Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

akan ta fita tayi masa iso .
Cikin umarnin dady ta fito da sauri ga rawar kai ta ƙarasa parking space ɗin .
Turuss tayi sbda ganin halittada batayi tsammani a fili hakan take ba "anya kodai baƙin dady ne ?" Anisa ta fara tambayar zuciyarta .
Jiki a sanyaye ta ƙarasa gurinsu da takunta na nutsuwa ....
[6/20, 7:25 PM] Zainab✍️: 61-62

Anisa bata san ma ta ƙarasa gurinsa ba ,gaisuwar da ake yi mata ne ya sata ankarewa ta wayance cikin fara'a tace "muje bismillah " tanayi masa nuni da hannunta.
Tana gaba yana binta a baya har suka ƙarasa ɗakin da dady yake saukar baƙi,
Koda suka shiga tsayawa yayi bai zauna ba sai da tace "bismillah ranka shi daɗe " Yasir ya zauna kamar wanda za'a kama .
Yasir fari ne dogo matashi mai jida kyau kuɗi iya izza da kuma ƙasaita ,
Fari ne kamar balarabe ,gashin kansa a kwance gunin ban sha'awa gashi baƙi sosai,
Yana ɗauke da dogon hanci fuskarsa na kewaye da ɗan baƙin saje wanda aka gyarashi .
fuskarsa ta ƙawatu ,goshinsa akwai tabon sallah wanda ya ƙarawa fuskartasa kyau , laɓɓan bakinsa kamar na larabawa har wani ƙyalli suke.
Waye Yasir ?
Yasir ɗane ga Alhji Khalid Naira , Alhj Khalid ɗan garin Kano ne , harkar kasuwanci ta dawo dashi garin jos shida matarasa Khadija , asalin su Khadija ƴan mai duguri ne yaren shuwa arab , Khadija wato mahaifiyar Yasir ,doguwa ce itama tanada haske amma fatar Yasir yafi tata gogewa , ga yalwar gashi da Allah ya azurtasu dashi abin ba'a magana
[6/20, 7:37 PM] Zainab✍️: 63-64
Sanadin haɗuwarta da Alhji kuwa ,yana shirin kiran ƴan uwansa yayi mistake ɗin number ya kirata ,
Kullum ya nace da kira ga saƙonni iri iri , da yake hausawa suce ƴa mace kamar allura take a cikin ruwa mai rabo kan ɗauka ,hakan ta faru , cikin hukuncin ubangiji mahaifiyar Yasir ta sanarwa da Alhj Khalid garinsu da anguwarsu , garin masoyi baya nisa ,cikin sa'a da yardar uban giji ya tafi .
Kwanci tashi asarar mai rai suka fahimci juna har Allah yasa rabonsa ce ,iyaye suka shiga ciki .
Cikin wata biyar akayi biki aka gama inda aka kawo mahaifiyar Yasir Jos ,kasancewar Alhjin yana da kamfanoni da kaji dana sarrafa kayayyaki da sauransu ,
Mutanen da sukazo kawo Khadija sunsha mamaki , wasu ma cewa sukayi "an siyar da ita ne duba da irin wannan aljannar duniyar ,
Iyayenta suka toshe kunnuwansu .
Bayan wata biyu da auransu suka tafi yawon shaƙatawa Dubai , daga can suka wuce ɗakin Allah ,
Sunyi adu'oi sosai ,daga nan suka dawo Nigeria lokacin tana ɗauke da cikin Yasir ,
Ya daɗe a Nigeria bai koma ƙasar waje ba kasancewar acan ɗin yanada masu kular masa da aiyuk...
[6/20, 7:49 PM] Zainab✍️: 65-66
Wata ranar Talata ,sun fito shida Khadija lokacin harta aihu da wata biyar Yasir na jariri ,zasu tafi Kano " jerin gwanon motocin da suka gani ne ya sasu ,tsayawa .
Masu motoci dake tsoron wucewa suka yi cirko cirko a hanya , fitowa daga cikin mota Alhj Khalid yayi tare da ɗage ƙafafuwansa alamun hangen nesa , wata baƙar mota ya gani , gefe kuma mutane ne da magidanci ɗaya da mata .
Wayarsa ya ciro a aljihu ya ɗanna number police , kafin kace me naga an sun cika gurin da jiniya , dady wato mahaifin Anisa ya taho gurin Alhj Khalid yana yimasa godiya sbda yaga lokacin da yake kira .
