Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels

[6/13, 3:08 PM] Chuchu👻: *GWARZON*
_NAMIJI_

Romantic
Seductive
Erotic
Crazy marriage.

Ana babbakar Giwa wazai jiyo qaurin Zomo ,Nayi *Jarababben namiji* ya bada vibes🫦Nayi *Harijin Namiji* was given😘Bare kuma uwa uba *Gwarzon Namiji* .
Hajiya a karkade zani a sha karatu ,littafin bai fito ba saida ya shirya 😍
Plz Labarin ma'aurata ne Don Allah in ke ba matar aure bace na haramta maki siya 🙏🏽 _Savoda haka mutum 50👌🏾 kadai zan siyar ma book din Daga Yau_
*01/06/2024 har zuwa 07/06/2024*
Damarkine ki biya in saki a Group in aka wuce mutum 50 bazan siyar ba coz in anyi yawa ake samun ɓarayi masu fitar dashi🙃 ₦1000 ne zaki biya ta nan bank din ki karanta cikin salama ba hakkin kowa
7782217014
Mohammed Hassana,Fcmb.
Shaidar biya ta nan Number
09065990265
________________
Page 010
_Last free page_

Yusrah
"...That You have 20 seconds to carry out your idiot self out of my office ,otherwise i'll call her?"

Daddalo ido yayi waje yayi yana kallon ta shaqe da mamaki

Bai aune ba yaga ta fara daddanna jikin wayarta alamar tana kiran number matan nashi .

Cikin rawar murya dason kwantar da tarzoma yace "Ke kam Yusrah na kasa sanin menene yake cikin qwaqwalwarki ,kullum tunanin ki a hagunce yake ,nifa nazo nan ne saboda...." Bai samu zarafin qarasa maganarsa ba yaja yayi shiru yana bubbude hancinsa yana sauraron Al'ajabi

"Ke kam wata kalar bankaura ce da zaki bar mijinki da sassafen nan yana bibiyan en mata? Yau fa monday bayi da aikin yi ne? Ko baida wajen zuwa ne sai bibiyar en mata? To ina so ki kira mijinki a waya ki tambaye shi me yake mun a office da wannan duku dukun safiyan!!!"

Wani murmushi mai sauki tayi ,mai dauke da rashin damuwa ko yarda da kalmomin da ake fada mata daga wayan.

"Listen er budurwa ! Koma wanene yazo wajenki ban sani ba amma tabbas bazai taɓa zama mijina ba kinji ko?"

"Oh really🤨? Zai iya zama fa da gaskiyar ki,amma nidai Namijin da yake gabana A halin yanzu ,yana sanye da kaya...(Ta fara kwatanta mata Major Adeel sak kamanninsa da kayan dake jikinsa)

A take anan jikin ta ya dauki kyarma cikinta ya qulla quuuuurrrrr da sauri tayi gaggawar dafe kujera saboda yanda taji ƴa tagwayen cikinta masu kimanin wata 6 na motsawa kamar zasuyi tsalle su fito waje nan take.
Bakinta na rawa tace "wah....what?"

"Yess....idan kuma kwatance na yayi daidai da na mijinki zaki iya zuwa ki tabbatar ma ganin ki ina office dina da ke number A9 ,Yusrah and co. grp of companies....(Ta fara kwatanta mata office dinta da adreshin kamfaninsu)

Dukda wani irin gumi da yake karyo mata a goshi ga numfashinta na seizing ga blurred vision saboda jiri da take gani ,bai hanata rarumar key din motarta ba a yanda take da room slippers din kafarta tayi harabar gidan da gudu ta afka motarta Venza ta mata key tanajin wani irin ruwa mai dumi yana kwaranya a ƙasan ƙasan ta.....amma haka ta figi motar a guje cikin tashin hankali gate officer din ya tale mata gate tayi waje da gudu ba tare da tabi ta kansu ba



A wulaqance Yusrah ta waigo tana masa kallon qasa qasa mai cike da fitsara da rashin arziki
"While....har yanzu kana da damar ficewa daga office dina and run For your dear marriage"

Shi haka nan yaji haukanta da barazanarta ya bashi dariya
"Oh wai er mitsitsiyarki dake kike tunanin zaki iya manipulating dina? Ina tsaye kina mun fake call? Nasan bazaki iya kiran matata ba"

