Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

driver na sauke su asra da ansar daga makaranta tana ganin yaran zuciyarta takara baki kai musa driver tsaya na hadoma kayansu maza maza kamaidasu gidan su suhail nabarmusu gaba daya cike da mamaki ya tsaya yana kallonta tasa kai tana kwalawa maryama kira zoki hadawa su asra kayansu maza maza yanzun nan sai da takai bayan magariba tana hada kayan saboda yawansu saida ya fara kaisu dawasu kayan fal mota sannan yadawo ya kai ragowar asra ko ajikinta ansar nema yaketa kukan momy itako asara dama tafi sabawa da daddy kuma bayanan gwara ta koma gida hajiya kaka yafi mata sunfi bata kulawa hajiya ta kalli musa direba dayake shigo da kaya kai lafiya meyafaru hajiyace tace adawo dasu nan adawo dasu ba wani bayani ita metake yi wallahi bansaniba to allah ya kyauta kutaho nan yayan albarka allah ya bayyana mahaifinku duk halin dayake ciki kuyi hakuri ita kuma mahaifiyarku allah ya ganar da ita







Da sassafe rama ta shigo da kayan aikinsu na mahaifinta tace masa tenkwai ba lafiya zata dubata a galabaice tenkwai ta fito ta fada jikin rama rama na banu aurena ya tabbata waze kulamin da wannan mutumin dana tsinta ya shiga raina na fuskanci ba komai ke dawainiya daniba sai tsantsar soyayyar shi gaban rama ya fadi itama ahakan takasance tunda taganshi jiya ko bacci kasawa tayi tana tunanin wannan mutumin me hakan ke nufi sun fada soyayya da wanda basu san shiba ze mutu ko ze rayu basu da tabbas mutum ne kamarsu amma ba irin tufafinsu dayaba nashi ya rufe masa ko ina yanada kyau ba dan yankinsu bane yaza suyi nazarin da rama ta tafi kenan ki kwantar da hankalinki ki kaiwa badu kukanki ze temaka miki duk da shi yafisan sarki da ahalinsa amma ke ki jarraba cewar rama tana matsar hawayen itama duka biyu tana cikin tashin hanakalin rasa hayaki taga wannan jiya ya shiga ranta ashe tenkwai tarigata bata sake cewa komaiba ta shiga dakin ta baje kayansu na aiki tadinga mai masa wasu abubuwa kamar surkulle tana shaka masa wasu abubuwa tasa magani a ciwon kansa tasa kyalle tanade tanata zagayeshi dawani irin turare tanata wasu maganganu tamkar bokanya kawai sai ji sukai yanta wani irin tari me hade da atishawa a guje suka shiga dakin har suna yar rige rige tsakanin tenkwai da lamunde







Anan zan dakata sainaji ra ayoyinku nice taku akoda nake muku fatan alkhairi inajin dadin comment dinku gareni kwarin gwiywarku gareni da kaunar dakuka nunanwa rubutuna shiyake bani damar yi muku typing har so biyu a rana






*Feedyn bash*
[9/11, 22:29] +234 810 679 5647: *?ARNAN DAJI?*





*?KAINUWA WRITERS?? association??*
{United we stand and succed;our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}





Gareku masoyana ina Mika godiyata gareku Allah yabar kauna naji Dadi yadda littafina ya karbu a wajenku wannan shine na farko Amma ina jin dadin yadda kuke bani karfin gwiywa nagode sosai??????????








