Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels

[6/11, 10:32 PM] Zainab✍️: *🪂 NADAMA🪂*
_Romantic story_


_Zainab Habib(Mom Islam_

*_Gargaɗi!! karku mance rubutu yana iya taɓo kowanne ɓangare na rayuwa dan haka ,banyiwa kowa dole akan ya karantamin labari ba👌idan kika karanta kika zageni kije keda Allah👏bazan fasa rubuta abinda nayi niya ba kisawa bakinki zip🤐_*

Bismillahir rahmanir rahim.

_____________🆓P 1

University of Jos ,1:pm monday 23/may/2022.

Kyawawan ƴan mata ne guda biyu zaune a kan kujerar dake gindin bishiyar suna hutawa ,
Ƙaramar ta kalli babbar kafin tace "yaya Anisa kowa ya watse sai mu kaɗai ?,tun ɗazu fa naji Ummusalma tayi miki magana kikace akwai abinda muke jira kuma gashi drivern bai zoba ,muje muhau motar haya ".
Anisa ta kalli ƙanwar tata kafin tace " Humaira idan kin gaji da zama ki tafi ni ban shirya tafiya yanzu ba ",
Suna cikin magana drivernsu ya kunno kai yana yi musu horn , a hankali suka miƙe tare da buɗe gidan baya suka shiga yayiwa motar key , suna cikin tafiya yaɗan waigo kana yace "dan girman Allah kuyi haƙuri Alhji ne ya tsayar dani shiyasa banzo da wuri ba " .
Humaira tayi murmishi kafin tace "karka damu Idi bagashi yanzu mun taho ba ?"
Anisa kam taɓe baki tayi tare da kallon mudubin jikin motar .
Cikin ikon Allah suka iso wata anguwa da batada yawaitar mutane ,(Rikos) yayi horn a wani katafaren gida mai baƙin get , ana buɗe masa ya danna kan motar ciki ,yana ambaton alhmulilh kafin yayi parking a parking space .
Anisa ce ta fara fita ,sai Humaira ,suka nufi cikin gidan da sauri .
Suna shiga haɗaɗen palon nasu suka yada zango a ɗaya daga cikin kujerun ,
Mami najin shigowarsu ta sakko daga benen dake tsakiyar ɗakin tana cewa "oyoyo da ƴan albarka "
Humaira na murmishi tace "oyoyo Mamy sannu da gida "
Kafin Anisa ta ɗanyi murmishi itama tace "sannu da gida Mamy "
Mamy tace "idan kun huta abincinku yana dinning "suka amsa da toh.
Kai tsaye Humaira ta wuce bedroom ɗinta ta haye gado tana cewa "saina watsa ruwa sannan zan fito "
Anisa ma ta miƙe ta shiga nata bedroom ɗin kafin ta danno ƙofar tayi mata key , cire kayan jikinta tayi tare da ƙarewa halittarta kallo ta fashe da matsanancin kuka kafin ta kuna blue film tanayi tana mammatse ƙafafunta ,ta riƙe mararta da take ta murɗa mata , idan kaga inda take kallon sai kace dole akayi mata ,wannan abu inda sabo ta saba kullum sai ta kallah take samun nutsuwa .
Jin hq ɗinta yana jiƙewa yasa ta sauke sassanyar ajiyar zuciya ,kafin ta kashe kallon tana cigaba da mammatse cinyoyinta .....!

Tafiyar ta daban ce 😘

Acigaba ko a barshi

Wannan littafin na kuɗi ne zaki biya 500 normal 1k ta wannan account ɗin 3175689751 Zainab Habibu first bank shedar biya ta wannan number 08141799224, ƴan Niger kuyi magana ta wannan number +22784506476 .

MOM ISLAM
[6/11, 10:33 PM] Zainab✍️: *🪂NADAMA🪂*
_Romantic story_

Zainab Habib(Mom Islam)

Elegant online writers

Wattpad@momislam2021


*_Gargaɗi!! karku mance rubutu yana iya taɓo kowanne ɓangare na rayuwa dan haka ,banyiwa kowa dole akan ya karantamin labari ba👌idan kika karanta kika zageni kije keda Allah👏bazan fasa rubuta abinda nayi niya ba kisawa bakinki zip🤐_*

Bismillahir rahmanir rahim.

