Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

tagumi tashin hankalinta ta yanda zata fara sanar dashi cikin daya qwallafa ransa akansa ya zube.




Tana wannan tunanin wayarta ta fara Ring ta dauka ganin sunansa akai yasa gabanta faduwa tadai daure ta daga yace  ina qofar gdan miqewa tayi ta zari mayafinta ta yafa ta fito lkcn Anwar ya dawo dole badon tasoba ta tsaya suka gaisa yanayi mata wani irin kallon qurullah batabi ta kansu ba tayi waje Sa'ud ce ta biyota tana kiran  wai ina zaki bloody?" Batare data tsayaba tace  Uncle ne yazo yanda take rawar jikinne yabama Sa'ud dariya itadai Umaimah batasan ma tanayi ba ta bude get din ta fita a jikin mota ta ganshi ya harde hanunsa yana qarewa unguwar kallo sosai unguwar ta birgeshi tun fitowarta ya zuba mata ido yana tunanin abinda ya canza a jikinta harta iso gabanshi ya janyota da sauri ya hadata a jikinsa batare da tunanin a waje suke ba ko wani zaizo wuccewa ajiyar zuciya suka sauke a lkc guda sunajin wani sanyi yana ratsa zuqatansu a hankali Umaimah ta bude bakinta tace.



 Inasonka Uncle kwana daya tak ji nakeyi kamar na shekara bani tare dakai kama hanunta yayi suka shiga mota ya zaunar da ita yana qare mata kallo yafi minti biyar yana kallonta itama tana kalllonsa ya rame sosai ga daurin bandeg din da akayi masa a kansa anyi masa rawani dashi matsawa yayi sosai ya dora hanunsa saman rigarta yana matsawa jikinta har ya hade bakinsa da nata ya lumshe ido yanajin wata nutsuwa na ratsashi a hankali ya sanya hanunsa ya saqalo qugunta tare dasa dayan hanun ya fara sauke kujerar har saida suka kwanta dukka itama ya kwantar da ita yana tsotsar Sweet lips dinta yana jan numfashi tare da qara qanqameta a jikinta yana goga qirjinsa a saman nata a hankali ya fara qoqarin balle bottle din rigarta tayi saurin janyewa tana mayar da numfashi tace.



 Kada kayimin haka Uncle idan ka tashi hankalinka ka tasarmin nawa ya zamuyi" kallonta yayi da lulu eyes dinsa yace  abinda mukeyi mu samu relief baby ina buqatarki wlh na dade banyi sex ba yanda yake mgnr ne ya bata mamaki da tsoro tace  amma kasan niba matarka bace ta fadi muryarta na rawa riqota yayi da qarfi yace  koda ace jiya keba matata bace a yau kedin matatace ko anaso ko baaso dole a barni dake kiciniyar qwacewa takeyi tana cewa  niba matarka bace Hameed mahaifiyar ka batason zamana dakai tayi amfani da qarfin ikonta tasa ka sakeni saboda tashin hankali har nayi barin cikin dake jikina cikin dana qwallafa raina akansa



Sakinta yayi da sauri yanayi mata wani irin kallon tuhuma baisan sanda ya shaqota ba I sukayo waje cikin daga murya yace  ke...kika zubar min da ciki Umaimah akanme me nayi miki wannan shine irinson da kikemin dama ashe qarya bakya sona... saurin rufe masa baki tayi cikin kuka maicin zuciya tace  wlh azeem Uncle bani na zubar makada ciki ba bayan Hajiya tasa ka sakeni ka fadi nataho zan riqeka Hajiya ta hanani na ja jikina na koma daki na zauna kawai sai naji marata ta kama ciwo a daidai lkcn ne kuma wayata tayi ring ina dagawa naga Sa'ud ce shine na fada Mata halin da nake ciki tazo ta taimaka min da niyar zanbar gdanku tunda Hajiya batason zamana dakai kawai sai naga jini ya batani muna zuwa unguwarnan muka tsaya a asibiti suka karbeni likitan yace miscarrege zanyi nidai bansan komai daya faru ba sai da dare dana farfado likitan yake sanar dani