Rausayar da kai tayi ta cigaba da jujjuyawa akan kujerar office dinta tana latsa laptop din gabanta
"Ok zaka gani😎"


"Hajiya Yusrah nazo ganin Hajiya Juwairiyya Sadiq ne don mu gudanar da inportant meeting regards our business ,but due to her health condition ,as she made mention ta ce in samu ganin ki ke yarinyar ta ,amma idan haka zai zama matsala Bara in tafi nayi magana da ita "

"Mr man gerrout from my office! Ina da abunyi"

Jinjina kai yayi "Na tafi"

Taku daya ,biyu a na uku , wayarsa ta fara tsuwwa


"Hello Oga sir ba lafiya ,Madam ta fito gida da gudu bamu san inda zata ba ,due to that mukabi bayanta For her protection ,saidai unfortunately kulawanmu bai isu ba yanzu haka ta samu fatal Hatsari😭😭😭😭Motar ma gayinan yana hayaki ya fara kamawa da wuta wayyo Allah mun shiga uku....."

Kawai sai sojan ya yanke waya cikin ɓurarin kuka

"...wait....wait...helloooooow"

A Hassale ya juyo ya kalleta fuskarsa Symbolized danger ,gangar jikinsa Shows devil 👹Gargasan jikinsa sun mimmike ,annurin fuskarsa ya ɓata kamanninsa na muggayen sojoji masu farautar zakuna a daji suyi clearing forest yayin yaki su maida makwancin kura camp dinsu nan take ya fito.
Take anan tafiyarsa suka rikide ya zuwa taku irin na ingarmar bull .

Nunata yayi da manunin yatsarsa saidai maganarsa ya kasa fita kawai girgiza kai yake yana ayyana nau'o'in masifu a kwakwalwar kansa.

Wayarsa ne ta sake daukan kira wannan yasa muryarsa ta fizgo da qarfi daga qirjinsa "Idan wani abu ya samu mata ta da en tagwayen cikinta ....." kawai sai yataune leɓensa na qasa take anan jini ya fara tarara a saman rigarsa a gigice ya fice daga office din yabar mata qofa a hangame.

Wani irin kyaɓe masa baki tayi gamida magana cikin rashin damuwa.
"Get lost idiot🤥🤥🫤Nonsense brattttttttt!....mtsewwww"






Tantan tan tan
Yaya za'ayine?
Wai shinma kunsan wanene Major Adeel???

Yaya makomar fadan Yusrah da Major Adeel???

Shin matarsa zata rasu ko zatayi rai???

Ya labarin Zuby da surayya da suka nanike ma mazantakar Major Adeel????

A new Adeel is coming🦁
A vallian
A tyrand
A bully
A.....A....A....
This Adeel is true defination of Soldier.

A gyara zama a biya kudin littafi asha karatu a nutse.
Plz matan aure zallah 🔞🔞🔞







Oum Aphnan
09065990265
[6/13, 3:08 PM] Chuchu👻: Page 11
A Hassale ta bankado kofar ta shigo .
"Oyoyo dear har kin dawo?"
Fuskar Yusrah ba wani walwala tazo ta ɗan rungumi jikin mamanta zuwa kafadarta .tayi baya ta koma rikicaa ta zauna a kujera gamida jan tsuki. A rude momyn yusra ta ajiye glass cup din hannunta da take sipping drinks
"Me ya samu autana ne ?"

Momy i am so upset ,kin tuna man din nan da na baki labari wanda mukayi fada a pharmacy?" Jinina mata kai tayi ma'ana ta tuna

"To shine ya biyoni office dina,anya ba kwarto bane momy? Hmm ya qona mun rai wlh"

"Aahh😳ya akayi ya gano inda kike?"

"I dont know For him,amma dai nasan ya hadu da daidai shi qaramin kwarto,yau dai na hada shi da matarsa amma wlh in ya sake shigowa rayuwata again ,to tabbas zan turashi gidan yari"

Dariyarsu tayi irin na girma "hhh amma da kin sani kin barshi ya fadi abinda ke tafe dashi ,kinsan dai ke kyakyawa ce kila sonki yake"

"Mtsew Allah ya kyauta not even my type"

"Haka nace sanda fa ba hadu da babanki😂"

"Ba wannan ba momy 🥹mu bar maganarsa"

"Ok shiknn ...Yeah oh by the way yaya meeting ɗinku da Mr AA?"