Alhj Khalid yace "karka damu ,daga nan sukayi musayar number waya ,tun daga nan basu sake haɗuwa ba sai a wannan shekarar.
Wannan kenan.
Cigaban labari
Yasir ya wani yamutsa fuska kafin yace "barka da fatan na sameki lafiya "
Cikin fara'arta tace "lafiya ina fatan kaima haka ?"
Sai da ya shafe tsawon mintuna sannan yace "lpy kamar mai koyon magana ,
Anisa kam tanason jansa da hira amma kamar kurma .
Haka dai yaɗan ƙurɓi juice ɗin ya miƙe bayan ya zube mata bandir ɗin yan dubu dubu guda uku yace " idan da wata matsalar ki nemi...
[6/20, 9:25 PM] Zainab✍️: 67-68
Akwai Numberta a jikin wannan paper " cikin dakiya Anisa tace "tom " a zuciyarta tace "to haka ake soyayyar , inata rawar kai ".
Kafin ta mike ta isa gurinsa har ya shiga mota ya tafi .
Ji tayi kamar tayi kuka irin wannan wulaƙanci haka?"
Gashi kyakkyawa ajin farko tabbas ta daɗe tana mafarkin samun irinsa amma anya wannan mutum ne kuwa ? 😂
Da wannan tunanin ta ƙarasa parking space taga wayam takoma sashinsu ranta a jagule ,ta wani fannin idan ta tuno zamowa celebrate da zata zamo sai tayi murmishi .
After ten days , abu sai ƙaratowa yake gashi ango tun zuwan da yayi bai ƙara zuwa ba har yanzu ,
Mamy kam ta duƙufa sallahar dare akan Allah ya dai-daita ƴarta da wanda take shirin aure .
Ana saura kwana biyar biki ,Sadiq yazo a motarsa , bayan yayi parking a inda ya saba ajiyeta ta kira lambar Anisa , Anisa na gurin gyaran jiki ,ta ɗaga gabanta na faɗuwa " sallama tayi kafin tace "Sadiq ina mai baka haƙuri bikina sura kwana biyar "
Cikin rawar murya Sadiq yace "amman dai ke na auran dole za'ayi miki ba ko ?
Cikin rashin fahimta Anisa tace "ban gane me kake nufi ba "
Sadiq yace "dalilin da yasa kika jini shiru har na tsawon wata ɗaya , wallahi dadyna ne yakeson haɗani aure da yarinyar yayansa ,a halin yanzu ma jibi ɗaurin aure " Sadiq na maganar idanunsa sunyi ja .
Cikin wani irin yanayi wanda itama batasan na meye ba tace "ubangiji ya baku zaman lafiya ....
[6/21, 10:24 AM] Zainab✍️: 69-70
Muryar Sadiq kamar ta mai kuka yace "amin ya rabbi nagode , ya katse kiran .
Anisa har wani rawar kai take ,duk inda zataje da Humaira ƙanwarta ƙawarta ,
Amarya tasha gyara masha Allah ,ɗinkuna kuwa sai da tayi kala ashirin banda wanda dady yayi mata ,
Kawai kashe kuɗin akeyi ,
Shirye-shirye ya kan kama babu kama ƙafar yaro .
Ana biki saura kwana uku , aka fara event iri-iri , ranar Asabar akayi ɗaurin aure wanda ya samu halartar manyan mutane har dana ƙasar turai.
Alhmdulilh anyi taro lafiya an tashi lafiya , motar ɗaukar amarya ma Alhj ne yayi magana aka ɗibosu a motocinsa , Yasir kam bai bawa abin muhimmanci ba dan ko a jikinsa .

Kasancewar yanzu zamani ya sauya ba'a cika yin bikin da ƙawaye zasu kwana ba ,a ranar aka watse aka bar Anisa ,
Batun karatu kuwa ,ba'a ma magana dady yaga naira ya ruɗe ,
Wajen ƙarfe goma na dare suka isa anguwar da Alhjn ya gina masa gida ,Gangare .
Ƙerarren gida ne mai kyau ,tsayawa kwatanta irin kyawunsa da ƙawatuwarsa ɓata lokaci ne ,sbda gidan ta kowanne fanni yayi babu ƙarya ,
Gidan yaso yafi na Alhj kyau sbda tsaruwarsa .