_____________🆓P 2

Cikin wannan yanayin Mamy ta fara nocking ɗin ƙofar ɗakinta , da sauri Anisa ta miƙe jiki na rawa ta faɗa toilet da gudu tana sauke numfashi , bayan tayi wanka ta ɗauro alwalah tare da fitowa ɗaure da towel ,ta zauna a bakin gado tana share ƙwallar data zubo mata ,
Cikin sanyin jiki ta miƙe tare da nufar drowa ta ciro doguwar riga ta atamfa mai ratsin fari da baƙi da ruwan ƙwai , ajiyewa tayi a kan gado ,ta nufi gaban mirror tare da cire towel ɗin data yane kanta dashi ta janyo wata doguwar kujera ƴar ƙarama ta zauna a kai ta fara shafa manta mai ƙamshi .

Simple makeup tayi ta sanya bra da pant sa doguwar rigar ta kawo ɗankwali ta ɗaura ta feshe jikinta da turare mai sanyin ƙamshi , ta shimfiɗa darduma tasa hijab ,ta fara rama sallolin da ake binta ,

Bayan ta idar ta ɗaga hannunta sama ,tana cewa " _Ya Allah kasan abinda nakeso iyayena sunƙi yimin ,ya Allah ka yafemin abinda nake akatawa ya Allah ka basu iko su ƙyaleni inbi son raina "_

Ta shafa adu'ar tana share hawaye , tunowar da tayi mamy ta kirata ne yasata saurin ɗaukar wayarta ƙirar infinix hot 8 ta fice ,
Koda yaushe wayarta a code take ko ina saika sa number yake buɗewa .

Tana isa palon ta samu Humaira har tayi wanka ta shirya ,tana sanye da riga da zani na leshi pink itama tayi kyau sosai amma ba kamar Anisa da ko batayi kwalliya ba take ɗaukar hankali.

Tana zuwa ta zauna kusa da mamy a kan kafet kasancewar tare sukecin abinci ,mamy tace "wai har yanzu ciwon cikin ne ?" Anisa tayi murmishi kafin tace ",mamy ai yayi sauƙi "suka fara cin abinci ,
Bayan sun kammala Humaira ta kai kwanukan kitchen ,suna zaune suna kallon arewa24 ,Humaira ta ɗauki remote ta sauya tasha i zuwa mbc action , film ɗin da suke haskawa ne ya saukar mata da kasala ta lumshe ido,cikin sauri kuma tace "dalla malama ki kashe mana mtsw ".

Mamy tace "Humaira sauya tasha kinsan Anisa batason tashar turawa "Humaira tace...!

Wai mekuke jirane zaku iya fara payments tun yanzu mutane 30 nake buƙata suna cika aradu duk maiso yayi haƙuri 👏.

Posting uku 500
Posting biyar 1000

Zaki tura da kuɗinki ta wannan account ɗin 3175689751 Zainab Habib first bank shedar biya ta wannan number 08141799224 idan kuma mtn ne kati ta wannan number hotonsa 08141799224 ƴan Niger kuyi magana ta wannan number +22784506476

MOM ISLAM
[6/11, 10:33 PM] Zainab✍️: *🪂NADAMA🪂*


Zainab Habib(Mom Islam)

Elegant online writers

Follow me on wattpad

https://www.wattpad.com/user/Momislam2021?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends


Tabbas naji ƙorafinku akan kuɗin littafin yayi yawa ,inason ku sani bawai iya shi kaɗai zan dinga posting ba amma daga yau da gobe na bada bonus dominku ki turo 200 ki karanta hankali kwance ta wannan account ɗin 3175689751 Zainab Habibu first bank shedar biya ta wannan number 08141799224 idan kum kati ne ,zaki ɗauki hoton katin ki turomin in sambaɗaki a grp ƴan Niger kuyimin magana ta numberta.

Bismillahir rahmanir rahim.

