jinina haka kinsan shine abun Sona shikadai nake so shikadai gareni ya akai kikai sake haka kadena Mata tsawa Bata sani ba itama Bata da lafiya haka muka kwana nafito nataho Nan abun yasamen a hanya




Tabbas hakane na kwana da ciwon Kai me zafi shiya dinga kula Dani yace bara yazo ya dubaka Ina zaune yanzu zu iya suka koma suke gayan shine nataho Amma tabbas sai mun dau fansa bazan bar jinin mijina Ja'e ya zuba kasa a banzaba




*ANAN ZAN DAKATA SAINAJI COMMENT DINKU ARNAN DAJI FANS IYA WUYA ANA TARE*


*INA KARA SANAR DAKU INA TUNATAR DAKU BAYAN ARNAN DAJI AKWAI DAN ISKAN NAMIJI KUDIN KARATU DAMESO 200 NAIRA ONLY NADENA FREE BOOK DAGA ARNAN DAJI MESO TUNDAGA YANZU ZE IYA BIYAN NASA NICE TAKU*





*FEEDYN BASH*
[9/11, 22:29] +234 810 679 5647: *?ARNAN DAJI?*


*NA*


*FAREEDA ABDULLAHI*




*_?KAINUWA WRITERS?? ASSOCIATION_*??
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```


https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation





*BISSIMILLAHIR RAHIM DASUNAN ALLAH ME RAHMA ME JIN KAI GODIYA TA TABBATA GA ALLAH UBANGIJIN TALIKAI*



*NAGA DARASI DAGA JIYA ZUWA YAU NAGA MASOYA NAGA MAKIYA DUKA NAGODE MUKU DUK WANDA YAZAGEN YA RAGEN NAUYI NABARSHI DA ALLAH MASOYANA INA MIKA GODIYA TA AGAREKU YADDA KUKA NUNAN KAUNA MAKIYANA MA NAGODE DAN NASAN BAZAN TABA MANTAWA DAKUBA DA KIYAYYARKU GARENI BAZATA GOGEBA NASHA ZAGI IYAYENA SUN SHA TSINUWA DAGA NA NEMI HALAL DINA BA HARAM BA ALLAH MUN GODEMA ALLAH YA KARA RUFA MANA ASIRI*





*WRITERS MU KARA HAKURI ALLAH YANA TARE DAMU DAMA BA AKAIWA MATAKIN NASARA SAIKACI KARO DA TARIN KALUBALE AMMA MUNA ZAGUWA DAGA READERS DUK DAN MUNCE SUBIYAMU HAKKINMU DA MUKA SAWA KAYANMU ALLAH YAI MANA SAKAYYA KAWAI KARA HAKURI DAI*

85-90





Da gudu ta shiga gidan ta tarar da lamunde da aduke dukansu a kwance kowacce jiki ba Dadi tayi kan lamunde da gudu sai taga bakinta a karkacewa jikinta zafi zau hankalin ta ya kara dugunzuma ta kalli ADUKE dake Kade kudajen dake binta meya Sami lamunde naga jikinta yai zafi




Kuna fita ta yanke jiki ta Fadi dakyar ta farfado Bata Kara maganaba sai kallo na lura jikinta duk yai zafi yanzu narasa dabarar yine sai gaki Amma bazaki komaba anan Zaki zauna tare damu ko idonta cike taf da kwallah Ina tsoron Zama Ni kadai da lamunde gashi Taki cewa komai




Zan koma jikin mado ya tashi kinsan tenkwai ma tana bukatata bara na hadawa lamunde magani kema bara na baki jikinta yai sanyi tana sharar kwalla tana hada magani ciwon inna zafine sainaje daji gobe Banda magunguna sosai sunyi kasa karbi naki Fara Sha bara na dafa wannan ta Mika mata