Goma da rabi aka mayar da kowa gidansa , Anisa da Humaira sunsha kuka ,daƙyar aka janye Humaira a jikin Anisa ,
11:pm na dare Yasir ya shigo da abokansa waɗanda sukaji bikin nasa sbda bashi ya gaiya tosu ba ,
A hakan ma daƙyar suka shiryashi .
Bayan adu'oi da akayi na zaman lafiya suka ajiyewa Anisa 30k tare da yi musu sallama ,Yasir ko motsawa beyi ba .
Kallon ledar da abokan nasa suka ajiye yayi kafin ya mayar da kallonsa gareta yace "gashi nan kici " daga haka ya miƙe yabar ɗakin
[6/21, 10:40 AM] Zainab✍️: 71-72
Yana fita Anisa ta diro tare da buɗe ledar , kazace banƙararriya taji kayan haɗi sai ƙamshi take ,gata da zafinta ,ta yagi kaɗan takai baki daganan ta wuce toilet tayo brush tayi alwalah tazo ta shinfiɗa sallahya tana rama sallolin da batasamu tayisu ba.
Bayan tayi adu'ointa ta sauya kaya i zuwa sleeping dress na riga da wando ,wandon iya guwaiwa rigar kuma mai yankakken hannu .
Ɗaukar ledar naman tayi ta ajiye akan wasu jerin plet dake ɗakin dan ko ance takai batasan inda zata nufa cikin darannan ba .
Kasancewar gajiya datayi mata yawa ,yasa tana kwanciya bacci yayi gaba da ita.

Washe gari da asbha ta tashi ,bayan tayi nafiloli tayi sallahar farillah tana idarwa ta koma ta kwanta ,
Ba wani bacci mai nisa bane ya ɗauketa sai dai kawai ta kwanta ne dan bata da abinda zatayi hira dashi ga waya amma batajin daɗin dannata sbda sabuwa dady ya bata harda layi.
Jiyo maganar Yasir tayi yana cewa "nimafa bani na ganta nace inaso ba ,kawai dai liƙamin akayi aiko zatasha wuya a gidannan banga abinda zan ɗauka a jikinta ba "
Gaban Anisa ya bada rass cikin ƙanƙanin lokaci hawaye suka jiƙa mata fuska .
Abokan Yasir wanda suka tafi ɗazu ,suna daga cikin motar ɗayan ya taɓo wanda yake a mazaunin driver yace "big boy ammafa ƙwayar da mukasakawa Yasir tayi yawa " wanda aka kira da big boy ɗin yace "Eli ai ramako ne ,ka mance lokacin bikina da naka haka ya cika mana ?to wallahi har hospital sai da mukaje tsabar jinin dake zuba "
Big boy yace "taɓɓ aiko zan ɗanɗana.
Tofa ,wannan abin da suke nufi ƙwaya ce ta ƙara ƙarfin sha'awa da suka sakawa junansu duk wanda akayi masa aure dole sai an saka masa ,