_____________🆓P 3

Mamy wai saiki dinga bin abinda anty Anisa takeso bayan ita ba komai ke burgeta ba" Humaira ta faɗa tanfan zuwa makaranta dole Humaira ta tafi ita kaɗai ,
Ƙarfe ɗaya da rabi (1:30pm) mamy ta shiga ɗakin Anisa ta samu tayi wanka tana sanye da riga da wando wanda yayi mata kyau ,mamy tace "yaufa dadynku na hanya idan cikin ya lafa miki kizo mu shiga kitchen "cikin farinciki Anisa tace "naji sauƙi mamy muje " Mamy tayi mumishi suka wuce ,
Bayan sun gama haɗa masa shinkafa da miyar kifi wacce taji kayan ƙamshi suka gyara grin , Anisa na palo tana zaune taji mamy dake bedroom ɗinta tana waya tana cewa "wanne ne na sha da madara kuma wane ne zan dinga shafawa a fuska ,kai amma turaren nan yanada keyau har kyauta Abban Anee yayi min "Mamy ta tuntsire da dariya .
Anisa dake jinta taja tsaki mtsw kafin ta miƙe tabar gurin ,tana zuwa ɗakinta ta kifa kanta a bed tare da sakin kuka ,da sauri ta share hawayen tare da awowa palon cikin ƙwarin guwiwa kai tsaye ta wuce bedroom ɗin mamy , tana shiga ta sameta ta gama waya tana shirin jona chaji ta zauna gefenta kafin tace " mamy ina son aure !" a razane mamy ta kalleta kafin tace "Anee abin har ya girma haka ki kalli ƙwayar idona kice aure kikeso ?"Anisa ta sunkuyar da kai ,Mamy ta numfasa kafin tace "burunmu shine ki kammala karatunki ki kama aiki wanda zaki dogara dashi kina samun albashi mai tsoka ,daga wannan lokacin duk wanda kika kawo walahi inhar mun yaba da halinsa zamu aura miki shi " Anisa ta miƙe fuuu tabar mamy ba surutunta , sallamar dady da taji a palo ne ya sata fitowa da sauri tana cewa "Abban Anee surprise ne kuma yau ?"dady yayi murmishi ya riƙe hannun mamy suka wuce bedroom ɗinta , zama yayi a kan ɗaya daga cikin kujerun dake gurin ,mamy ta kawo masa ruwan sanyi tana masa sannu , cikin sauke ajiyar zuciya yace "yawaa ya naji gidan shiru ko suna makaranta ne ?"

Mamy ta ɗan taɓe baki kafin tace "Anisa dai yanzu tabar nan ,Humaira kuma tana makaranta "
Dady yayi murmushi kafin yace ",har yanzu ƙin makarantar tata yana nan kenan ?" mamy ta miƙe tana cewa "wanka zaka farayi ko abinci zakaci ?" dady yace "baki bani amsata ba "mamy tace "zan baka wanne zaka farayi ?dady yace "barinyi wanka sannan ".

Yana tafiya toilet mamy ta wuce kitchen dan haɗa masa abinci ,bayan ta kammala ta kawo ta ajiye kan table ta zauna tana jinjina maganar Anisa .
Bayan dady ya fito daga wanka ya shirya cikin shadda mai ruwan ƙasa ,ya zauna yana duba lokaci a wayarsa , ganin ƙarfe biyu har da mintuna ya sashi miƙewa yana cewa "mamy barinyj sallah ,
Daga nan ya wuce masallacin gidan da baya rabo da jama'a ,yana idar da sallahr bayan yayi adu'oinsa ya dawo gida ya zauna cin abinci ,
Ihun da suka jiyo ne yaja hankalinsu ,dady na cewa "kamar Anisa ?"mamy ta fice da gudu cikin tashin hankali ,tana zuwa ta sami anisa kwance tana riƙe da mararta hawaye shaɓe-shaɓe a fuskarta ,a razane mamy ta ƙwalawa dady kira a halin yanzu ko numfashi batayi , dady ya shigo cikin saura yana tambayar wai meke damun Anisar ne ?" mamy kam baki ya kulle ta fara yi masa nuni da hannu alamar ya kama mata ita suje mota ,
Bayan ya kamata an sata a mota ,dady yayi driving ɗinsu zuwa asibitin Dr Zakari , suna isa aka wuce da ita emergency roon aka fara bata taimakon gaggawa , dady da mamy dake tsaye a harabar asibitin kowa ƙirjinsa na dukan 3 ,kiran da dr yayi musu ne yasa su katse tunaninsu suka nufi office da sauri .
Suna shiga dr ya miƙawa dady hannu kafin yace...!