FAREEDA ABDULLAHI



15-20






Umma meya kawoki wannan dajin mekikazoyi ya akay kikasan nan a tsorace ta kalleta tana kame kamen rashin gsky uhmm wlh dama um dama kawata hajiya asabece ta aikoni dama tana aikoki kenan saboda mugun hali bakya gayan cewar Jeddah to ame kikazo a motar haya nake me mashinne ya shigo dani iyaka temakamun Dan allah nataho sai mu koma kanon tare ki koma dawa wallahi baki isa kishigarmun motaba ki koma yadda kikazo matsalarki daban tawa daban Dan bakin ciki kinsan da nan din baki taba kawoniba sai aukin kice zakijemun gidan malamai mtsww haba jeddah mahaifiyarkicefa bekamataba gsky dolene mujirata tazo mutafi duk da itama lefintane data sanar miki daba saimuzo gaba dayaba mtswww wallahi taci darajarki afra wallahi da bazan jirataba ni da Allah ki sauri kizo mutafi to to Yar albarka bara nay sauri (kunjifa pans way Yar albarka uwa akewa wannan saboda ya tanaji da kudi Allah ya kyauta duk da itama uwar banzace Allah ya bamu iyaye nagari ameen)






A wahalce suka karasa gida sunyi sa a bawanda yagansu suna shiga cikin farin ciki tenkwai tace badu yatemakemu munzo lafiya ba Wanda yaganmu yauwa kisashi a wanchan dakin wanda ba a shigarsa anan zamu ajiyeshi zami taymasa magani har ya warke dan yana numfashi to lamunde nagode badu yasaka miki way ke meyasa kikesan wannan mutumin ganina dashi nafarko naji ya kwantamun araina nikaina wallahi lamunde bantabajin San wata halitta kamarsaba yanzu b dai nibanajin Dadi sosai bangama dawowa dai dai ba kishiga daji ki hado magunguna na ciwon kan nasa da raunikan jikin nasa kafin ya farfado to tenkwai ki rufe dakin saboda kar wani ya shigo yaga anbude tana fita tenkwai ta koma dakin tazura masa ido ko kiftawa batayi Bata taba ganin mutum mekyansaba gashi ita tasan ba kyakykyawabace wannan yafi karfinta nesa ba kusa takura masa ido kawai sai ji tay an fado jikinta tay matukar firgita da razana tana dago Kai taga rama a jikinta tana wani irin kuka nan da nan takidime tajata sukabar dakin ta kulloshi kamar yadda lamunde tasata suka fito lafiyarki kuwa tenkwai inacikin masifa rayuwata tazo karshe badu bashi da imani ubangijinmune Amma Baya tausayamana kinsan saura wata biyu bikin shekara mutum daya ya rage Wanda za abawa badu jininsa anbada hayaki shiza ayanka Amma kaishi kurkukun ajiya nashiga tara tenkwai jib kamar kayan wanki tenkwai ta Fadi sai hawaye suka hadu suka dinga razgar kuka yanzu abunda sarki ya yanke kenan arasa Wanda za ayanka sai hayaki kodan anga iyayensa basu da karfi basu da komai a kullum inafatan karshen wannan mulki na zalunci yazo kiyi hakuri kinsan baza a taba fasawaba Dole shi zasu yanka kodako sun Sami wasu kiyi hakuri kawai nan sukayita kukansu harsuka gaji bayan tadan sami nutsu way ko tenkwai waye a cikin dakin chan Dana shiga naganshi akwance Nan tenkwai tafara kame kamen rashin gaskiya ki kwantar da hankalinki mu Yan uwan junane sirrinki nawane waye shi Nan ta kwashe duk yadda akai tasanarwa da rama rama ta tausayamasa ki kwantar da hankalinki bame jin wannan maganar zantayaki kulawa dashi kinsan irin wannan aikin babanane Kuma Nima na lakanci duba marasa lafiya irin haka zan dubashi Amma sai hankalina ya kwanta bara naje gida zan komo gobe nadubashi narasa hayaki yazanyi da Raina takarasaka sabon kuka kiyi hakuri Nima ina cikin matsala ja e ya rantse wannan shekarar za a auramasani Kuma kinsan dole haka za ay banda wani zabi ta lallabata da kyar tarakata gida tadawo ta tarar lamunde ta dawo harta hada magunguna ta toshe masa kansa tasaka na sirace a wuta