"Mr AA?🤨🧐" Ta maimaita tana dan yamutse fuska

"Ke Major Adeel fa,wanda nace maki zai bamu rancen kudin da zamu qarasa wannan filling station din"

"Ohhhh ban hadu da wannan me sunan ba"

"Ayyah sha'aninsu na manyan mutane qila ta yuwu hidima sun masa yawa....bari in hau sama ,ina jin barci kinsan ina on steroid drugs din kamar sedatives ne suna sani barci sosai"

Yunqurawa tayi da zummar tashi kawai wayarta ya fara ɓurari.

"Mr. AA" Taga yana yawo akan screen ɗin ta,dan washe fuska tayi,ta dauka da sauri

"Big man big problem🤗(kirarin da Hajiya Juwairiyya take masa ke nan duk in sun hadu ko suna waya)....kaga ynz nan muke magana da auta take cemun bata ganka ba nace wani uzurin ne ya rikeka"

"What???????? Innalillahi wainnailair rajiun "

Zumbur Yusrah ta dago daga kwanciyar da tayi tana kallon mamanta

"Momy is evrything ok?"
Banza tayi mata tana cigaba da wayarta

"My lord...Ba shekaranjiya kace ta biyo ka ba? Accident? Ya Allah gani nan zuwa"

Ta kashe wayar ta haure saman dakinta da gudu ,dukda yusra nata tambayarta lafiya? Lafiya bata saurare ta ba taje ta dauko car key da dogon hijabi fari tar me bakin leshi irin na matan Alhazan nan ta fice da sauri tana qwalla ma driver dinta kira .

Daga maitama gudu sosai yayi ya shata shataletalen Asokoro ya dangana da gidan Major Adeel inda ta sameshi shaqe da dan adam tamkar ba awanni hudu baya akayi rasuwar ba .Don daidai da gawar matar nashi ma ba'a kawo ba daga asibitin.







Oum Aphnan
09065990265
[6/14, 11:42 AM] Chuchu👻: Page 12
Rasuwar matar Adeel ,ya gigita duk wani makusantarsu kama da en uwa da abokan arziki ,saidai dukda haka Adeel yayi namijin jarumtar da ba wanda ya taɓa tunanin zaiyi ,ko sau daya bai kwalla ba ,saidai shi yasan kurman kuka yake mai cin zuciya wanda gwara ma ya dinga rusa ihu in yaso a wuce dashi psychiatric .saidai saɓanin hakan shine mai ba wasu hakuri ina yaga suna zubda hawayen rashinta.

****
Saida Hajiya Juwairiyya ta tabbatar an kau da gawar da ita sannan ta kira gida tace asa masu aiki su dafo abinci na sadaka sai driver ya taho da Yusrah ta masu gaisuwa su taho gida tare.
Yusrah taso taqi zuwa sbd maganar Allah yau ta fara shiga office and ta gaji sosai .amma jin mamanta not in the mood of Nonsense yasa ta amsa mata .
Dab da magriba komai ya kammala lafiyayyen white rice and stew cikin manya manyan kulolin biki da kaji daban a wasu warmers din dabam,suka zuba a back seat suka tafi gidan Major Adeel.

Simple shiga ne a jikin Yusrah of just Black abaya ,sai qaramin earpod a kunnenta sai wayarta shikenan ta bisu suka tafi .

Wow !! A bunda Yusrah ta fada a sarari kenan ,tabbas tasan kudi kuma ita girman kudi ne kuma rainon yawon qasashen tsakanin Ingila da Saudi amma tabbas gidan Major Adeel ya tafi da tunanin ta .
"Subhanallh see how people lavishing things in dollars " she exclaimed! A sarari

Yanda kuwa taga tsaron gidan saida yaso baya tsoro sojoji ne daddanke ,dukda tsaron ta karu ne sakamakon rasuwar da akayi baqi manyan mutane sun cika .

Kanta a qasa ta shiga gidan saboda batta son ma yawan gaisuwa , don haka tunda ta shiga idonta na kan wayarta har suka isa inda Hajiya Juwairiyya take .suka diddirke abincin sadaka masu aikin suka koma mota suka barsu a nan itakuma Hajiya Juwairiyya bayan tai handing abincin ga makusantar Major ta kirasa a waya dinta shaida masa zasu wuce kuma ta sake masa taaziyya.