Yanzu wasan ya fara

Ki biya 200 ki karanta  wannan garaɓasar daga gobe insha Allah zai koma kuɗinsa.
08141799224
Mom Islam
[6/11, 10:34 PM] Zainab✍️: *🪂NADAMA🪂*


Zainab Habib(Mom Islam)

Elegant online writers

Follow me on wattpad

https://www.wattpad.com/user/Momislam2021?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends


Tabbas naji ƙorafinku akan kuɗin littafin yayi yawa ,inason ku sani bawai iya shi kaɗai zan dinga posting ba amma daga yau da gobe na bada bonus dominku ki turo 200 ki karanta hankali kwance ta wannan account ɗin 3175689751 Zainab Habibu first bank shedar biya ta wannan number 08141799224 idan kum kati ne ,zaki ɗauki hoton katin ki turomin in sambaɗaki a grp ƴan Niger kuyimin magana ta numberta.








Bismillahir rahmanir rahim.

_____________🆓P 4
Yace "yarinyarku tana buƙatar wani abu ɗaya " cikin hanzari momy tace "doctor muna jinka inhar shine farincikinta "
Dr ya gyara zaman farin gilashin dake manne a idonsa kafin yace ",ya kamata a matsayinku na iyaye ku san abinda takeso da wanda bataso , spam yayi mata yawa kuma alamu ya nuna ƴarku tana da matsananciyar sha'awa ,inhar kunaso ta dena ciwon ciki to tabbas aure shine magani " .
Dady ya kalli mamy itama ta kallesa sai ta kalli Dr tace "eh zamuyi mata dazarar ta kammala karatunta " , Dr yace "kudai hanzarta ".
Ƙarfe 4:21pm Anisa ta farka bakinta ɗauke da salati , ta juyo ta kalli dady ta kalli mamy ta ruƙo hannunta tana cewa "mamy cikina ciwo ɗazu yanzu ya daina "
A inda tayi maganar abin tausayi Dady yace "Allah ya baki lafiya".
Kasancewar ta sami suƙin jikin nata aka sallamesu ƙarfe biyar da rabi ,suka koma gida.
Bayan sun koma suna shiga suka tarar da Humaira ta gyara ko ina na gidan sai tashin ƙamshi yake , mamy ta wuce da Anisa ɗakinta taje kitchen haɗa mata tea ,
Bayan ta haɗa ta kawo mata tare da yi mata sannu ta buɗe mata magungunan da zatasha ta fice .
Bayan anyi magrib anyi isha'i dady ya dwo suka zauna jugum shida mamy ,mamy tace "a ganina mu aura mata wanda takeso " dady yai gaggawar dakatar da mamy kafin yace ",in bakida hankali ni inadashi , yarinyar ƙarama shine za'ace za'ayi auranta ko karatun kirki batayi ba ?gashi nan ko a makaranta Humaira ta fita ƙoƙari ,itace babba amma bata mayar da hankali ",
Mamy tayi tsit uffan bata ƙara ce masa ba .
Washe gari ta kama Alhamis dady bai koma gurin aiki ba , bayan an gama breakfast Anisa ta miƙe ta koma bedroom ɗinta , zama tayi kan bed tare da ɗauko wayarta dake jone a chaji tun jiya , murɗawar da mararta yayi ne yasata saurin riƙe mararta tare da runtse kyawawan idanuwanta ,tace "ya ilahi" sai kuma ta hau numfarfashi ,da sauri ta kuna bf tare da miƙewa tasawa ƙofar ɗakinta key ta fara kallo ,
Cikin ƙanƙanin lokaci ta fara mammatse ƙafafuwanta tana wani gyara zamanta tana fitarta numfashi kamar mai ciwo , jiƙewar da pant ɗinta yayi ne yasata sanya hannu a hq ɗinta tana shafowa idonta a lumshe , ring ɗin da wayarta tayi ne ya katse mata kallon tayi murmishi sbda ganin sunan my hero yana yawo a fuskar wayar , cikin murya irinta marasa lafiya tace "uhm Salim bani da lafiya amma na warke "
Salim dake kwance kan haɗaɗɗiyar katifarsa ya kalli abokinsa Mustafa kafin ya saki murmishi yace "tunaninki ne yasani a gaba ubangiji ya baki lafiya zanzo in ganki zuwa anjima " .
Anisa tayi murmishi kafin tace "no dady ya hanani tsayawa da kowa plas karkazo dady na gari " Salim ya tashi daga zaman da yayi kafin yace "to shikenan yaushe zanyi tozali da kyakkyawar fuskarki ?rabona da ganinki yau one week kenan ", Anisa tace "yakusa tafiya nayi maka alƙawarin zuwa mu gaisa " da sauri Salim ya miƙe tsaye kafin yace ",haba da gaske ? " Anisa na riƙe da mararta tace "eh man " daga nan sukayi sallama .
Nannauyar ajiyar zuciya ta sauke kafin ta zauna tana nazarin rayuwar da take ciki.