Tadauki akalla awa biyu tana kula dasu saida ta tabbatar sun Sami nutsuwa tabasu abinci dakanta tadinga bawa lamunde a baki Dan jikinta yai zafi tana Bata tana kuka jikin ta asanyaye ta kwantar da ita ta hada na mado waje guda abun yai Mata yawa yazatayi




Aduke kiyi hakuri nasan kina Jin jiki kiyi kokari kidan dinga kula da lamunde zanje na duba mado yanzu bazan dadeba yana bukatar magani shima kansa na ciwo ki kula zanje nadawo kidena barin kuda yana hawa gabanki Zaki warke da yardar badu tafice tana sharar kwallar tausayin kansu




Mado hankalinsa ya tashi ganin bega Rama tadawo ba tabbas tanada kirki tana kulawa dashi bata gajiya dayi Masa hidima meya tsaida ita yagaya Mata beda lafiya kansa na ciwo ga wannan matar ta sa shi agaba shi gaskiya tadame shi da surutu bayasan hayani Wai itace matarsa da sake Dan batai masaba aba bakyan gani mtsww yaja tsaki




Yana wnn tunanin Rama tasawo Kai sannu mado najima ko na tsaya bawa aduke da lamunde abincine yai murmushi wannan Bata gajiya da aiki yaji dadin ganin ta tazo ta fitar Masa da wannan matar da danta daga daki shi batai masaba wannan ba matarsa bace Dan masifa sun sashi agaba sai kallonsa suke kamar mayu




Da sauri ta taso kigaya Masa nice matarsa yaki sauraronmu ga dansa yana so yaje wajensa yaki sakar Masa fuska mado nane bekamata ya mantaniba yana Sona sosai jiki a sanyaye ta karasa haba mado kamar yadda nagayama wannan itace matarka ga yaron ka kasaurareta Mana tana jimamin rasaka na kwanaki nai musu bayani kasamu lalurar mantau amma a hankali zaka tunasu zaka dawo nutsuwarka kamar da




Jikinsa yai sanyi ya kalleta taho Nan ku zauna suka karasa gefensa suka zauna dama su ko ledar daki basu saniba bare wani gado sunayin dabaibayi su kwanta akai ta matsa ita da yaron wani wari ya bigeshi ya daure ya jawo Dan tik yake saboda yara ba asa musu komai ga garin da Dan sanyi Amma ko ajikinsu shidai gsky yana Dan Jin sanyi yazeyi da wannan masifar da sittirar sa ansa ya tube sai boye boye yakeyi




Bara na bashi magani kubamu waje suka fita ranta har ya Fara sanyi dataji ya yarda ita matarsace ta matsa ta Fara wanke ciwon da ruwan magani radadi da azaba yasa ya fusgota ta fado a lallausan kirjinsa suka kurawa juna ido jikin kowa yai sanyi ga dukkan alamu duk abukace suke ya kura Mata ido kimun a hankali ya fada cikin husky voice inajin zafi ko motsi ta kasa ta lafe a kirjinsa jikinta a sanyaye ta mike to ta amsa dakyar maganar tafito gaskiya tanada kyau ya fada a ransa





Jikinta na rawa tana Masa wankin ciwon ta Gama tabashi magani yasha gaba daya hankalinsu baya jikinsu jikinta amace bazata iya zamaba zanje naga Tenkwai miyi sallama zan koma banbarsu da kowaba kuma suna Jin jiki dukansu to kawai ya iya cewa Dan shima beda kuzari dakyar yace kizo da wuri gobe ta gyada Masa Kai




Karo suka gabza ita da Tenkwai ta kalleta dama baki tafiba cike da kishi a kwayar idonta Wanda Rama ta hangoshi kwance Tai Mata wani kallon Nima kishin nake dake a naje nabawa lamunde da aduke abinci yanzu nadawo nadubashi wajenki zanje naganki na koma na barosu su kadai sai tadanji saukin kishin Dan gsky tana tsoron kyan Rama karta kwace Mata mado bataki ta kasheta akansaba Dan ita tadakko shi natane ita daya