"Hajiya ina cikin gidan bari inzo " abinda ya bata amsa dashi kenan ya kashe wayar.
Aiko of just 8 to 10 minutes sai gashi yazo .

Sam bai lura da yusra dake tsaye ba itama bata san dashi ba ,infact bata san ma gidan waye tazo ba ko waye ya rasu ba.

"Ranka ya dade take her plz ,Allah yasa can ya fiye mata nan ,kayi hakuri kaji...mu zamu wuce dare yayi"

Duk wanann maganganun da Hajiya take masa kawai gyada mata kai yake sam baya jin dadin magana .

Juyawa tayi ta kalli direction din yusra da take ta shafa waya

"Ga yarinya ta Yusrah zata maka gaisuwa "

Lokaci daya suka dago gamida kallon juna .

Wani irin balain shock ne ya kamata lokaci guda.
Shikuwa wani irin murmushi yayi na iya fatan baki .

"Sannu ko?" Ya miqa mata hannu don su gaisa irin tasu ta en boko ya mata dabiansu na wainda ilimin addini bai wadace su ba.

Ta kasa bashi amsa saboda idonta da suka ciko da qwalla sai miqa masa hannu da tayi don suyi handshake ya kuwa riqe gammm yana jinjina mata🤝

Itakuwa ba radadin dugin damqe mata hannu ya dameta ba yatankacin tunanin.....kennan matar nan da ta kira a waya da gaske ta mutu?

Qirrr ta masa da ido ba uhm ba uhm uhm

"Yarinyar ki kyakyawa Hajiya kuna kama sosai " ya fada ba tare da nuna wani damuwa ba,amma still hannunsa rimtse da hannunta yana dandana mata azaba

Hajiya murmusawa tayi ba tare da tace komaiba ,a ranta tana cewa namiji hoooo ana gaisuwar matarka amma har ka hango wata!

Bakin yusra rawa ya shigayi saboda azaba qiris ya rage ta fasa ihu
"I'm sorry For your lost,Allah ya jikan matarka ,Allah yasa ta huta"

Qirrr ya kafeta da ido ba tare da yace Amin ba ko kuma ya cika hannun ta da ya rike kam.

Cikin rawar murya mai cike da tashin hankali tace "excuse me Please zan tafi "

A nutse ya saɓule hannunsa a hannunta aikuwa da sauri tayi hanyar qofa "momy ina jiranki a waje" ta fada a kasalance ta rasa ma meke damunta.

Kallon Hajiya Juwairiyyan yayi "lafiyanta kalau kuwa?"

"Ina jin ta rude ne kasan mutuwa ,bare su yara ,maybe tausayinka taji"

Jinjina kai yayi "Nagode Hajiya Allah ya bada lada yabar zumunci"

"Tom amin sai mun dawo goben"












Oum Aphnan
09065990265
[6/14, 5:12 PM] Chuchu👻: Next monday
Kamar ko yaushe a qasaitance ta shigo cikin kamfanin guard dinta na take mata baya riqe da jaka,haka suka shiga reception din ,tun daga qofa take bada umurni "Young lady this is not an office code plz karki sake zuwa muna da kayan nan...ke kuma my seceretary ,meeting nawa nike dashi yau? "

Cike da girmamawa da shayi tace "uku ne ma'am"

"Ok ina so ayi mun fixing wanda zanyi da Alhj munnir ya zama around 2 haka so give him a call let him be informed "

"Yes ma'am"

Cikin yauqi da tafiyar en gayu ta dangana zuwa wajen office dinta ,tana yarfe hannu tana wannan kalle kallen tana nemo abun magana da ido.

Tafi taji a bayansu ,wanda ya sata waigawa da sauri.

"Attention everyone!!!! Duk wani wanda yake aiki ya dakata ,a fice daga wannan ma'aikatan an rufe shi...in kuma ba haka ba!...."

Da sauri Yusrah ta kwatse ta .

"In kuma ba haka ba,sai yaya...? Excuse me Madam waye ke ma tukun?Kinsan kuwa Ni wacece a gavanki kike mun magana?"