Salim kam daɗi ne ya ziyarci zuciyarsa ya miƙawa Mustafa hannu suka tafa yace "kai abokina gashi zakayi tafiya baka haɗu da babyn tawa ba " Mustafa dake haɗa kayansa cikin jaka irinta ƴan ƙwallo yace "ai zamuzo musha biki karka damu abokina " daga haka suka wuce tashar mota ,Mustafa ya shiga motar zuwa Kano ,Salim ya dinga ɗaga masa hannu har mutarsu tayi nisa .
Zuwa yamma Salim yana kwance zuciyarsa na sharaɗa masa irin saukar da zai yiwa gimbiyar tasa....!

My fans ki hanzarta biyan naki kisha karatu 😍

MOM ISLAM
[6/12, 6:25 AM] Zainab✍️: *🪂NADAMA🪂*


Zainab Habib(Mom Islam)

Elegant online writers

Follow me on wattpad

https://www.wattpad.com/user/Momislam2021?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends


Tabbas naji ƙorafinku akan kuɗin littafin yayi yawa ,inason ku sani bawai iya shi kaɗai zan dinga posting ba amma daga yau da gobe na bada bonus dominku ki turo 200 ki karanta hankali kwance ta wannan account ɗin 3175689751 Zainab Habibu first bank shedar biya ta wannan number 08141799224 idan kum kati ne ,zaki ɗauki hoton katin ki turomin in sambaɗaki a grp ƴan Niger kuyimin magana ta numberta.