Yajikin nata da sauki ta boye Mata ciwon lamunde bara naje kinsan duhu ya Fara sawo Kai mutan gari Kuma suna wajen shagalin chan kwana za ai Ana Abu guda gwara na koma kar aje ayi musu wani abun ba kowa yakamata kihanzarta gobe zanzo da wuri na dubashi na koma sai yamma nadawo saboda zanje daji debo magani




Tana fita ita Kuma ta shiga wani farinciki ya cikata mado ya kalleta yai Mata murmushi amarya kin fito ki koma kafin angon ya karaso kinyi kyau irin wannan kwalliya haka Tai Farr da ido ta burgeka kenan yai Mata murmushi Nan suka Fara Hira sai da matar mado ta shigo ta koma dakinta ba tare da kowa yasan tajeba sai matar mado itama taja kunnenta sosai




Iyar Ja'e taleka dakin Tenkwai bakowane a a Ina ciki iya shigo kedai Bari tunda nakesan zuwa wajenki mutane sunyi yawa shiyasa ban leko ba dama sonake nagaya Miki karki Bari Ja'e yaci galaba akanki Dan nasan yadda yake rawar jiki akanki zezo Miki Dole yau baze barkiba karki manta da wannan damar ta aurenku zami amfani mu dau fansa karki tausaya Masa ko daga kafa azamanku ban yarda da rangwame ba kinji nagaya Miki bara na koma wajen wasanni sai gobe zamu dawo duk matan sarki nachan nice banjeba Nima natafi ki kula nagaya Miki




To iya zan kiyaye sai kin dawo to Yar albarka tasa Kai tafice hmm lallai iya tana tunanin zanso wani bayan mado tayi kuskure so dayane tun Randa na tsince shi nake Masa zan cigaba da sansa har saina kashe Ja'e sannan zami aure nida mado na tana wannan tunanin bacci me Dadi yai gaba da ita cike da mafarkin mado




Ja'e ya shigo yana sawo Kai yaga batsal hq awaje shedar baccin ta yai nisa tanajin dadin baccin yawunsa yafara dalala gaskiya yaga gara baze Bari shibe taba ganin me irin wannan ba Abu faskacece haka sai maiko yake shikadai Nan ya matsa jikinta ya Fara zura bakinsa kan nonon ta ya Fara tsota ya Kai hannu yafara kwakule a hq Nan yaga ruwa yana fitowa ta hq yagama shidewa yafara fita hayyacinsa Shan nonon yake yagansu Luka Luka kamar sabon maye





A bacci taji anai Mata wani Abu me masifar Dadi Kuma ajikinta meye wannan tana bude idonta wazata gani Ja'e ne ay batasan sanda wani karfi yazo mataba tadoka shi da garu ranta a bace nizaka nunawa iskanci ko angayama Nima zakai min abunda Kai wa aduke ne to zaman lafiya Babu tsakanina dakai mugu zaka dibi gara to kwalelenka




Taji tsit tana dubashi taga Suma yai ta kyalkyale da dariya daga wannan yasarwar se Suma to yanzu muka Fara ga jini ya wanke Masa kansa Dan ya daku na rantse da badu nice ajalinka muje zuwa gani gaka ga jikin dakake kwadayi saina hallaka ka akansa daga yau zamu Fara ko kallon sa Bata karaba Takoma baccin ta yana yashe a gefe Dan ba karamin wulli Tai dashiba gashi ya saki jikinsa duka danya shagala Tai masa bazata ta Bazar dashi Rai a hannun badu





Afra ta shigo Niki Niki da uban Kaya yara na binta a baya dawasu ta jibgo siyayya Dan tayi kamu ya barnatar da kudi tamkar besan ciwonsuba yana santa sosai yaji dadinta yadda yakamata Dan afra akwai ta sosai tayi Zaki chaiii ga uban duwawu da nonuwa sai dai gajeriyace Amma tana da haske itama