Dafe kansa yayi cikin tashin hankali bai iya mgn ba sai girgiza kai kawai da yakeyi ta sake komawa ta lafe a jikinsa tace  yanzu shikenan Uncle na rasaka na rasa ribar soyayyarka Uncle inason hada jinina dakai don Allah ka sake yimin ciki kaji hanunsa yasa saman bayanta ya dora kansa a saman kanta wasu hawaye masu zafin gaske suka zubo masa a fili yace  Allah kanaji kana gani Allah ka isarmin Allah ka sakam.... rufe masa baki tayi da sauri tana girgiza masa kai cire hanun nata yayi yace  kada ki hanani Umaimah na rantse bazan yafewa duk wanda yayimin sanadin cikin nan ba koda kuwa nine Umaimah meyasa qaddarorina suka zafi akanki meyasa banajin son haihuwa da kowacce mace bayan ke meyasa aka kasa yimin adalci Umaimah so biyu kenan anamin sanadin cikina kawai saboda son zuciya meyasa suka kasa fahimtar kedin farin cikina ce?



Yana fadin haka ya janye jikinsa daga nata yace  keda waye a gdannan? qasa tayi da kanta tace  gdan Sa'ud ne da qaddara ta zaba mata shiru yayi yanason yace taje ta kwanta amma zuciyarsa bata nutsu da gdan ba gara barnar da zaiyi da kansa da wadda wani zaiyi masa musamman akan Umaimah.
Yana gama wannan tunanin yayi ma motar key tayi saurin kallonsa yanda yake wani irin hucine yasata shiga taitayinta tana gani yayi ribbers ya figi motar a 160 suka fita daga unguwar kai sunyi tafiya mai tsayi kafin ya rage gudun batare daya kalleta ba yace.



 Hankalina bai kwanta da zamanki a gdan nan ba zan nema miki gda zuwa gobe na siya miki a unguwar naga alamun zatayi sirri zamuci gaba da rayuwarmu babu rabuwa har abada koda aure ko babu aure ke matatace Umaimah zan iya biyan sadaki a sake daura mana aure amma bazan biya ba harsai wani lkc dana dibar mana sannan koda wasa bazan nunawa su Hajiya nasan inda kike ba kamar yanda sukame tunanin sun rabani dake haka nima zan rabasu da farin ciki banida mata ko daya a zahiri na saki Sadiya kwanaki uku da suka wucce jiya Hajiya ta rabani dake amma muna hade bazamu rabuba Umaimah kiyi believe nawa bazan taba cutar dake ba Umaimah saina horaki kin zama irina wannan dolene a gurina bazan sake yimiki ciki ba har sai kin zama irina harija first class



Tunda ya fara mgnr gabanta yake faduwa yau taga ta kanta bata ankara da inda ya kawota ba saida taji ya bude qofar ya fita ya murda mata key murmushi tayi tana kallon gurin da taga an rubuta Central Hotel tayi ajiyar zuciya a fili tace  dama ka barta a bude babu inda zani nayiwa kaina da zuciyata alqawarin ni dakai babu rabuwa har abada nima inason horonka don da alamar kaidin dabanne


Dawowa yayi ya bude qofar ya ruqo hanunta ta fito tana sane ta goce kamar zata fadi yayi saurin riqota ta sauke hanunta a daidai mood dinsa wani irin numfashi yaja tare da matseta a jikin motar memakon ta saki masa sai kawai ta fara qoqarin zura hanunta cikin wandonsa tayi murmushi tare da cewa  inason naji lafiyar yarinya ta Uncle mun dade bamu hadu ba




=H=H=H=H=H=H=H=H


_Nikam Umaimah ta bani kunya nayi nan_

>#>#>#>#>#>#>#>#






*UMMUH HAIRAN CE...
'<*
[1/16, 3:20 PM] UMMUH HAIRAN CE...
'<: https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/