____________________🆓P5

A ɓangaren Anisa kuwa tanason dady na tafiya gobe ta kaiwa Salim ziyara.
Da misalin ƙarfe 5:pm Humaira ta shigo ɗakin Anisa , samunta tayi tana bacci ,ta zauna a gefen gado kafin ta fara kiran sunanta Anty Anisa, Anty Anisa ,firgit Anisa ta tashi daga baccin datasamu ya ɗauketa daƙyar cikin fara tace ",Humaira bansan lokacin da zaki girma ba ,har sau nawa zance kidena tashina idan na bacci ko kin mance ne ? Humaira tace "am sorry anty dama dady ne yace "wai ki fito muje gidan hajiya " Anisa tace "ke ni babu inda zani ki tafi ki bani guri " Humaira tace "Anty Anisa kinga tulin kayan da dady ya nuna mana a waya kuwa ?wallahi yace "daganan zamu taho dasu duk suna gidan hajiya " Anisa tayi tsaki mtsw kafin tace "ki zaɓo hardani cikina na ciwo ".
Humaira kam dole ta koma ta sanarwa su dady ,mamy tace "amma kaima ka mance Anisa ne batason zuwa anguwa ko kaɗan "dady yace "ku ƙyaleta tunda kun shirya muje " mamy ta tafi ɗakin Anisa ta sameta a kwance tayi ruf da ciki ,ta girgiza kai kafin tace "Anisa "
Anisa ta juyo tayi kamar irin ciwon cikinta ya tashi tana nishi tace "mamy cikina ni bazan iya zuwa ba " cikin tausayawa mamy tace "Allah ya baki lafiya , sai mun dawo " Anisa tace "tom ".
5:20 Mamy da dady da Humaira suka fita a motarsa , kai tsaye suka wuce gidan hajiya tudun wada , sunyi tafiya mai nisa kafin suka iso gidan ,dady yayi parking a ƙofar gida kasancewar mota bazata shiga gidan ba .
Suka shiga dukkansu da sallama a bakinsu , Hajiya dake cikin ɗaki tana shara ta fito tana amsa sallamar tana faɗaɗa fara'arta , cikin zolaya Humaira tace "walhi hajiya bakya gajiya da aiki jibi gida kamar an lashe tsabar ƙalƙala " hajya ta kamo hannun Humaira tana cewa "ah Jamila ku shiga man ,su dady suka shiga ,Humaira ta taya Hajiya haɗa musu lemu ta kawo musu gabansu bayan ta janyo musu tebur.
Shugowa Hajiya tayi hannunta riƙe da kular abinci ta ajiye musu ta koma ta ɗauko plet da cokali ta ajiye a gabansu kafin ta zauna tana cewa to ina yuninku " Dady ya sauko ƙasa ya gaishe ta hakama mamy ta sauƙo ta gaisheta daga nan suka ɓarke da hira .
A ɓangaren Anisa kuwa , su mamy na tafiya ko anguwar basu bari ba ta miƙe da sauri ta shiga wanka ,tana fitowa ta shafe jikinta da mai mai ƙamshi kana ta kawo zafafan turaruka masu ƙamshi wanda dady ke siya mata duk ƙarshen wata , ta feshe jikinta dasu kasancewarta gwana gurin tsara kwalliya yasa tayi kyau sosai , ta buɗe drowa ta ɗauko riga da wando ,rigar fara wandon baƙi ta kawo after dress tasa baƙa a sama , tayi rolling kanta da farin ɗankwali , tayi kyau matuƙa ta kuma feshe jikinta da turare ,ta ɗauki wayarta da hand bag ɗinta ta fice tare da buɗe get bata jira driver ba sbda batason kowa yasan ta fita , a ƙofar gidansu ta danna number Salim ,cikin sa'a ya ɗaga kafin yace ",baby jikinne ?" Anisa tace "albishirinka " Salima yace "goro fari tass "Anisa tace "gani nan zuwa yanzu su dady sun fice ,amma ina gaisheka zan dawo kar su samu na fita "cikin rawar jiki Salim yace "aiko nagode barin fara rawa ,ta kashe wayar .
Da sauri yahau gyara ɗakinsa tare da tanadar abubuwan da yasan yanada buƙata ,kai tsaye yaje wani chemist ɗin abokinsa ya karɓo wani magani wanda tuni sunyi maganarsa ,ya dawo ya buɗe 5alive yasa a ciki ya girgiza , cikin ƙanƙanin lokaci ya gama gyara komai harda wanka yayi ya sauya kaya ya zauna zaman jiranta .
Kiran da yaji ne yasashi ɗagawa yace "kina dai-dai ina ?" Anisa tace "ai gani a ƙofar gidanka " Salim ya tashi zaune dan ji yake kamar a mafarki ,ya sanya takalmansa ya fice yaje tarbota .
Suna isowa ya nuna mata kujera mai zaman mutum biyu ,bayan ta zauna ya cika mata gabanta da kayan ciye-ciye kafin yace ...!


08141799224
Mom Islam
[6/12, 6:25 AM] Zainab✍️: *🪂NADAMA🪂*


Zainab Habib(Mom Islam)

Elegant online writers

Follow me on wattpad

https://www.wattpad.com/user/Momislam2021?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends


Tabbas naji ƙorafinku akan kuɗin littafin yayi yawa ,inason ku sani bawai iya shi kaɗai zan dinga posting ba amma daga yau da gobe na bada bonus dominku ki turo 200 ki karanta hankali kwance ta wannan account ɗin 3175689751 Zainab Habibu first bank shedar biya ta wannan number 08141799224 idan kum kati ne ,zaki ɗauki hoton katin ki turomin in sambaɗaki a grp ƴan Niger kuyimin magana ta numberta.