Nan suka baje ita da jeddah suka Fara fito da Kaya kamar zasu bude karamin kanti duk saboda shiga Jami a ya siya Mata hankalin jeddah duk ba akan wannan shirmen yakeba ita bukatarta afra ta dafawa suhail abinci hudu tayi yanzu Dan Allah aminiyar muje ya kusa zuwa Kya Bari na huta ko kinsan yau gida nayi saboda baba danma nakira shi nace umma ce ba lafiya a asibiti ma muka kwan




Suka sheke da dariya suka tafa ay gwara dakika Kira shi Kika solashi yadda zeyi ya yarda Mana hadda a dubata Niko Ina taheer guess palace ina Shan raba suka sheke da dariya tashi mufara afra Kya huta gaba daya Dan nasan kin ciyu wallahi jarabarki bazata barni na hutaba muje mufara dafatan kin siyo komai duk ansamu kawata mufara kawai shegiya kamar iya abun arziki kikai





Haka suka Fara girkinsu cikin awa biyu da rabi aka kammala saiwa ta jiku cikin ruwan tsarkin ta afra ta hada Masa haddaden lemon abarba suka hada komai a gefe sannan ta shiga bandaki ta sillo wankanta tadau kwalliya taban mamaki tayi kyau kamar fure dama Kuma me kyance




Afra tai Mata sallama ta warar Mata wasu kayan ta Bata haba afra aise dai nabaki Kaya a yanzu nida za aiwa lefe nagani na fada Dan haka kibarshi nagode tace Tom shikenan matar gadon kudi ko ajikin ta tace ta ajiye Mata ragowar a hankali zata dinga zuwa tana karba tashige dasu gida saboda sa idon Mama matar babanta kenan sukai sallama ta tafi Bata Dade da tafiya ba wayar suhail ta shigo gashi yazo yana kofar gida ganinan ta fada tadau katuwar dadduma ta shimfida a tsakar gida dama umma Bata Nan




Tai masa iso ya shigo yace Ina umma tafita wlh gaisuwar mutuwa ok ba matsala Nan tahau fito da kayan abinci tanata kwarkwasa jiki na rawa ya Mike ya karbeta da kinsani ai wannan aikinane dani kikasan na dakko wace Ni dasaka aiki rufan asiri Dan Allah yallabai karkasa adaureni kin wuce haka a wajena gimbiya suka zauna ta zuba Masa yaci yai Kat ya kora da lemon hq hankalinsa kwance




Ya kalleta dama magana nakeso miyi dake game da maganar aurenmu gabanta yace Damm inajinka daddy yasa ai binkice gobe za akaimasa sakamakon binciken wannan ba wani Abu bane tafada aranta angama da wannan babin ai tabawa malam aiki akansa sannan Kuma umm yaka kame kame Fadi inajinka dama iyayen haleema ne sukace sai dai a daura auren Rana daya da sauri tadago Tai masa wani irin kallo daya tsorata Ni kaina saida na tsorata anan nayarda alkalamina na mike natafi sallah




ANAN ZAN DAKATA SAINAJI COMMENT DINKU INA GODIYA MASOYANA NAGA MASOYA NAGA MAKIYA DAGA JIYA ZUWA YAU WALLAHI DUK WADDA TASAN TA AIBATANI TA KARANTAN NOVEL WUTA BAL BAL DAN BAZAN YAFE MATABA




*DAGA ARAN DAJI IDAN NAGAMA SHI AKWAI NOVELS A KASA AMMA NA KUDINE GAMESO ZE IYA FARA BIYA TUNDA WURI DAN MUNA GAMA ARNAN DAJI ZA AFARA POSTING*


