Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

sunfa hadu wlhy kagansu kamar larabawa" kamal yace "kai wawa ai kaine balarabin😏ni banga kyausuba,,,,,ni banadai sun raini" Jabbar yace "kai baba bakada dama wlhy" yaringa mai daria shiko sai hawa yake yana saukowa,,,,,,,

Zainab tashigo da sallama dauke da abincin suka amsa ta'ajiye musu,,,,,Kamal sai zulayarta yake yana "amarya ta ango yaudai sai gidan c,,,r,,,o ko" Zainab tace "lah yaya Kamal kaima ai angon ne" taringa daria,,,,,,,,,,,,,

Bayan yan biki sun watse sai abokanan su Momy dasu aunty Aisha da kannin mijinta suma sunzo auren sukad'ai suka rage,,,,,,,,,,,

Anshirya amare sunyi kyau iya kyau dan kwalliyar yau kam ba irin ta kullum bace wannan specially ce ,,,,,,,gaskia ba karya sunyi kyau kamar kasace kagudu,,,,,,,,,,

Hurin su dady aka kaisu har angayen duk aka hallara Dady da uncle Usman da uncle farouk da momy da Umma da Ammi da amare da angaye,,,,,,,duk suka taru huri daya,,,,,,

Bayan gabatarda addu'a tabude taro Dady yafara masu huduba mai tsuma zuciya bayan yagama su ma su uncle Usman sukai tasu hakadai harsu Momy saida suka musu tasu ta *IYAYE* mata,,,,,saida jikinsu yayi lilis sunkan sha wa'azi bayan kullum momy sai tamusu nata na mata,,,,,,(Yanada kyau idan zaki auradda yarinyarki kibata shawarwari dakuma wasu yan ideas na abubuwan........basai nak'arasaba kunsan sauran,,,bawata kunya tsakaninki da yarki idan zaki kaita gidan miji duk abinda kika sani namatsayinki na mahaifiyarta haka itama zataje tasani,,,just kigayamata yamafi miki sauki bakamar yadda akekai yaraba abindai ba'acewa komai)

Bayan kowa yakammala aka koma da amaren Dan k'ara shisshirya wa kafin nan akai amare,,,,,Ammi ce rak'arasu da ideas kala-kala,,,,,,amaren ko sai kuka suke kamar za'a rufesu da rai,,,,,,,waisu zasu bar gida,,,,,,,πŸ˜’

Rundunar gidan C,,R,,O ne suka zo daukar amarya dama suka dai akejira anyi parking da motoci suma sunzo danasu motocin ba'a magana,,,,,mota biyu ce iri daya ash colour sunyi batuk'ar burgeni daya Haj Fatima CE aciki sai dayan kuma ita driver kawai kejanta itace ta Zainab,,,,,,, kai abin tubar kalla sukai parking,,,,,haka akadauke amaren,,,,,,wata k'awar Momy ce tareda kanwar Momy aunty sadiya sune suka dauke Zainab akasakata mota suka nufe gidanta dake cikin *Gwaiwa ak* ....

Su maryam ma akakaisu tareda Nafee su gidansu daya,,,,,Dady yak'era musu shi gida daya ne yana part biyu kegarai komai nasu iri dayane,,,,,,acan akakaisu tareda abokanansu......

Itama Safna anhadeta kaiii tahadu iya haduwa Safna dama ita kobabu kwalliya akwai kyau kuma ga kwalliya,,,,,su uncle Usman summata nasiwa mai shiga mai saurare koni manshat saida jikina yayi sanyi bale Safna da take gabansa,,,,,

Suma yam gidan Hafiz sunzo daukar amaryarsu mazane sukazo sai kanwarsa Safiyya sukadau amarya tareda k'awayenta su Billy ancika motoci ankadau hanyar gidanta dake *Mabera* woww gidan yahadu,,,,

Da akakai gate din gidan wasu daga cikin k'awayen angon naga sun danna wani remote gate ya ringa budewa nidai manshat ido har baki kallo nake,,,,,,,,

Nan motoci suka haura cikin gate din wani wawan parking space nagano kamar ature anan akaringa parking parking,,,,,,

Koda zanjuyya nahango wani hurin yahadu acikin gidan ankewaye hurin da kananan fulawowi round dinsu masu launin yellow da orange,,,,sannan a kai yan matattakala kamar hawa hudu,,,,sai a kai wani katoton doki yana tsaye,kalar dokin jaja da baki,,gashinsa lumbai abaya kace nagaske ne,,,,,,

Sai gaban gidan wani irin ginine dogo duk gilashi ne ta ko ina ,,,,gaskia wannan gida da kyau da girma yake....