Gaskiya Jeddah baki da mutunci uwarkicefa kike mata haka dallah kyaleta way tasanko abunda kika aikata hhhhhhh to ay ita tasani ita taban wannan shawarar Dan haka nibanda matsala da ita tana karasawa tazube gaisuwa nake boka me rangwangwen Kai kake da duna kake da gantali gafalalle uban gafalallu shege kake me maida shege yazamo tsinannne hhhhhhh barka da isowa yanzu yarki ta tafi ehhh munma hadu ita suna jirana zamu koma tare duna yatemakeka dama sonake akama mun ita a hannuna sai yadda nay da ita wannan dukiyar yazamana nizan dinga sata nizan hanata saboda boka batajin maganata hhhhhh tsinanniya ay za ay yadda kikeso Amma kisani zaday tadinga baki kamar bazasu kareba zata baki kamar me zubar da shara a bola haka zata maidake wajen baki kudi Amma bazata taba yarda kidinga yadda kikaga dama da itaba zatayta baki kudi hhhhhh godiya nake boka ga wannan asiyawa jariran aljanu kayan wasa ke ya dakamata wata tsawa ba kudi nakesoba jikinki zaki ban kamar yadda kika saba jiki na rawa tace boka suna jirana kasan shedaniyar yarinyace kawartace tasa baki dama zasu jirani kasan wahalar danake sha wajen komawa hhhhhh ina ruwana Amma bazan bari su tafiba zan aika Dan digwi yanzu ya tsaidasu hhhhhh Nan d nan saiga wata bukka ta bayana ba tsoro ba komai tasa Kai ba abunda ke tashi sai wani masifaffen wari da karni yana wani irin hamami haka ya dosota tanaji tana gani tabashi kanta yay abunda zeyi da ita tsawon awa hudu yana abu daya haka ta fito a galabaice tana zuwa ta tadda su jeddah sunata nadar bacci ta sheke da dariya wani aikin sai boka ta tashesu sukaja motar suka dau hanyar kano tana gidan baya ta baje saboda tsabar gajiya ita kanta wani wari take






Badu yatemakeka ja e zegana dakai hhhhh kushigomun da gudan jinina yana zuwa ya zube kaho inaso ka auramun tenkwai a wannan shekarar inasonta itakadai koko dawasu a a ita kadai nakeso tukun angama gudan jinina ko matan garin nan duka kakeso za a aurama bare tenkwai guda jallin jal angama kasa aranka tazama taka dama takace da farinciki ya fito daga fada burinsa ya cika an mallaka masa ja e yana zuwa ya samu mahaifiyarsa da maganar hankalinta ya tashi batasan ya lalata rayuwar yarinyar dantasan ainihin tarihinsu tasanta kwarai yarinyar kirkice tanajinta tamkar diyarta gashi sarki yabashi bame hanawa Dole ta dau mataki saida tabari sahu ya dauke ta sadada tafita tadau hanya tanata sauri tazo dai dai gidan zatasa kafarta jitay andaka mata tsawa ke inazaki a kidime taja ta tsaya







Shin waye ya dakawa mahaifiyar ja e tsawa kubiyoni a cigaban arnan daji Dan jin yadda zata kaya




*Feedyn bash*
[9/11, 22:29] +234 810 679 5647: *?ARNAN DAJI?*





*? KAINUWA WRITERS?? ASSOCIATION??*
{United we stand and succed; our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}


FAREEDA ABDULLAHI











GAISUWA DA JINJINA AGAREKU MASOYANA INAJIN DADIN YADDA KUKE BIBIYAR NOVEL DINA DA COMMENT DINKU DA KARFAFAMUN GWIYWA DAKUKE MUSAMMAN

KAINUWA WRITERS
ARNAN DAJI FANS
ZUMUNCI DANGIN JUNA GROUP
SADNAF FANS
KAINUWA FANS
MATAN SO GROUP
MATA MASU AJI GROUP






NASADAUKAR DA WANNAN PAGE DIN GA KANWAR MAHAIFIYATA AUNTY AYSHA INAFATAN ALLAH YAY MATA RAHMA DUK ME KAUNATA YAY ADDU A AGARETA ALLAH YA RAYA DIYAR DATA BARI ZUHURIYYA YAY MATA ALBARKA YA ALBARKACI RAYUWARTA