Kafin matar ta bata amsa aka turo kofa
Major Adeel ne cikin shigar sa na cikakken soja mai tarin mukammai bayansa sojojine hudu suna take masa baya

"Ita din ba kowa nace face Sabuwar Chief executive Director dina na wannan kamfanin..." Dukda ganinsa ya so bata mamaki amma tijaranta bazai bari taji tsoronsa matsayinsa na soja ko sojojin da suke garke masa baya ba

"Lafiyanka kuwa ? Ko kasha wiwi ne? Ta ya zakazo cikin kamfanina kana mun shirme..."

Matar da ta fara shigowa da farko ne tayi saurin katse ta da magana a karo na biyu

"Ma'am zaifi maki sauki ki kira mahaifiyarki don jin qarin bayani ,saboda da ke da tarkacen ma'aikatanki duk zaku fice awa 1 tak na baku"

Mtsew bana da lokacin ki karamar shashasha ,while kowanne daga cikinku ya koma bakin aikinsa ,ku qyale sleeping dog to rest"

Da ido ya kalli sojojin da sojojin da suke bayansa ,suna gani haka suka gyara zaman bindigoginsu
"Ku wattakar mun duk wani mai nunfashi dake wannan wajen ,idan wani yayi gigin taɓan qofar wajen nan ku damqe mun shi ku wuce mun dashi barrack ku fara koya masa darasin da kuka koya har sai na nemeshi"

Ai da gudu ma'aikatan suka fara fita ita kuwa nuna wanda yazo aza qeyarta tayi da yatsa
"Dont dare torch me ,nafi ka zama mara hankali ..." Ta juya tana barin wajen cike da 6acin rai .
"Banda lokacin ku ,bari in facing yanda zan dealing da oganku tukunna i will get back to You duk sai kunyi gidan yari.

Ko kallonta ba wanda yayi ,gyaran murya Major Adeel yayi wanda yasa kowa dakatawa
"Duk wani maaikaci dake wajen nan ya dakata bazan koreshi ba and give me his/her credential For newly clearification .....itakuma ku tasa mun ita kuyi mun waje da er qaramar brattt!"

Da sauri ta dage qafarta tayi waje kafin su tasa qeyarta ta fice da sassarfa gudu gudu sauri sauri ta fada mota driver yaja reverse suka fice companyn da wani irin mahaukacin gudu.

Tun a mota take kiran wayar maman saidai not reachable .har suka iso gida tana haki da numfarfashi.

"....Mom....momy....!!"







Oum Aphnan
[6/14, 5:54 PM] Chuchu👻: Hankalin Hajiya Juwairiyya yayi mugu mugun tashi ,kasantuwarta Asthmaticus yasa numfarfashin ta ya qaru qirjinta ya soma harbawa da qarfi .a gigice ta daga waya tana kiran Number Major Adeel saidai sam baya daga wayarta
"Momy haka zamu qyale wannan idiot din ya wulakanta mu just like that?"
Cikin tafarfasan zuciya ta dauko takardan dake gefen ta ta mika mata .
Hannunta har yana kyarma tasa hannu ta amsa. Idonta na kan takardan ta bude da gaggawa

"What???"
Jinjina mata kai tayi alamar tabbatarwa
"We Are in debt? Bashi momy? Ya akayi ba wanda ya taba fadamun?"

"Muna zaune lafiya dashi amma kamar tun bayan rasuwar matarsa na lura ya sauya da mun soma shirya plan akan zai qara mun shekaru 5 kafin in gama biya to bansan me ya sauya shiba kamar wani yana muna zagon qasa ne a wajen sa ko yaya ne ohoooo"

"Momy dala miliyan ashirin ina muka Ganshi?"

"Yes shi ai yana da ninkin ba ninkin dinsu ko? Mai abu sarki🥹" tayi magana cikin sarewa da mutuwar jiki.

"Sai yanzu na gane me yake tafiya ....oh really Tom ina zuwa?" Ta falla da gudu tayi hanyar waje hannunta riqe da takardan da ta bata.

Ba wanda yasan zuwanta ta danna kai office dinta direct ,yana hakimce akan kujera yana baiwa matar da yayi employing as CEO na wajen umurnin yanda zata gudanar da aikin

"Oh really dama abinda ke faruwa kenan....ke dan fita muna da meeting da ubangidanki" ta nuna matar dake zaune akan kujeranta tana jin kamar ta daura mata hannu tayi ta dukanta.