Daga gefen ka na hagu wasu runfuna ne na karfe an rufe su da wani rufi kamar na Silva kashi shida duk motoci ne a ciki can gefe guda. Allahu akbar, gakuma hurin wankannan irin na turawa wato swimming pool wai! Turkashi inji bahaushe yana cewa haduwaπŸ˜‚

Idan kazo dai-dai shiga falo wata baranda ce zaka bude, kana bude barandar sai kofa,,,to paaaaaa,,,,anan mukai kauyanci dankuwa su billy sai iza kai akeye Ashe bahaka akeba zakasaka hannune haware marfin taπŸ˜‚πŸ˜œ daga barandar sai k'ofa,idan kabude k'ofar zakaga dan karamin falo, alamardai hanyace ta shiga.....

Wai-wai-waii! Idan nace natsaya zanumuku gidan Safna to saimugama a zanu gidan,,,,sai dai abinda zancemuku shine Hafiz kan yakashe naira kamar ba gibe,,,,,kowaye kai idan kashiga gidan safna saika nuna kyauyanci ,,,kai Allah dai yak'ara arziki,,,,,,

Dakukkunane wani cikin wani mukadinga shiga da amarya saida mukakai karshen dakunan daki yakai 10

Turk'ashi! Allah kamana arziki duniya da lahira, amin. Ankai amarya wadanda sukai amarya sunkoma gida sai sauran yan matan amarya akabari sai abukanan ango, ,,,,,,,

Basoda lokacin damanane hadari yakama angaye sukai saurin kawo ango akai sayin baki,,,angaye suka maida yan matan amarya gida akabar ango da amarya,,,,,,,,

Hafiz yaraka abokanansa yadawo hurin gimbiya,,,,,,bayan sunyi sallah nafila suka godema Allah daya gwada musu sunyi aure bayan sunsha gwagarmayar rayuwa hurin auren,,,,,,,

Nan nima nakwaso nadawo gidan Momy dan tayata kadaici daga ita sai Faisal yaukam,,,,nabaro amarin dansu shanaπŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»

Kafin gobe nakoma dauko rahoto😜

Kubiyo ni yanzu muke✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻

*Takun*:::::::::::

πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸΏπŸ‘‡

Writer

πŸ’ManshatttπŸ’

Luv u all frndzzzzzzzz😘😍
[10/23, 3:15 PM] β€ͺ+234 703 632 4075‬: πŸ™†πŸ˜­πŸ‘„*BAKIN IYAYE*πŸ‘„πŸ™†πŸ˜­
*Na*
*Mrs phareesy*
2⃣2⃣
Zainab kuwa bayan ankaita nata hadaddin gidanta, da shigarsu akakai ta dakinta,su aunty Aisha da Kaka duk sukai mata tasu hudubar tareda abukiyar zamanta duk kaka tahadesu tamusu nasiha akan suyi zaman lafia, su ma mijinsu biyayya, tareda bada amanar Zainab wa Haj Fatima kaka tace "yar nan dukda daganinki mutuniyar kirki CE ke sbd haka ga amanar Zainab nan a hannunki Zainab yarinya ce warin 'ya'yanki Dan allah aringa kulawa" haj Fatima tanisa tace "ai babu komai kaka insha'allah banrige Zainab da amana kuma zamuyi zaman lafia da ita" kaka tayi godia sosai, suka baro amarya sai kuka take,

Bayan ango yashigo shima yahadesu yamusu huduba duk da yasan halin matarsa, bayan ya yabeta sosai tareda bata amanar amaryar tasa yace "Haj nasan ke macece mai kirki ga ladabi gamiji duk da haka ina so kuyi zama na amana banason fadace-fadacen nan irin na sauran kishiyoyi Dan allah" hakama yajuyo gun Zainab itama yamata kan tama abukiyar zamanta ladabi banda fada ko hayaniya acikin gidansa" duk suka amince nan taro yawatse kowa yanufe hurin kwanciya, ango yashige da amaryarsa,,,,,,,,,,,