30-35


Agigice ya Mi'ke ya shiga saka wandonsa babu ko kunya tunda dama ba kunyar ce dashiba, gefe guda adu'kece kwance face-face cikin jini, daga chan waje d'aya a d'akin Kuma rama ce keta zunduma ihu mara sauti ta toshe bakinta.
Hankalin ja'e yay masifar tashi ganin tenkwai a sume, bawai aduke da take kwance ce itama rai a hannun Allah ba damuwarsa a'a shi masoyiyarsace damuwarsa, be so taganshiba duk da aurensu ba fashi.
Nan da nan ya fita ya debo ruwa ya zuba mata tasaki ajiyar zuciya tayi attishawa ta bude ido.
Tana ganinsa ta mi'ke a fusace ta sha'ki wuyansa da'kyar ya bambare hannunta daga wuyan nasa saboda ta fusata danma dama arnan daji 'karfafane ya zura da gudu harzata bishi ta fasa ta juya kan adu'ke tana jijjigata dakyar take numfashi ta sata agaba tama rasa me zatayi mata
"har gida dan iskanci" ta fad'a a zuciarta
jin shiru rama taleko d'akin taga tenkwai akanta da gudu tasa kanta ta rungumesu suka rungume juna rama ta fashe da kuka tace
"bake yazo nemaba aduke kin ceci tawa rayuwar kinbada taki ya wula'kantaki ya cuceki"
Aduke tasa hannu tarufe mata baki
"kiyi shiru rama mu aminan junane mu uku banda mahaifi banda mahaifiya banda kowa sai ku banajin zan cigaba da rayuwa" ta qarashe tana mai tsananta kuka

"kiyi ha'kuri baranazo nai miki magani"
"ki kyaleni karkimun komai indai d gaske kina kaunata" tenkwai takasa magana kawai ta rungumeta tana ajiyar zuciya kawarta aminiyarta tare suka taso su uku basa rabuwa amma rana daya Ana neman arabasu Kuma sunan Wanda za a aura mata baze yiwuba wallahi saita dau fansa bazata ta barin haka ta faruba duk da su a garinsu wannan ba bakon abu bane Amma sai kinyarda ita Kuma karfifa yasa ya farkata har haka kamar dabba sai itama ta kara fashewa da kuka da kyar aduke ta kamo hannunsu ta hada sannan tace
"kuyi hakuri kudena kuka" tana numfashi dakyar
" kusa wannan a matsayin kaddarata mu kawayene tun kuruciya kutuna da rayuwarmu ta kuruci mu masu rike amanane da sirrin juna karku sanarwa da kowa wannan zance Koda ko kakatace wadda nadauketa kamar uwata sirrine tsakaninmu Koda mutuwa nayi kumin alkawari"
Da sauri tenkwai tasa hannu ta rufe mata baki aduke takwantar d kanta akan cikinta ta cigaba da kuka
"garin Yaya haka tafaru wayay mata haka? " sukaji magana abayansu ana tambayarsu suka juya a tsorace dukansu jin maganar mutum.