Major Adeel cikin murmushin qeta yace " Sorry dan bamu waje plz" matar ba yanda ranta yaso ba ta mike ta fita tana cilla ma Yusrah harara.

Waigowa yayi ya kalleta
"Ban tsammanin zaki dawo haka da wirwuri ba ,ashe haka kuka firgice ,talauci ke tsananin baku tsoro?"

"Oh is ok? Fada mun me kake nema a wajena? Ko ma menene ya tsaya a kaina Ni nayi maka laifi ,its me You want ko ? Karka cutar da Innocent mother dina da bataji ba bata gani ba ,a very sick soul,that always need Doctor's attention"

"Oh ashe kinsan darajan rayuwa da lafiyan makusantarki? Hmm er budurwa baki ga komai ba"

Nuna kanta tayi da yatsa "Bakada hankali wlh,to Bara kaji bar ganin kana zaune a cikin office dina kamun gadara ,da sannu sannu zamu biya ka kudinka,and work out from my company"

"Oh really ?kina tunanin zaku iya ,kibar lissafin kanki a mai Company don baki dashi billiyon biyu nake binku da en chanji kuma tabbas baku da wannan kudin nasan net worth din da uwarki ta mallaka a halin yanzu a rayuwarku duka........and be aware that,Nan da sati biyu zaku bar gidan da kuke ciki ke da mahaifiyarki saboda shima gidan ya shiga cikin rububi ,in kuma zuwa nan baku fita ba xansa a watso ku ke da kayanku titi a tozarce!"

"Oh saboda kawai matarka ta mutu sai kayi transforming rashin tawwakalin ka a kanmu? Ni na kashe maka mata? Ni bani na kashe ta ba ....Ina ruwana da matarka???"

"Ni bance ke kika kashe ta ba wane ke er talakawa !! Kawai kinsan mai kudi da gadara ,haka nan naji ya kamata in bude rigar suturan da kuke lullube dashi kin gane?kawai Nishadi na ne ahhhh Nishadi na😂"

"Ji beka? Wallahi kai mugu ne ,You Are very bastard and tyrald!!...."

Taune leɓensa na qasa yayi "Major Adeel ne a gabanki ,we Are trained mu zame ma mutane kariya Ni bansan ma ya ake tausayi ba ,shikuma kalmar mugunta ai rigar sakawan mu ne kallon da kowa yake mana kenan"

"To kaje kai da Allah kuma ka jira yanda kake so mu qasqanta bazamu qasqantan ba....ka jira haɗuwar ka da lauya na,if not me kake so da Ni ne?"

Tayi magana tana tattare jakan hannunta da takardan da mamanta ta bata zata fice daga office din .

Kamar saukan aradu taji yace "KI AURE NI !!!!"











Oum Aphnan
09065990265
[6/14, 8:58 PM] Chuchu👻: Wani irin kallo mai cike da tashin hankali ta bishi dashi ,amma shi kuma ba kunya ba za'ida yake sakar mata murmushi irin na masoya😍
Girgiza kai tayi kamar taɓaɓɓiya ta fice a office din ba tare da ta tanka masa ba

**
Bayan kwana 3
Abubuwa sun qara rincaɓe ma su Yusrah duk wasu wanda suke harkar arziki Adeel yabi ya soke ya soke .ga takardar barin gida ya aiko masu dashi ,dukda maman tana qoqarin boye ma Yusrah wasu bala'un amma ita dai ta fahimci akwai matsala don tuni ta fara sallamar masu masu aikace² na gidan .

Wannan abu yayi matuqar tayar ma Yusrah da hankali.
Wai ina pride din nata? Ina izza da taqamar nata da zata bari hakan ta kasance?

***
"How dare You Said such a disgusting thing to me? ...talauci hauka ne? Menene in dukiyar da Allah ya bamu ya qwace abarsa ? Godiya ya kamata muyi ma Allah atleast ai mun taɓa ,wasu ma qamshin arzikin basu sani ba .....amma amma amma karki sake mun maganar auren Adeel!!"