* ( _Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers)_



*GIDAN UNCLE*
( _Love and romantic story_)


*SHORT AND TRUE LIFE STORY*



*MALLAKAR*
=G<
*FAUZIYYA TASI'U UMAR*
*FAUZAH*




www.fauzahtasiu41@gmail.com



Ki biya kafin ki karanta ta GTbank akan wannan account number: 0255526235; sai kiyi screenshot ki tura wannan number: 09013718241;
Ko katin waya MTN or Airtel ta wannan number:09031307566:




*PAGE TWENTY-EIGHT*


Riqeta yayi gam a jikinsa yanajin wani mugun feeling dinta yana bijiro masa daqyar ya iya janyewa suka nufi upstairs din ya bude qofar suka shiga ya mayar ya kulle tare da dagata cak ya dorata saman gadon ya zare mata mayafin kanta ya cire band din tare da tura hanunsa cikin gashinta ya dago fuskarta ya daura bakinsa saman nata yana tura Mata wani sabon saqo me wuyar mantawa riqeshi tayi tana tsotse bakinsa tare da shafa saman kansa zuwa qirjinsa suna sauke ajiyar zuciya a tare cikin wani irin yanayi ta riqeshi sosai saboda hanunsa daya tura cikin rigarta.



Miqewa yayi da sauri ya cire rigarsa da dogon wandonsa ya sake haurowa ya balle mata bottle in rigarta ya zubawa chocolate din fatan ta ido a hankali ya dauki hanunsa ya dora saman boobs dinta yana matsawa tare da lailaya kansu janye bra din yayi ya sunkuya ya kama da bakinsa ya fara tsotsa cikin nutsuwa da qwarewa yana sakin nishin dadi yanda yake tsotsar breast din nata ba qaramin gigitata yayi ba yana mamulashi kamar wani qaramin yaro ajiyar zuciya ta fusgo tare da tura masa boobs din gaba daya ba qaramin dadi hakan yayi masa ba ya sake narke mata saboda a duniya babu abinda yake daukar hankalinsa kamar nonon Babynsa baya gajiya da wasa dasu lumshe idonta takeyi tana budewa saboda dandanon dadi mai ratsa kwanya da take kwasa tura hanunta ta farayi saman cikinsa zuwa nipples dinsa zuwa cibiyarsa tana shafawa a nutse cikin salon rikita lafiyayyen namiji aikuwa take ya qara rikice Mata.



A hankali ta zura hanunta cikin boxes dinsa ta cafki twins dinsa ta fara mulmulasu zuwa mahadarsu da Mood dinsa zuwa saman joystick dinsa yatsanta tasa ta rinqa zagayawa tana murzawa a hankali tana danna hanyar fitar madarar aikuwa tayi saa don sai malalar da ruwan dadi takeyi ta hada hanunta ta murza ya saki nipples dinta ya saki wata yar siririyar qara me dadin sauraro wadda babu inda zaka jita sai a wannan fagen ya fada gefe yana sakin nishin da yake qara hargitsa lissafin Umaimah ta tashi daga kwanciyar da tayi saboda tasan ko ta tashi ko karta tashi babu abinda zai rage mata garama ta tashin yau ta nuna masa itama fah ehhh.