Jeddah kwance tayi dai dai tanata aikata Masha'a dawani saurayi kwatsam Al ameen yasawo kansa falon bata taba tunanin wani ze shigo mataba Dan tasaba ba Wanda yake shigo mata sun Lula wata duniyar basu San ya shigoba sai ji sukayi yanata zabga salati a furgice ta juyo tana neman abunda zata sitirce jikinta dashi ya zuba musu ido kallon kun shiga uku yay musu Nan da nan ya cire belt dinsa yadinga jibgarsu sunata ihu bame ceto sai da yay musu jina jina yahada musu jini da majina Dan kansa ya gaji ya futa a fusace
Bangaren maryama ya nufa kai tsaye " nagode Miki kwarai maryama aikinki yana kyau duk abunda ake ciki kici gaba da gayamun Dan ubanta Dole ta bar gidannan zanje insamu hajiya akwai aikin dazami na tattara duk wasu muhimman takardun Yaya suhail d komai n bangaren dukiyarsa Kuma Dole ke zaki aikin"
"to yallabai nagode" tace masa
" karki damu fatana kuci gaba da zama yadda kuke karki taba nuna mata wani sanji nagode maki ay yanzu jikinta ya gaya mata" maryama murmushi kawai tayi.
Yana fita Jeddah ta dubi saurayinta tace "Ahmad ka cuceni Al ameen nake masifar so a yanzu shi zuciyata take bukata fiye da yayansa shine dalilin dayasa ban damu da batan yayansaba saboda dashi na shirya yin rayuwa yarone da kudi ga zubi me kyau ya tsaru ga kudi ga gayu Kuma shi Dan fantamawane Amma tsinanne saida ka ribaceni saida nace muje daki ka kiya"
yana tashi ya zabga mata mari ya kara mata da duka ta ko ina sannan yace " Dan uwarki lefin waye kina kallo ya hadamu ya jibga kuma yasanni yasan gidanmu kinsan meze biyo bayane kowa yasan kece kike nemana kekika jawoni tunda gidanki nazo tun kafin ki aure kike nemana kina bibiyata kowa yasani Dan haka kece a ciki kingama cin amanar mijinki Bata fa yay ba mutuwa b kike ikirarin auren kaninsa jaka kawai me kyan Dan miciji yasa kayansa harze fita Kuma sai y dawo bani kudi banda kudi bazan bayarba ko kobani Kona karairayaki ga rashin kunya ga Dan banzan tsoro itaba karfiba jiki a salube tawuce ta dakko masa rafar dubu dari ta wulla masa karbi kare ya fuce yabarta a wajen



Anan zandakata sainaji ra ayoyinku nagode sosai




*FEEDYN BASH*
[9/11, 22:29] +234 810 679 5647: *?ARNAN DAJI?*





*?KAINUWA WRITERS?? ASSOCIATION??*
{United we stand and succed; our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}








FAREEDA ABDULLAHI





25-30





JINJINA AGAREKU MASOYANA MASOYAN WANNAN LITTAFIN NAWA ME SUNA ARNAN DAJI



Gaisuwa da jinjina agareku KAINUWA WRITERS ASSOCIATION Allah ubangiji ya karamana fasaha ya kara hada kawunanmu yabamu nasara akan wannan rubutu da muke Allah ya daukakamu





Aguje suka shiga dakin tabbas shine yake tari ruwa nata bulbulowa tabaki ta hanci harda Dan jini jini sukazo kansa suka durkusa rama tajuyo ta kalli tenkwai taga yadda farin ciki hade da tausayinsa ke kwaranya a idanuwan tenkwai sai jikinta y karayin sanyi tace kubashi iska bangamaba tukun da hanzari lamunde tasa Kai tafice dakyar tenkwai taja jiki ta fita tana tafe tana waiwayensa cike d tausayin kansu itada tenkwai rama tacigaba da aikinta na bokaye danko bokaye za akirasu tinda mesuka sani inbanda surkulle Allah yay mana tsari d jahilci tacigaba dayi masa surkullen sai data dauki minti arba in sannan tafito tahada gumi tagaji sosai ta kalli tenkwai da hanzari ta taso hartana zabga tuntube ya jikin nasa ya farkane tadanyi Jim kamar bazatace komaiba eh jiki da sauki yana numfashi yanzu ya farfado daga dogon suman dayay Amma yasamu bacci me nauyi ze iya kwana uku yana wannan baccin amma kullum zandinga zuwa ina dubashi inasa masa magani safe da dare zanje gida kizo inasan magana dake anjima tom rama nagode maki sosai badu yatemakeki ba komai tasa Kai tafuce