"Momy ina sonshi!!!😫"

"Oh shut up! Me kuke so mutane su ce a kanku,wannan wani irin son zuciya ne Yusrah!? Mutumin nan ko kwana goma da mutuwar matarsa ba'a yi ba and kun bijiro da zancen aure...yaushe ma kuka fara soyayyan da har zancen aure ya shiga? And beside wannan mutumin shine ya kwashe mana kamfanin mu da abubuwa da dama namu ,kuma yake cigaba da mun barazana a rayuwa..."

"Momy nooooo! Komai zai zo qarshe komai namu zasu dawo,kamfaninmu gidanmu mutuncin mu...

"Ki mun shiru yusra kar in kodeki da mari ,duk abinda kika lissafa bana muradinsu ,Ni ke nike so kiyi farin ciki basu ba don haka bazan baki wanda zai hana maki farin ciki ba"

"Momy na sanshi mutumin kirki ne kuma kema kina fada ,kar takan dan qaramin saɓanin nan ya shiga ki manta alkhairinsa momy"

"Yusrah ke Yarinya ce 🤧
Mutum ba abun yarda bane kuma kowani lokaci yana iya sauyawa..."

"Momy ina mahaukacin sonsa kuma wallahi wallahi indai ba'a bani shi ba ko insha poison in mutu ko in gudu in ɓata baza ku qara ganina ba a duniya.....period"

Ta miqe ta fice fuuuuu,tabar Hajiya Juwairiyya cikin tashin hankali da kasala







Oum Aphnan
[6/15, 8:17 AM] Chuchu👻: 10 days later
"Why Are You intended to marry me ,i mean what is ur plan? Kuma tsawon yaushe zamu dauka muna auren kafin mu rabu kowa ya kama gabansa"

"Sai sanda na shirya"

"Humm zakuwa kai experiencing worse thing a wannan auren don ko abinci ban iya ba ma ,not like..."

"Karki damu abincin ma bana ci da rana ai ,da daddare just a tea or coffeee"

Shigowar Hajiya mama wato surukuwar Yusrah kenan step mom din Major Adeel yasa duk sukayi shiru .

Da fara'arta ta samu kujera ta zauna bayan koran en gidan da suka zo gaishe su da akayi don a bata damar taci abinda aka kawo masu as a Guest kuma sabuwar surukuwar gidan inshaAllah.

"Kyakkyawar diyata ,to ina gida ya Iyayen naki suna lafiya dai"

"Lafiya lou mama"

"To mashaAllah wlh munji dadin wannan abu kuma Allah yayi albarka ,Allah ya hade kanku ya kauda fitina ,halan kun dade ma tare?"

Caɓe baki tayi gamida girgiza kai "kwana 10"

Da sauri Major Adeel ya diddilo ido yana son kare maganar .

"Haba Yusrah don matata ta mutu dont deny it ,Hajiya mama watan mu 8 tare fa "

Sunkuyar da kai yusra tayi tana magana a hankali wanda shi kadai zai ji ta "Ƙaryaaa"

Girgiza kai yayi yana dariya ,itama Hajiya mama haka nan taji sun bata sha'awa yarinyar kanta akwai wauta da quruciya.

"Mohammed ga dukkan alamu munyi sa'ar surukuwa a karo na biyu ,amma ko zaka iya fada mun me yafi burgeka da ita? Kasan in zakuyi aure kasan me yasa ma kake so ka auri partner dinka ,kasan me take so da meye bata so not like i love You na shirme ba Pov"

Kallon qasa qasa Yusrah take masa lallai yau an qure sa ! She exclaimed.

"Wallahi abu na farko da ya burge Ni da ita shine smartness dinta.." da sauri Yusrah ta bashi amsa da "Gadara ne!😎"

Kautar da fuska yayi kamar baisan tana yi ba"sannan ita din ta daban ce ko a cikin mata"

"Izza ne🤨"

"Sannan er gayu ce mama"

"Self courage ne🫤"

Hajiya mama rafka tagumi tayi tana kallonsu kamar wasu masu shirin wasan kwaikwayo.
Itakuma sai jujjuya ido yusran takeyi tana magana a nutse ba shayin kasancewarsa soja ko wani abu ko kuma fa tayi tunanin a gidan surukanta take .

"Me yasa kuke son ku

Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5

Please Login or Register in order to submit comment