Matsawa tayi kusa dashi idonsa nakan nononta ya bude bakinsa alamun tasa masa batayi masa musu ba ta matsa ta kama hanunsa ta dora akan boobs din nata ta saita masa dayan a bakinsa ya cafka da sauri wanda hakan yasata jin wani zafi tace  ahhhhh Uncle zafi kanne mata ido yayi ya sake kama hanunta ya dora saman hood dinsa ta kama da sauri tana mulmulata a hanunta ajiyar zuciya yaketa saki yana tsotse mata nono har saida taji ta farajin zafi sannan ta zame wanda ke bakinsa ta canza masa wani tana shafeshi tare da tsotsar kunnensa yanda mood insa take ambaliyar ruwa ne yasata ta damketa a hanunta ta tsuke hanun nata tana murzawa ruwan da fatar hanunta tana wani irin sauti kamar yana sukuwa a samanta gabadaya ya susuce mata sai nishi yake da gurnani yana dago bayansa yanayin qasa kamar wanda yake cinta sakin breast dinta yayi da sauri ya qanqameta a qirjinsa ya sake wani ihu me qarfi haqoransa suna haduwa yasa hanunsa saman nata ya damqe penis dinsa sosai kawai taji wani ruwa me dumi yanabin hanunta saida ya gama zubowa gaba daya sannan ya zaki hanunta ya sanyasu a bayanta ya rungumeta qam a qirjinsa yana sauke numfashi yace.




 Ahhhhhhh Babyn Uncle kin hadu da yawa bazan iya rayuwa da wata mace bayan keba ban shiga verginia dinki ba amma ni'imarki ta wadatar dani hanunsa yakai ya shafa P...part dinta yaji tudun part ya dago fuskarta yaga yanda ta lumshe idonta yayi murmushi yace  shine me kunya ko? Tun wuri ki rufawa kanki asiri ki bude idonki ki kalleni kafin nayi miki aika don kinsani babu ruwana da jini shiga zanyi Allah ma yasani shima uzuri zaimin... bude idonta tayi da sauri tace  kayyy aa nidai gsky Uncle haramun ne miqewa yayi ya kwantar da ita yace  kin ceci kanki yarinya bathroom ya shiga ya sakarma kansa ruwa yayi wanka ya fito ya kalleta har tayi bacci yayi murmushi shima ya mayar da boxes dinsa ya haye gadon yaja musu bargo tare da janyota jikinsa yayi musu addu'a tare da sake kama nononta yasa a bakinsa da haka har bacci ya saceshi.



Cikin dare taji yana qara lalubarta yaci gaba da tsotsan nononta lafewa tayi a jikinsa inajin wani shauqin abinda yakeyi mata Uncle Hameed badai sanin hanyoyin sarrafa mace ba shafata yake har saida ta tashi tayi miqa ta banqaro masa qirjinta ya sake cafka yana murzawa sake shigewa tayi jikinsa tana shafa gashin qirjinsa tanajin ninkin qaunarsa tare da feeling dinsa sakin nonon yayi ya juya ya haura samanta ya sanya harshensa cikin kunnenta yana karkadawa yana wasa dashi dayan hanunsa yana saman boobs dinta daya kuma yana shafa cinyarta har saida yaji tana wani irin nishi na alamun da gaske saqonsa yana ratsata sannan ya cire under siket din jikinta ya cusa kansa a gurin wani qamshi ya daki hancinsa maimakon qarni yaja numfashi kamar na fitar rai ya sake sanya harshensa yana lasar tsakanin cinyoyinta yana jin sanyi a ransa yanda yake tsotsar cinyar tata kamar yanashan alawa har tsoro ya bata ta mirgina gefe tana ajiyar numfashi sake cafkota yayi ya buda qafafunta ya tura hanunsa cikin pant dinta ya sanya yatsansa ya shafo gurin tare da fito dashi ya matso da yatsan daidai idonsa ya kallah tare da motsa yatsunsa murmushi yayi ya zare pant din shima ya fito da abinsa ya saita a gurin a qaramin razana tayi ba amma ga mamakinta sai taji bai shiga ba iyakarsa saman yake sawa yana fitarwa yana sauke numfashi daqyar yana kiran sunanta yanda gurin yake faca da ruwan ni'imarta da kuma jinin dabai taka kara ya karya ba ne yake fusgarsa yaketa sakin sambatu sosai ya rinqa sukuwa a kanta amma baiyi gangancin shiga ba tsoro takeji sosai saboda tasan tsaf zai iya dannawa idan yaji hakan baiyi masa ba tureshi tayi da sauri ta haye samansa ta kama nipples dinsa tana sha shikuma sai  washhhhhh ashhhhhhh kawai yake kira yana qara bajewa tare da goga mata mood dinsa da takeyi masa wani zafi yana shafa samanta ganin yanda yayi kasaqe yana amsar saqonta ne yasata sakin nipples din nasa ta dora bakinta a bular cibiyarsa tana karkada harshenta tare da sanya hanunta tana shafo manyan kayansa har zuwa saman zagayenta saida ta bari ya sakankance sannan ta sanya bakinta tana lasa tana tandewa tanajin dadin ruwan dake fitowa ta jikin jarumar gardinsa dadi yakeyi mata sosai sai tayi kamar zata tura bakinta saita janye ya rinqa sakar mata qara saboda yakai qarshe so yake kawai ta sanyata gaba daya a bakinta ya samu yayi release amma taqi.