HHHHHH
[6/22, 6:51 AM] Zainab✍️: 73-74
Jin haka yasa Anisa waro ido kafin tace " me yake nufi kenan ?"
Sai kuma taja bargo ta lulluɓe jikinta.
Washe gari da asbha ta tashi a gajiye tun gajiyar jiya ,
Bayan taje toilet ta ɗauro alwlah ta dawo ta kabbara sallah ,
Tana idarwa ta shafa adu'ointa kafin ta koma gado ta kwanta sai wajen ƙarfe 11:am na rana ta farka tare dayin miƙa , yunwar data addabeta ne yasata fitowa ,tafiya take kamar bazata taka ba ta isa hanyar da zata sadata da kitchen ɗin duk da lalube zatayi .
Batasan da kowa a gabanta ba ,sai ji tayi ta bugi mutum , wani kallo da yayi mata ne ya sata komawa ɗakinta da gudu har tana buegewa da ƙofa ,
Takun tafiyarsa ne ya tabbatar mata dashi ɗinne ,
Fuskarsa babu ko walwalah ya shigo ɗakin nata ya tsaya a jikin ƙofa ,tare da zura siraran hannayensa cikin aljihu kafin yace ", karkiyi tunanin jin daɗi kikazo yi oya tashi ki gyara gida inada baƙi anjima " maganarsa idonsa komai nasa yakan tsoratata ,gashi a hakan kamar wanda bashi da yawan magana , batare da ko ɗarr ba ta miƙe ,kasancewar gidan ba wani datti yayi ba ,hakan yasa cikin mintuna kaɗan ta kammala ta shiga wanka ,
Lokacin data fito daga toilet babu komai a jikinta ta zauna gefen bed tana goge jikinta da towel ,
Gyaran murya taji wanda yasa gabanta dukan tara-tara , ƙin juyawa tayi ta miƙe zata ruga da gudu ,taku ɗaya zuwa biyu yayi ya cafkota ,ta faɗo jikinsa .
Yanayin da yake ciki ne zai tabbatar maka da yana cikin yanayi na buƙatuwa ,cafkar da yayi mata ne yasa jikinta fara jarkarwa ,ya fara wani kissing ɗinta cikin zafin nama , duk abinda yake mata daɗinsa takeji banda abu ɗaya wato ,tsotsar breast ɗinta da yakeyi ,murya kamar ta wacce ta jigata tace "nikam ka sakeni " Yasir ko saurararta baiyi ba ya danneta ,duk da so da ƙaunar kasancewa da namiji a tare da ita bai hanata tsorata ba , idan kaga idonta kamar an tare ɓera a rami.
A haka ya tsotse can ya tsotsi nan ,
Da akazo hq ne ta raina kanta dan bai wani tsaya lallaɓo ba ,abu yakeyi kamar mara hankali , ya daɗe a kanta yaɗau tsawon lokaci daga ƙarshe ya mirgina gefe yana sauke numfashi ,
Anisa kam tana baje kamar yakuwa ,niko nace nemafa kikeyi lolz
Sai da hankalinsa ya dawo jikinsa sannan ya dubi inda yake ,da Anisa dake kuka ya wani ɗaure fuska kafin yace mekikazo yi ɗakina "
Duk da zafi da kukan da takeyi duk da azabar da take tsammani bataji ba ,bai hanata yin ƴar dariya ba .
Ta miƙe tana ɗan ɗosana ƙafa ta shige toilet ,
Kallon jikinsa Yasir yayi kana yayi tsaki a fili yace "na jawa kaina raini wai yama akayi hakan ta faru ne oho ?" bashi da mai bashi amsa ,hakan yasa shi miƙewa dan kar tazo ta sake rainasa .
Kai tsaye ɗakinsa ya nufa ya tsarkake jikinsa yayi wanka , yana fitowa ya shafa mayukansa masu ƙamshi haɗi da feshe jikinsa da turaruka masu sanyin ƙamshi .
Ya sanya shadda mai ruwan ƙasa tayi maa kyau ,ya ɗora hula a kansa ,ya zauna bakin gado yana tunano halin da suka kasance ɗazu .
Anisa kam sai data gasa jikinta sosai dan mamy tayi mata bayanin hakan , taɗanji daɗi ,ta dawo itama ta shirya cikin leshi mai ruwan madara wanda yayi mata kyau ta sanaya warwaro da sarƙa bayan ta gama simple makeup ɗinta ,ta janyo wayarta suka gaisa dasu mamy da Humaira tace "sunanan lafiya .
After one week da biki , tun washe garin biki da Yasir ya kusanceta bai ƙara kulata ba ,a hakan ma yanacewa tsautsayi ne.
Yau ta kama Lahadi yana zaune a gida dama ba wani aiki yake ba iyakaci yaje office ya cike takardu ya shigar dasu ya dawo .
Da sassafe Anisa tayi wanka ta haɗe cikin english wear na riga iya cibiya da gajeren wando iya cinya ,ta sanya farar hula ,
Ta dawo palo ta sake kiɗa kamar gidan zai tashi sama , ta dinga tiƙa rawa .