*MASOYA SUNFI BUKATAR (DAN ISKAN NAMIJI) SHINE NOVEL NAGABA KUDIN SA 200 KUDIN KARATU BA MALLAKABA NICE TAKU*



*FEEDYN BASH*
[9/11, 22:29] +234 810 679 5647: *?ARNAN DAJI?*


*NA*


*FAREEDA ABDULLAHI*




*GODIYA AGAREKU ARNAN DAJI FANS 1 2 AND 3 DA IRIN ADDU AR DAKUKE YIMUN INAFATAN ALLAH YA ISAR DA RAHAMARSA DA ALKHAIRINSA DA ALBARKA SA GAREKU KUDA IYALANKU BAKI DAYA*



*WANNAN PAGE DIN SADAUKAR WANE AGAREKU KAINUWA WRITERS*

ANTY FAUXY YAR AMANA
DANDAWAKI EXCLUSIVE
ANTY MAMIE
FATIMA MATAR SARDAUNA
UMMU MUHSEEN
NEESHER
UMMU YUSUP
DA SAURAN WANDA BAN AMBATA KAINUWA WRITERS WANNA PAGE DIN NAKUNE ALLAH YA KARA MANA HADIN KAI DA KAUNAR JUNA




*KAINUWA KAINUWAR ALHERI DUK WANDA YA JINGINA DAKE ZE RABI ALHERINKI ALLAH YA KARA WA ZUMA ZAKI DAN MASU SAI DA ZUMA SU SHA HAUSHI*



100-105


*_?KAINUWA WRITERS?? ASSOCIATION_*??
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```


https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation






Abangaren yarinyar ba wata matsala Amma ance tunda babansu ya mutu b kowane namiji a gidan hakan be kamataba Amma ba komai tunda kanaso za aje agaya musu su shirya inaza aje Kai kayan auren Dan da komai da komai zamuje




Jiyai kamar ansa shi a aljanna cike da farinciki adamawa ne alhaji to ba matsala zamuje harni za a agaya musu ranar asabar zamuje gobe za aje ahado musu lefe dukansu komai iri daya banasan bambanci Dan haka zan bawa hajiya ta hado




Daddy na dauka Dubai zani ko Malaysia na hado musu kafi kowa sanin banasan a fita kowace kasa inba saudiya ba Dan haka ka kwantar da hankalinka anan za a hada musu Babu abunda Babu anan din Kuma mu ba karya zamiba wajen neman auren nayafema komai kabar kudinka base ka kashe kwandalaba




Hajiya ta fito cike da masifa ba wata kasa daza aje natabbatar badan haleema kakeso aje wata kasar ba saboda wacchan da hankalina Sam be kwanta da ita bane Dan nasan haleema kome akai Mata Bata rainawa basu da kwadayi sunada wadatar zuci Dan haka kasan dokar gidanmu kar wata ya tazo Tai Mana firirita ehe




Banda iskancima duk fa rufa musu asiri za ai wace karenta yakai tsaiko a cikinsu keee alhaji yadaka Mata wata tsawa yaushe Kika Zama haka yaushe Kika Fara jayayya da yin Allah harda gorin kudi mu rawa mukayi aka bamu ba rawa mukaiba Amma kowa yasan gadon kudine mu ehe




Hajiya fita daga Nan wajen kema nafasa baki zanje da kaina na hado Kai Kuma tashi kaje Kai Shirin daza Kai sati biyu masu zuwa za adaura ma aure da matanka kaje ko wacce zan turo ma da kudi ka Bata abunda ze wadaceta ayau nakeso kaje maza maza dan agama komai akan lokaci to kawai ya iya cewa ya fice




Nikaiwa fada agaban Dana alhaji ba Miki din akanme Dan bakya kaunar yarinya Zaki dinga furta wannan kalamen bakya tunanin irin San da yaranki ke Mata yaja ya Fara jin zafinki kinsan halin yayan yau duk da bama fatan haka Amma gears kibar abunki a ranki jiki a sanyaye ta koma dakinta zuciyarta a cunkushe