Gashin kanta ya hada ya damqe a hanunsa don ya lura da gayya takeyi masa dangwalilin zafin da tajine yasata sakin qara ya wuntsila ya miqe tsaye itama ya tasheta zaune a gefen gadon ya dago fuskarta ya saita abarsa data miqe sambal take wani zullo tana harbin iska ya danna mata ita a bakinta saida iya inda zai shigan ya shiga sannan ta tsuke bakinta yayi ihun dadi yana fadin  wayyohhhhhh Bab...by ahhhhhhh dadi ki tsotse ruwan ki shanye duka ki cinye Baby...." Hanunta tasa ta rufe masa baki saboda ta lura ya manta baa gdansu suke ba janyewa yayi yaci gaba da heaving mouth dinta da sauri yana zungura mata ita har magoshinta.



Bai kyaleta ba saida yayi release biyu a bakinta kuma babu wanda ya bari ta zubar duk hadiyewa takeyi sannan ya saurara mata ya dauketa suka shiga wanka suna fitowa ana shiga masallaci ya zura kayansa ya fita masallacin hotel din yayi sallah ita kuma ta koma ta kwanta taja bargo ta fara ramuwar baccinta bai shigo ba sai bakwai suka jero shida wani mutum da alamun kusa da dakinsu yake ilai kuwa suna zuwa ya bude ya shiga mutumin ya saki baki yana kallonsa yana tunanin irin ihun da yaji yanayi jiya murmushi yayi ya shiga dakinsa ya janyo tasa karuwar, shikam Uncle yana shiga yaga tana bacci tashinta yayi yace  tashi na mayar dake gdan Sa'ud ki jirani zuwa yamma bazan iya barinki anan ba akwai yan Yahoo zasu iya shigomin gonata








*UMMUH HAIRAN CE...
'<*
[1/16, 8:36 PM] UMMUH HAIRAN CE...
'<: *GIDAN UNCLE*



*TWENTY NINE*




Turo baki tayi tana bubbuga qafa tace  nidai Uncle ka kaini gdana banason komawa gdan Sa'ud jinina bai hadu da saurayinta ba" murmushi yayi yayi kissing lips dinta yace  to dama kina tunanin jininku zai hadu da wani namiji ne bayan ni? kwantar da kanta tayi a qirjinsa tace  aa Amma ai akwai wanda kana ganinsa zakaji ya kwanta maka amma fa shi ina ganinsa nakejin zuciyana na tashi irin tashin da jiya ta rinqa yimin da kayimin release a bakina dariya yayi sosai yace  haka zaki hqr kije ki jirani banason kaiki daya cikin gdajen mu zaa iya gane muna tare" miqewa tayi ta yafa mayafinta suka fito daidai lkcn da wannan mutumin shima ya fito yana riqe da hanunta tsayawa yayi ya zubawa Umaimah ido a fili yace  tabarakallahu ahsanal kaliqin" da sauri Hameed ya juya sukayi ido biyu da mutumin yana qarewa matarsa kallo wani takaici ne ya rufeshi ya figi hanunta da sauri suka sauka mutumin yayi murmushi a fili yace  badan nasan fada da aljani ba riba ba wlh da sai naji abinda kakewa ihu jiya baiyi tsammanin Hameed din zaiji ba amma sai yaga ya tsaya ya rungomota jikinsa ya dago idanunsa da suka kada sukayi jawur yace.