Da sauri ya fito sbda baya son yawan hayaniya ya jingina da bango yana ƙarewa shigar da tayi kallo , beautiful baby amma kulata janyo raini " ya daɗe yana kallon kugunta inda yake karkaɗawa batasan yana gurin ba , kashewar da akayi ne ya sata juyow ...
[6/22, 8:50 AM] Zainab✍️: 75-76
Zatayi magana ya tako har inda take ,zai kamota ta ruga da gudu ta rufe ƙofa.
Satinsu biyu da aure mamy tazo , Anisa ko kaɗan bata sanar mata da halin da suke ciki ba ,haka kuma jikin Anisar bai nuna wata damuwaba .
Yasir dayaga mamy sai ya shiga nan nan da ita dan karta fahimci suna cikin wani irin zama ,mamy na tafiya aka koma gidan jiya .
Washe gari kuma Hajiyar Yasir tazo , Anisa tayi mata abinci mai rai da lafiya ,Hajiyar da Yasir duk suna palo a zaune ,Anisa ko sai kaiwa da komowa take gurin haɗa girki .
Cikin ikon Allah ta jerewa Hjya abinci iri-iri a gabanta da drinks wanda ta haɗa da kanta , wannan abu ba ƙaramin yiwa Yasir daɗi yayi ba ,sbda a rayuwarsa yana son mahaifiyarsa so mai tsanani ,abinda Anisa tayi sai yaji yana sonta sosai bazai ƙara wulaƙantata ba ,amma inda ta fara yi masa rashin mutunci bai san ya zaiyi ya gyarata ba .
Bayan Anisa ta kawo plet ta zubawa mamy jollof ɗin shinkafa wacce taji kayan lambu da yankakkiyar hanta da da soyayyen naman kaza a sama ,ta juya zata koma ɗaki Hjyar Yasir tace "yata zo ki zauna ki huta matso da abincin muci tare " tabbas Hajiyar ta burgeta dan tana ta nuna mata so sbda har tambayar Yasir take "yana ɓata mata rai ko ?"Yasir yace "a'a .
Langwaɓar da kai yayi a jikin hjya kafin yace "Hjyata ki tayani bawa Anee Haƙuri " Wow Anisa ta faɗa a cikin zuciyarta sbda ,inda ya kira sunan nata abin ya burgeta kamar a bakinsa aka samo Anee,
Hajiya tace "ƴata yana cin zalinki ko ?" Anisa tayi murmishi kafin tace "a'a momy " Yasir yace "hjya nidai ki tayani bata haƙuri " hjya tace " ƴata kiyi haƙuri inma wani abun yayi miki ,Yasir yanada saurin fushi haka yanada saurin sakkowa kiyi haƙuri " kukan dake ƙoƙarin taho mata ne yasata toshe baki ta miƙe da gudu tabar gurin .
Koda taje ɗakinta kuka tayi mai isarta ,ɗago mata kai taji anyi ,cikin lallausar muryarsa yace "Anee ina mai neman yafiyarki duk wanda ya kula da mahaifiyata ko tsanarsa nayi takan koma soyayya ,hjya ce tace kizo "
Muryar Anisa ƙasa ƙasa tace "ina zuwa ,
Sai da ya fice itama ta fito tare da zubewa gaban Hjya tace "momy gani " hjya tace "kai Yasir kaine mai lefi ,Anisa kiyi haƙuri ki yiwa mijinki biyayya ku gina rayuwarku cikin so da ƙaunar juna "
Anisa ta gyaɗa kai Yasir yana ta sakar mata murmishi sbda kyautatawa mahaifiyarsa da tayi yama mance da auran dole akayi musu .
Bayan sati ɗaya ,yau da bikinsu sati uku cif ,
Zaune take a palo ,hannunta na hagu riƙe da remote ,hannun damanta kuwa ta riƙe glass cup mai ɗauke da kunun aya ,wanda mamy tace ta yawaita sha ,
A yanayi na son kasancewa da mijinta take ,sbda tsigar jikinta har wani tashi take , tana sanye da yaloluwar riga mai shara-shara ,wacce da ita da babu duk ɗaya , gajeren sikel ne a jikinta wanda ya baiyanar da kyawawan mazaunanta sikel ɗin iya guiwa yake gashi pink rigar far tayi mata kyau , kanta ko babu komai sai ƙananun ƙitso da suka zubo mata gadon baya ,
Cikin Sauri Yasir ya fara saukewa daga bene ,
Ɗaga kanda zaiyi ya hango Anisa zaune hannunta riƙe da cup tayi masifar yi masa kyau , yana son yaga mace tayi shigar ƙananun kaya ,
Cikin nishaɗi ya ƙarasa saukowa yana takowa a zuciyarsa ko cewa yake "ai hjya ta sasantamu mun shirya "ya isa gurinta yana cewa "my Anee "da gudu tabar gurin har wani karkaɗamasa ɗuwawu take ,ta koma bedroom ɗinta ta danna key .
Mararta data murɗa lokaci ɗaya ne ya sata ƙwala ƴar ƙara kaɗan tare da riƙe marar tana ambaton sunan Allah , a fili tace "kodai inje gurinsa ne ? sai kuma naji tace "kai ina sai na ƙwatarwa kaina ƴanci " haka ta wuni ,shigo ransa ya ɓaci kuma a nasa ɓangaren ma neman kasancewa da ita yakeyi .