Abun duniya yadamu mahaifiyar ja e hari tunaninta Yaya zatay da wannan mutum data gani a gidansu tenkwai tabbas idan aka samu labari Koda wasa kaho yaji shine mutum na cikon biyar daza a yanka duk da ansa hayaki amadadin na biyar din tabbas akwai matsala amma tayaya zata temaki wannan kyakykyawan saurayi dole sai ta hanyar ja e to shima bakin mugune yamafi kaho mugunta tinda inka haifi da sai yazoma yafika Amma duk yadda za ay bazata taba bari asan dazaman wannan mutum ba Dole tasan abunyi saboda tabbas wannan bako ze musu amfani bata saniba ko shine silar gyaruwar wannan gari nasu tanajin hakan ajikinta a guje wata baiwa ta shigo badu yatemakeki ansamu haihuwar jarirai har mutum takwas wayanda akaiwa biki shekarar data wuce dukansu yanzu haka suna fada za ay bikin farfesunsu kwana uku masu zuwa yakamata izuwa yanzu kisomacin naman jarirai Dan ba karamin Dadi gareshiba dakata shashasha tur daku dakuke iya cin naman yayanku da Yan uwanku kinsan zafi da radadin da iyayen wayannan jariran sukeji musamman ma mata su sukasan wahalar dasuke sha na haihuwa nasan yatake tabbas badu be cika abin bautaba Wanda ya haliccemu dukanmu Amma shize dinga shan jininmu tun tuni nasan akwai wani abun bautar bayan shi Amma namanta menene saboda Nima bamu da addini haka na taso amma anamu garin ba a haka tashi kiban waje jikinki har rawa yake kina murna xakici naman jarirai kema ba auren kikesoba a wannan shekarar zaki haihu zakiji zafin da sauran iyaye sukeji tashi kiban waje jiki asanyaye tabar dakin hari ta fashe da kukan tausayi tace munada bukatar sanji muna bukatar temako sai kuka








A a ansar kaidawa kukazo Ni da Yaya asra mamyn mu tadawo damu Nan gidan kamarya cewar al ameen kundawo nan ita kumafa metake nufi ya futa a fusace way hajiya me Jeddah take nufi ta turo miki yara iceko ita tana nata gidan uban Dan tunda bazata rike masa yayaba Dole tabar gidan dama darajar yayan akabarta a gidan ta koma nata gidan uban hajiya ta kalleshi meye naka natada jijiyar wuya badai gida bane taje tayta zama Ni hakanma yay mun Dadi dama da haka araina banasan Jeddah tarikesu saboda itama tarbiyya ba isarta tayba yay shiru zuciyarsa tanata tafasa ay shikenan Amma nasan abunda zanyi ya tashi ya fita itako Jeddah duniya sabuwa Nan ta bude shafin rashin mutunci tasallami duk masu aikin gidan maryama kawai tabari Dan itama taga batada sa idone Bata damu da itaba balle shiga bangarenta (datasan cewa meze biyo baya dabata bar maryamaba muje zuwa dai)hankalinta kwance tafara wadaka da dukiya Nan tanemi biza zuwa Dubai ta biya musu itada kawarta afra ummanta ko haka take tura mata da kudi hankalinsu ya kwanta basu da wata matsala bamesa musu ido tasayawa afra wata mahaukaciyar mota tasiya mata gida hankalinsu kwance aikin boka yayi tunda aka maidasu asra basu kara waiwayartaba dagasu har kakanninsu shiyasa takecin karenta ba babbaka anan tasamu hanyar zuwa manyan Park da gidajen shakatawa tafara haduwa da manyan alhazawa suka kara bude mata ido da kudi hankalinta kwance zata shigo gida da Wanda takeso suyi badalarsu San ransu tayi kawaye mata na garari matan manya tuni tafara janye jiki da afra matsalar daya tamusu biza tare d gsky bazatat tafi da itaba saboda idonta ya bude bame sata ko hanata kullum ummanta a cikin fasa mata Kai take kinganki kuwa lallai inada kadara kin hadu kinxama big madam lallai kudi sunyi yata tana fari tana iyayi Allah umma wallahi jeddah kullum aikinta kenan zuzutata ita Kuma taita mata barin kudi