A ranar da magriba yaje gidansu haleema Dan rabonsa da ita tunda suka hadu da jeddah mantawa ma yakeyi da ita Sam a rayuwarsa ya aika aka kirata ta bude Masa dakin soro kamar yadda suka Saba ta fito dakyar mamanta tasa ta fito ita Sam baya kanta yanzu ta fice Mata a ranta dama yaudarar yake gashi duk yadda takesan karatun ta ze katse Mata




Haka ta fito ba Fara a ta tarar ya shigo kamar yadda ta Saba ta taho Masa da lemo da ruwa hankalinsa yai masifar tashi daya ganta sai yaji kunya ta rufe shi metai Masa ze Mata haka bayan kullum Yana gayamata ita kadai ta ishe shi rayuwa a duniya Tai gaisheshi kamar yada ta Saba tanemi waje Tai shiru Tai masa banza




Gaba daya yasha jinin jikinsa dakyar yace sadiya Tai masa shiru Bata dago ta kalleshi ba Nan ya sakko ya kamo hannayenta ya rike Gam tana ta kokarin kwacewa ta kasa ya kwantar da kansa akan cinyarta saijin digar hawayensa Tai jikinta yai sanyi meya sameshi betaba Kama hannuntaba Koda Wasa Amma ya kwanta a cinyarta kodai duk yaudarar ce Bata Gama tunaninba ya katseta




Bansan meke damunaba dumu dumu nasamu kaina da Santa da San aurenta alhali budurwar faruk ce har yau nakasa Bari yasan halin da ake ciki ke kadai nakeso Amma inaji idan ban auretaba mutuwa zanyi kitemakeni Dan Allah sadiya kiban kwarin gwiywa na aureku Rana daya




Gabanta Banda faduwa ba abunda yake anyako lfy Yana cikin hankalinsa yasan meyake duk da lalacewar zamanin Nan da cin Amana yai yawa Amma Sam ba halin suhail dinta bane tabbas akwai boyayyen Al amari acikin wannan hadin zata ci gaba da Taya shi da addu a Dan yammatan yanzu basa tsoron Allah tana karanta novels tanaganin yadda suke bin maza da asiri tanajin labari a bakin kawayenta




Ka kwantar da hankalin ka zan kasance me biyayya a gareka dama chan nime bin umarninkace karka damu da hanzari ya dago ya kalleta kinyarda kin amince inaso kizamo uwargidana sadiya Ana daura aure akaiki gidana Kinga saiki walimar ki a chan Dan ki Zama uwargida a gidana kirikeni Amana




Karka damu nama alkawari Nan ya janyota jikinsa dama a bukace yace yadinga kissing dinta ta ko Ina Amma Bata hanashiba saboda beta yimata ba to meya sameshi Bata saniba ko hakan ze bashi saukin damuwarsa ya zaro Tula tulan nonuwanta dabesan haka sukeba yadinga tsotsarsu kamar ze cire Mata kan nono saboda rashin sabo yadinga jagulata yarike ta Gam chan sai jikake zut zut wani irin ruwa me Dan Karen Dadi nafita daga gabansa




Ya kawo kenan ya kwanta yai lakwas a jikinta kunyarta yakeji itama kunyarsa takeji sukai shiru sai shi daya matseta kamar ze maida ciki tai Mata abunda jeddah ta koya Masa ta kasa barinsa ya samu salama tabbas sadiya itace matarsa har karshen rayuwarsa Amma jeddah fa inasanta zan auresu dukansu




Zan koma ciki tace dashi to ga wannan kifara rage wasu hidimar duk abunda kike bukata kigayamun abunda kuka tsara Kya sanar Dani ya Bata dubu dari biyar kifara rike wannan a wajenki abunda Babu kigayamun inasanki haleemah bansan meke faruwa daniba inbake rayuwata zata lalace kinasan abunda nakeso na yamutsaki baki hanani kankiba baki batan Raiba baki tureniba nagode sosai na tabbatar nine na farko Dana farai Miki haka a rywrk ngd dear yasan bazata tanka ba sai ya fita Yana daga Mata hannu