Haka ya haƙura ya fice , yana fita masu tsaronsa suka fara kwasar gaisuwa ,
Yau kam sunga sauyi rai a ɓace yake amsa musu saɓanin da ,da yake amsa musu cikin sakin fuska amma inya amsa sau ɗaya shikenan .
Kwanci tashi asarar mai rai yau sunkai kusan wata uku da aure ,Anisa ko ɗai ɗai ranar da bazatasha lemon tsami ba , gashi kullum sai tayi wannan shigar tunda taga yana so ,
Washe gari Yasir ya ɗau alwashin ,kasancewa da ita da kuma zama su fuskanci juna inhar shi yayi mata laifi ya bata haƙuri.
Yauma kamar kullum ta fito ƙarfe 12:11pm na rana ,ta kunna kiɗanta tana rawa , sbda yau kam a cikin farinciki take Humaira da mama Ruqaiyyya sunce zasu zo "
A raɓe yake kamar koda yaushe tana ganinsa ta gudu ,yau kam cikin sanɗa yaje ya ɗagata cak tana faman ihu ya wuce da ita bedroom ɗinsa tare da sanyawa ƙofar key ya zare ya cire na toilet ya dawo kusa da ita tare da ɗaukarta ya ɗora a kan cinyarsa kafin yace " my Anee haukatani zakiyi ? tun yaushe nace miki na tuba amma kinƙi fahimta , hjyata bata baki haƙuri ba ? ko kinaso inje ince mata guduna kike ?
Anisa tai saurin ɗago kanta kafin tace "nifa ba gudunka nake ba ,kaine kace baka sona tom meye na rawar kai a kanka ?" Yasir ya ɗan rausayar da kai kafin ya haɗe hannayensa biyu yace "dan darajar fiyayyen halitta ki yafemin ,mu gina rayuwarmu mai tsafta "
Anisa na kuka ta rungumeshi daga nan yahau raɗa mata kalmomin soyayya waɗanda sukayi tasiri a zuciyarta.
Sai da ya tabbatar soyayyarsa ta sami gurbi a zuciyarta sannan yazo zai fita tace masa "ƙanwar mamy da ƙanwata zasuzo " Yasir yace "akwai kuɗi a loka duk abinda kika ya dace ki basu .
Anisa tace "Allah ya kareka daga dukkan sharri,Allah ya dawo dakai lafiya " Yasir yace "amin"
Yana fita Anisa tace "wai dama yana magana ?shegiya soyayya .
Yasir na cikin mota yana ta tuno adu'ar da Anisa tayi masa ,
[6/22, 9:56 AM] Zainab✍️: 77-78
2:33 Humaira da mama Ruqaiya sukazo , bayan Anisa da Humaira sun shiga kitchen sunyi girki mai rai da lafiya ,suka baje kan kafet sukaci suka ƙoshi anata hirar zumunci ,mama Ruqaiyya tace "Anisa kinga inda fatarki ta kuma gogewa kuwa ? Anisa tayi dariya.
Mama Ruqaiyya tace " ansa bikin Humaira fa nanda sati uku inga ba'a sanar miki ba ?"
Anisa ta fara tsokanar humaira , bayan sunyi azhar anyi la'asar sannan suka fara shirin tafiya ,ta ɗibo musu bandir ɗin yan ɗari biyu kowa biyu ta miƙa musu tare da rakasu gurin mota .
Kwanci tashi asarar mai rai yayinda abubuwa suka zo suka wuce ,ciki harda bikin Humaira aka kaita anguwar rimi ,ta auri wani shahararren ɗan kasuwa , gidanta ma gunin burgewa amma bai kama ƙafar na Anisa ba .
After 1yr Anisa na hango tay ƙiba tayi haske sosai ,duk wanda ya santa a da zauyi wuya ya ganeta sbda yanda jikinta ya sauya , tafe suke a mota tana rungume a jikin Yasir da titsesten ciki a gabanta wanda da gani naƙuda take .