 To ko zaka gwadane" saurin juya baya Alhn yayi cike da borin kunya ya fara wayar qarya ganin hakan yasashi jan hanunta suka sauka zuwa downstairs saida ya fita ya cillata mota ya kulle sannan ya juya yakai musu key dinsu ya juya ya koma ya bude motar ya shiga yana huci kamar zai kama da wuta shi adole an kallan masa mata har wani dan iska ya yaba, taka kallon yanda yake cika yana batsewa tayi banza dashi don tasan halinta tun kafin yanzun idan yana fushi akayi masa mgn yanzun zai huce akanka.



Saida suka isa unguwar su Sa'ud din sannan ya dago ya kalleta yace  idan kin shiga ki kiramin Sa'ud din amsa masa tayi da  to" sannan ta daga kanta tayi kissing kuncinsa dole yayi murmushi itama tayi ya ruqo hanunta yace  ina kishinki My heart don Allah ki kulamin da kanki kafin na dawo nayi alqawarin bazaki kuma kwana a gdannan ba" daga masa kai tayi ya dora lips dinsa saman nata ya tsotsa kadan sannan ya saketa ta fita yabi bayanta da kallo yana jawa Alhajin daya yaba masa Mata Allah ya isa bata jima ba ta fito ta qaraso tace  tace ka iso Uncle" baija ba ya fito ya kama hanunta suka shiga ciki a parlourn suka tarar da ita ita da Anwar dinta tana kwance a cinyarsa bai damu da yanayinsu ba ya zauna Sa'ud ta miqe suka gaisa ya dubi Anwar din yace  amanar matata zan baku zuwa dare sannan ina neman gda wanda ya danfi wannan kadan zan siya amma daga yanzu zuwa dare saboda banason barin iyalina a sake ba iyakar account da email kawai yan Yahoo suke barna ba harda akan mata



Ba Sa'ud da Anwar ba hatta Umaimah saida tayi dariya ta shige jikinsa tana tura hanunta cikin yar shirt din jikinsa tana qoqarin shafo qirjinsa da sauri ya riqe hanunta yana murmushi tare da kanne mata ido miqewa sukayi a tare ta rakashi gurin motarsa ya bude ya shiga ya bude dashboard ya zaro raffers ta dari bibiyu ya bata yace  ko zaki buqaci wani abu kafin na dawo" karba tayi ta juya ciki shikuma daidai lkcn Anwar ya fito ya shiga motar suka fita tare tana komawa Sa'ud tayo kanta da bala'i tana cewa  kukam kun shiga uku keda mijinkin nan Umaimah yanzu to me kikayi masa da kika bisa?"
Tureta tayi tace  ni don Allah karki dameni me kike tunanin zanyi masa bayan dadi da mukaje mukaji dariya Sa'ud tayi sosai tace  Allah na yarda rayuwar nan ta duniya babu abinda bazai wucce b yanzun dai gashi har kin saba da Uncle Hameed saura ki fara nemansa da kanki"



Numfashi ta sauke tace  ban sababa Sa'ud zan dade ban saba da Uncle ba yau din ma da kika ganni normal don bai shiga bane wasa mukayi har buqatarsa ta biya kuma kinsan wani tashin hankali wai ya saki Aunty Sadiya kuma wai gda zai nemamin yayita qwaquleni inason Uncle fiye da tunaninki Sa'ud amma jarabarsa tsoro take bani sosai"
Murmushi tayi tace  karki damu an kawo miki maganin nan daga Niger zan baki ki fara amfani dashi shane da fresh milk kullum sau uku wlh idan kika juri shan maganin nan sai kin manta da wata wahala da kikesha a hanun Hameed zaki dauke kayansa ko wanne iri ne ke bari ma kiji wata mgn idan akai wasa ma sai ya rinqa gudu