Jikinta amatukar sanyaye Banda istigfari ba abunda take ja tasan ta aikata babban lefi yau ko a wajen Allah wannan abun da tayi Babu kyau Amma ya ta iya batasan yafada halaka tunda be tabayi mataba tana fatan Allah ya tsare Mata shi gwara ayi ayi aurenma kosun huta itama daurewa kawai tayi Dan ta kwadaitu Amma lokaci ya kusa ai idan ta tuna ba ita kadai bace kamar ta hadiyi zuciya ta mutu haka take ji tadai yi addu a ta kore komai ta shiga gida




Tenkwai lafiya lafiya inji iyar Ja'e saita tuna katobarar datayi tana haki ba ko..mai tafada da kyar wani abune naga ya gifta tagabana Kuma bangan shiba shine yaban tsoro haba tenkwai abun tsorone wannan mutum ne kesan Shan jininki ko ya cinyeki ba haka ake ba kamar bakuwar garin Nan wani ya Zama mage ba abunda basa Zama Dan haka kwantar da hankalinki




Na rantse da gemun babana duk wanda yake Shirin cutar da Tenkwai Koda ko cikin matana ne saina kashe shi iya yadda ba Wanda ze iya cin namansa haka zan cinye shi muje ciki tenkwai ba haka tasoba so Tai ta koma dakin gashi duk basu fito ba daga ita har shi lallai Dole Rama ta mutu




Rama ce kwance a kirjin mado ya tareta mtsww yaja tsaki Amma wannan Bata da hankali ko meye na tureki haka duk yadda kuke Naga tanada zafin Kai sosai ta toshe masa baki da hannunta Dena fada karwani yaji itace ta tsintoka be kamata ka saka Mata da hakaba Ni kawai magani nakema




Dan ta tsintoni sai meyene inada Mata inada Dana Inasan na Kara aure Nan kusa Dan bazan iya jurewa ba tabbas tanada aure banson ta kara shigomun Nan ta tsaya wajen mijinta kar ace muna wani Abu yau so nake mu fita dake muje yawo Naga gari Kona tuna wasu abubuwan cike da murmushin ta na halitta ta kalleshi muje Inka shirya




Suka fito suka jera sunyi kyau kyau da kyau sun hadu Dole su bada ma Ana suna tafe suna Hira me Dadi da kwantar da hankali wadda duk kwakwata nakasa Jin me suke fada Naga Dai sunyi hanyar bayan gari inda ruwa ke gudana da duwatsu masu kyau a wajen suka zauna suna ta Hira sai yamma lis suka baro wajen




Fitarsu a kan idon tenkwai haukane kawai bataiba ta dinga wani irin Abu jikinta sai rawa yake ta mike zata bisu Ja'e ya hanata yace karta Kara fita Tai zamanta tunda anfara firgitata zai dau mataki Amma shi akwai maganar dayakeso suyi sai ta nutsu tukun ko kallonsa bataiba Dan hankalinta ba akansa yakeba




Amaryar Ja'e ce take ta zagaye a dakinta tabbas da idonta taga sanda Tai masa wannan raunin tabbas bazata bar wannan mummunarba taci galaba akanta Dole tadau mummunan mataki akanta zata bada jininta wa kungiyasu ita da kawayenta wadda suke Shan jinin mutan garin da daddare haka suke yawo tsirara haihuwar uwarsu shiyasa duk Wanda tsautsayi ya gifta da shi ya fito to sai dai aga gawarsa anrasa suwaye sune kungiyarsuce tunda kowa abunda yakeso yakeyi a garin



Ba shiri ta fice Tai tsirara tafara wasu maganganu Wanda dukansu sukaji a jikinsu su biyar ne dama da Sauri sukazo sashenta Nan suka Tarar da ita hankalinta a tashe na rantse da tsafin da muke sai mun shanye jinin tenkwai amaryar Ja'e Inasan Ja'e so take ta kasheshi da idona naganta ta cire

Please Login or Register in order to submit comment