Babu wanda bai kira ya sanarwa ba ,suna kaiwa asibitin aka wuce da ita labor room ,
Yana tsaye ya ga mamy da hajyarsa can kuma sai ga mama ruqiyya ,zuwa anjima hjya kakarsu da umma sukazo ,asibiti ya cika da ƴan uwa , sunzo ƙarfe 9 na safe ,sai wajen azahar ta aihu ,inda ta haifo twins mace da namiji macen tana kama da Yasir namijin kuma sak Humaira ,har ƙibar.
Fainciki ya karaɗe family da wannan kyauta da Allah yayi musu.
Ranar suna namijin yaci sunan baban Anisa Muntari suna kiransa da dady ,macen kuma taci sunan mahaifiyar Yasir wato Khadija ,suna kiranta da momy
Alhmdulilh akayi taron suna lafiya aka kammala lafiya ,bayan suna hjya ta buƙaci a wuce da ita can ayi mata wanka , abin yayiwa Yasir daɗi sosai.
Kwanci tashi babu wuya ,Anisa tayi arba'in bayan ta gama ziyartar ƴan uwa aka maido da ita ɗakinta , soyayya suke gwadawa junansu ,ko wanne burinsa ya farantawa ɗan uwansa , dole aka samar mata mai rainon yara , Alhj mahaifin Yasir yayiwa dadyn Anisa kyautar 5 millions naira a matsayin tukuaici aihuwar ƴan biyunnan sun faranta masa ga buɗi ta ko ina da suka dinga samu .
Dady a ranar ya kasa bacci tsabar farinciki
Humaira ce dai har yau Allah bai bata aihuwa ba , hospital sun tabbatar da dukkansu ita da mijin lafiyarsu ƙalau lokaci ne baiyi ba.
Bayan shekaru huɗu ...
Gidan Sadiq , kyawawan yara na hango su biyu duk mata , babbar itace mai suna Bahijja ita kuma ɗaya Nana Faɗima , alhmdulilh shima yana zaune da ƴar uwarsa kuma matarsa cikin ƙoshin lafiya ,
Kowanne ɓangare suna cikin kwanciyar hankali da ƙoshin lafiya , Anisa tun daga ƴan biyu bata sake aihuwa ba , sai ƙibarta take tayi ,suma yaran gunin sha'awa anfara shirye-shiryen sanyasu a makaranta.


😘Kuyi haƙuri dajin ƙarewarsa yanzu , kinsani nasani idan dambu yayi yawa sam bayajin mai , kuzo ku daina mararinsa nima ya ficemin a kai , tabbas nagode masoyana akan soyayyar da kuka nunamin ta hanyar siyan littafina , ina fatan zaku gafarceni a kura kuran da kuka gani akasi ne kunsan ance ɗan adam ajizi 👏soyayyarku tasa bazan iya mancewa daku ba nagode nagode nagode , sai kuma Allah ya sake haɗamu a cikin littafina mai suna *ABU-RAHEED*
Ina roƙon wanda na ɓatawa da wanda yaga kuskure akan ya yafemin👏.

Littafin da zanyi shi shine *ABU-RASHEED*
bansan ya zan kwatanta muku inda littafin yake ba ,amma wallhi duk wacce ta mallakesa babu dana sani a tafiyar , zani iya bakin ƙoƙarina gurin farantawa masoyana .

Nagode Allah yabar zumunci sai mun haɗu a ABU-RASHEED littafi mai dogon zango nagode 🥰.

Taku har kullum Mom Islam

Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels


Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4
Chapter 5

Please Login or Register in order to submit comment