Dariya sukayi tare suka rungume juna tace  amma naji dadi sosai zan nunawa Uncle nima jaruma ce yanda yake sani kuka nima saina sanyashi..." suka kuma kwashewa da dariya ta juya ta shiga dakin ta kwanta tace  wlh bacci nakeji jiya banyi baccin kirki ba" da haka bacci ta dauketa ta jima tana baccinta kafin taji ana shafata da sauri ta bude idonta tayi ajiyar zuciya ganin Hameed ne tace  amma ka tsoratani sosai Uncle" kwanciya yayi a gefenta yace  da Baby na yananan da sai nace shine yake saki bacci Sa'ud tace tunda muka dawo kike bacci wani ma sai yace wani abu nayi miki
Tashi tayi ta zauna tana gyara rigar jikinta inda shikuma ya zubawa qirjinta ido yana lasar bakinsa yace  am na sama mana gda anan bayan su Sa'ud harma naje banki na ciro kudin na biya yanzu nayima masu shirya mana gdajenmu waya nace suzo su shirya mana shi kafin magrib amma ki tashi kici abinci banason zamanki da yunwa koda yake Sa'ud tace ni kikeson ci ko?"



Sunkuyar da kanta tayi tana murmushi shima murmushin yayi ya dauko ledar daya shigo da ita yace  nasan kinason shawarma shiyasa na tsaya na siyo miki ki tashi kici" miqewa tayi ta nufi bathroom tayi brush ta dawo ta zauna ya rinqa bata abaki tanaci tana murmushi shima yana murmushi har saida yaga ta qoshi sannan ya miqe yace bari naje gdan kada suzo su tarar bananan" batayi masa mgn ba har ya fita ta miqe ta fito parlourn Sa'ud batanan sai Anwar shi daya juyawa tayi zata koma dakin yace  am bakiji ba tsayawa tayi tana jiran taji me zaice amma sai taji ya fara kame  ehmm dama murna zanyi miki kin mori miji shima ya more mata kunyi kala sosai kamar dama dan juna aka halicceku" murmushin takaici tayi amma a fili sai tace  hakanne ma mgnrka danni aka haliccesa nima saboda dashi kadai aka halicce ni dan uwana ne jinina



Tana fadin haka ta juya ta shige dakin daidai lkcn Sa'ud ta fito daga dakinta ta dubeshi tace  zamuje gdan mu gani anjima idan Uncle din ya dawo daga mata kai kawai yayi saboda wani irin yanayi da yakeji game da qawar tata har dabara yaso yayima Hameed akan ya barta anan basai ya siya wani gda ba amma fir yaqi qarshe ma yace matarsa tana da muhimmanci a gareshi bazai iya nesa da ita ba dole ya qyaleshi gudun kada ya dauki wani abu a ransa.
Uncle bai dawo gdan ba sai biyar yazo yace dasu suzo suje an gama hada gdan motarsu daban ita dashi itama Sa'ud ita da Anwar dinta suka nufi gdan unguwar har tafi tasu Sa'ud kyau da manyan gdaje gdane dan matsakaici flat me kyau an qawatashi da flowers masu kyau ga wuta sosai haske ya kewaye ko ina fita yayi ya bude qofar ya shiga da motarsa sukuma sukayi parking a waje suka fito tana qarewa gdan kallon yayi mata kyau sosai, matsowa yayi gabanta yace  yayi miki ko a canza wani?" Murmushi tayi tace  nikam baiyi min ba amma kuma kaida ka zabeshi kayimin" dariya sukayi dukkansu ya hadata da jikinsa

Please Login or Register in order to submit comment