____________________🆓P6

My Any kinsan irin farincikin da nayi kuwa ?"
Anisa ta saki ƙayataccen murmishi wanda ke ƙarawa fuskarta kyau point ɗin dake kumatunta ya loɓa ,ta ciro wayarta ta kalli lokaci ta kalli Salim kafin tace "ƙarfe biyar da minti hamsin ,nikam zan wuce karsu dady su dawo "Salim ya ɗan yi murmishi kafin yace "haba my Anty ya kike abu kamar ba  wayayyaba ki saki jiki kisha drinks "yana maganar yana zuba mata a glass cup ,Anisa ta ɗauki juice ɗin ta ɗan kurɓa ta ajiye sbda gabanta na dukan uku-uku ta gyara zaman mayafinta tana ci gaba da kallon agogo ,tashi ɗaya taji kanta na jujjuyawa ta dafe kanta da tafin hannunta tare da cewa "my hero kaina nayimin wani iri " Salim jiki na rawa yace "hau gado ko gajiya tafiya ce idan akayi magrib sai in kaiki gida "batajin ƙarfin jikinta ko kaɗan hakan yasa ta miƙe tana tangaɗi ta haye gadon .
Gata dai a kwance amma idonta biyu jikin sai a hankali .
Da sauri Salim ya rufe ƙofar ɗakin tare da danna saƙata ya fara haramar cire kayansa ,bayan yayi zigidir ya juyo gareta ,ya cire mata after dress ɗin  jikinta ya cire ɗankwalin kanta ,kasancewarsa mai muguwar sha'awa yasa saga ganin gashin kanta joystic ɗinsa ta miƙe samɓal , yaci gaba da cire mata riga bra ɗinta suka baiyyana "wow masha Allah "Salim yace  yai azamar ɓalle bra ɗin ta baya ya cillar da ita gefe yakai hannunsa duka biyu ya tallafosu yana wata iriyar dariya kamar zautacce , shafasun da yakeyi ne ya kuma azalzalosa akan ya kai bakinsa ko zaiji sauƙin sha'awar kasancewa da ita da yakeyi , ya kama kan nipple ɗinta da basu wani fito ba yakai bakinsa ya riƙe ɗayan da hannunsa yana mulmulawa a hankali , Anisa kam kallonsa take babu ko magana kuma ta kasa hanasa abinda yakeyi amma bakinta na motsi , a hankali ya cire mata dogon wandon dake jikinta ya fara shafo hq ɗinta yana sauke wani irin ajiyar zuciya yana cewa "Ashh ..ba..by...za..za...zan   au...aureki ash wayo "da sauri yaje gabab mirror ɗinsa ya ɗauko wata roba wacce already ya kwaɓa zuma da madara a cikinta , ya mulke kowanne sassa na jikinta dashi ,ya fara bi yana lashewa ya sauke numfarfashi , kamoshi da Anisa tayi ya sashi jin gabansa ya bada rasss a tunaninsa ihu zata kurma masa sai yaga ta fara cewa "my hero help me pls cikina "tana maganar tana daɗa matso dashi saitin hq ɗinta , abin nema ya samu wai matar bakanike ta haifi sifana 😱 Salim yakai hannunsa gabanta yana washa dashi cikin salo na ƙwarewa idonsa a lumshe , ga dukkan alamu maganin ko yayiwa Anisa aiki bai kamata sosai ba dan yanzu kam tana iya magana sosai , ya mirgina gefe yana mai haɗe bakinsu guri ɗaya kafin yace "my Any ashe kema kinso ?"idonta a nasa ta daɗa matso dashi tana wani sakar masa numfarfashi tana wasa da gashin da yayi luf a ƙirjinsa , Salim yakai bakinsa ƙasanta yana mai zura harshensa ya fara wasa dashi ta tsaka tsakin hq ɗinta yana wani hura mata iska , Anisa kam duk abinda yake birkitota yake ta kai hannunta da ƙarfi ta janyosa suka rungumi juna , burinta shine taji joystic ɗinsa ta cika mata hq shine babban muradinta...!

Gaskiya free page bazaiyi tsawo ba sbda wasu dalilai kuma wacce ta zageni a wannan littafin na barta da Allah sbda bansaki dole ki karanta ba balle ki ƙi fahimtar abinda nake nufi .

Kuyimin afuwa zanyi typing anjima

MOM ISLAM
[6/12, 6:26 AM] Zainab✍️: *🪂NADAMA🪂*


Zainab Habib(Mom Islam)

Elegant online writers

Follow me on wattpad

https://www.wattpad.com/user/Momislam2021?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends


Tabbas naji ƙorafinku akan kuɗin littafin yayi yawa ,inason ku sani bawai iya shi kaɗai zan dinga posting ba amma daga yau da gobe na bada bonus dominku ki turo 200 ki karanta hankali kwance ta wannan account ɗin 3175689751 Zainab Habibu first bank shedar biya ta wannan number 08141799224 idan kum kati ne ,zaki ɗauki hoton katin ki turomin in sambaɗaki a grp ƴan Niger kuyimin magana ta numberta.

____________________🆓P7

Sun shagala sosai taji ring ɗin wayarta , a zabure ta ture Salim ta miƙe jiki na rawa ta nufi inda ta ajiye hand bag ɗinta ta ciro wayar ta kalli sunan sister Humaira dake yawo a screen ɗin wayar , gabanta na dukan

Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5

Please Login or Register in order to submit comment