Jiki a matukar sanyaye rama ta koma gida tabbas akwai aiki agabanta yaza tayi kenan ta rasa hayaki sai hawaye gashi a ranar data rasa shi takamu dasan wannan bakon dabatasan waye shiba Wanda ta tabbata ba irinsu bane yafi karfinta gashi shi duka jikinsa a rufe sabani su day komai gashi Nan a waje tasan tabbas aka kamasu hukuncin kisa yahau kansu dukansu sannan ga aminiyar ta itama tana masifar sansa to yazatayi da ranta tenkwai ko sai murna take Amma tana cike da alhini ance sai ya kwan uku ze farfado Amma duk da haka tana cikin farin ciki ta shiga ta tasashi agaba sai tadingajin wani sanyi a kirjinta tana ganin wannan mezatay da wannan mugun me mata Sama da ashirin ga kyakykyawan namiji itasam Bata jin zata yarda ay wannan auren to Amma yazatayi mahaifiyarsa ta roketa alfarmar tayarda ayi kodan tsira da rayuwarsu data wannan mutum tazauna tay shiru tana tunanin hanyar dazatabi tasamu mafita akan wannan mutum yamma nayi ta tafi gidansu rama tana shiga tajiyo nishi Sama Sama dawani irin gunjin kuka ta kara kaimi takarasa shiga dakin mezata gani wando tafara cin karo dashi ta kutsa kanta cikin dakin bemasan tashigoba tabbas shine shine saidata rusa wani uban ihu tazube awajen ya juyo yaganta a matukar firgice ya Mike yana neman wandosa tabdijan.





Tofa muje zuwa metagani dayasata suma wa kuma tagani Wanda ganinta yasa shi firgita kubiyoni Dan jin yadda zata kasance nice ta ku harkullum







*Feedyn bash*
[9/11, 22:29] +234 810 679 5647: *?ARNAN DAJI?*







*?KAINUWA WRITERS?? ASSOCIATION??*
{United we stand and succed; our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}






BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM DASUNAN ALLAH ME RAHMA ME JINKAI INAFATAN ALLAH UBANGIJI YABANI IKON RUBUTA LABARINNAN CIKIN AMINCI YARDA NA FARA LAFIYA ALLAH YASA NAKARE LAFIYA







FAREEDA ABDULLAHI





35-40




Jikinta gaba daya yay mata tsami wannan masifa hawan hawa yanzu duk yadda Ahmad yake mata biyayya haka ze mata yaro me masifar zaki gaskiya bazan iya rabuwa dashiba Nina janyo masa dukan dayacine yasa shi fushi kuma n tabbatar kunyace tahanashi rama mana wannan jibgar da mukaci zanbashi hakuri bayan nadawo daga Dubai Bari inkira waccen ta shirya muwuce tunda jibi zamu tashi gwara mufara shiri Amma Bata taba tunanin haka zata faruba saboda batasan zebata matsalaba Bata Kai sunansa wajen bokaba Amma bari tunda tafiya zatay saita dawo duk daya ganni da wani Dole ya aureni ay shima suhail b haka na kyaleshiba hanyar danabi nasami suhail ita zanbi nasameka Al ameen ko kaki ko kaso Nan tafara tunanin haduwarsu da yadda aurensu y kasance itada suhai shin wacecema Jeddah ne Bari muji












Jeddah kyakykyawace tagaske doguwa me matsakaicin jiki Bata cika faske bau ba Amma farace farinta me kyau daya hadu da shafe shafe tanada kyau ga gayu kawai matsalar talauci dayay mata katutu asalin iyayenta fulanin adamawane fatauci yakawo babanta malam jauro kano ya fara fataucinsa cikin nasara yana kawo shanu da awaki yana saidawa Allah yasa masa albarka yase gidansa medan kyau a dangwauro ya koma adamawa cike da farin ciki ya dakko iyalansa karkaso kaga daga hanci gun habi mijinta yayi

Please Login or Register in order to submit comment