Canma a gidan Jabbar soyayya mai tsanani yanunawa Nafee damashi can yanason ta,,,,itako Nafee sai kunya takeji wai yau gata ga yaya Jabbar amatsayin miji,,,,,,,,

A gidan Kamal kuwa maryam taga takanta saboda kamal tanda yaje raka abokanansa baidawo ba tayi jira har tagaji taje tawatsa ruwa tanufe gado takwanta sai bacce,,,,,,, kamal bayan ya raka abokanansa ashe dakinsa ya huce yakwanta abinasa,,,,,,,,,,,,,,

_After 3mouth_
Safna na hango kan mirror sai watsa kwalliya take bayan ta kammala, tanufe wardrobe tazak'alo wata mayyar gown pink ta saka,tazo dai-dai mirror tayi rolling din dankwalin gown din tayi kyau ba na wasaba,Hafiz ne yashigo shima sanye da black jean da t shirt fara, da shigowarsa tun a falo yake fadin "Honey! Honey!!!!! Da isowarsa yaganta kanta yazo yawatso ido yace " woww Honey kinyi kyau sosai wlhy,wai kinganki kuwa?Kai gaskia da wani ciki naga kinyi haske ga shi kinyi kiba kin kara kyau" a sagobe safna tace "nifa dama dakyauna kuma farace ni fa" tadan turo baki, Hafiz yace "to naji amadai ni nasan wannan cikin da ajiyar allah acikin sa" Safna ta daka tsalle tace "nifa kaga yau inaso na fita tunfa zuwana banje ko inaba" Hafiz yace to inakikeso kije"? Safna tace "koma inane dai nidai nafita" Hafiz yace to biebe na bari nashirya muje kinji ko jirani" tace "to"

Hanya suka kama ta suna tafiya suna fira, wata hadaddiyiar plaza yayi parkin, har zatafito yace "No honey ina zuwa bajimawa zanba" Safna ta sagobe fuska yace "sorry plss banaso akallemin kefa kijifa a mota muke ama sai kallonki ake to inaga kinfito ai sai su cinyemin ke" Safna tayi daria yashiga bai jimaba saigashi da kaya niki-niki suka kama hanya, Safna natbayarsa ina zasuje yace zatagani ai, basuja birkiba sai gidan Ummi nsu wato gidan su Hafiz,,, da murna Ummi tataresu Ummi sai dadi takeji ganin surukarta, tarba takwarai nasamu agun ummi, Safna ko sai kunya takeji ganin batasababa,,,,can bayan azahar saiga Safiyya tashigo tadawo daga skull,,aguje tarungume Safna tana "oyoyo aunty Safna yaushe kikazo ina yaya Hafiz din"? Safna tace " ai namayi fushi tun safe mukazo bakyanan kuma kinsan ina kunyan Ummi" Safiyya tayi daria tace "laaa aunty Ummi kike kunya?hm lallai bakisan Ummi ba kuwa datasan kina kunyarta da tune kindebe" shigowar Ummi yayi dai-dai da k'arasa maganar Safiyya, Ummi tace "mi kuke tattaunawa ne"? Safiyya tace wai wai " Safna tarufe bakinta Ummi tayi dariya tace "Safna bakyaso nasani ne"? Safna tace " a'a ummi bane fa" saiga Hafiz yashigo yace "bawani tagayamiki Allah Ummi" Safna tazaro ido tace "laaa yaya Hafiz miye to" yace "Nafada kin amince" ummi tace "kai son gayamin" Hafiz a zolaye yace "waifa Ummi kunyarki takeji shine fa" Ummi tace "LA Safna minene abin kunya ai munrigaya munzama daya kisake jikinki nan gidanku ne, kuma duk abinda kikeso kigayamin zanmiki shi duk abinda IYAYE kema yarau zanmiki shi kinji yata" Safna tagyada kai, safna tatuna da mahaifanta tayi miss dinsu kuma gashi dadi yace karta sake tazo mai gida'

Safiyya tace "wai ma aunty kinci abinci"? Safna tace " a'a na k'oshi" Safiyya tace "a'afa aunty mikiso nakawo miki"? Safna tace " Allah banajin yunwa kawai kwanannan ina kwadan tuwon dawa ne" Safiyya tazare ido tace "tuwon mi shinnnn? Hafiz dake zaune yana latsa wayar sa yace " tuwon dawa kuma yanzu? Yanadan murnushin nan na kundai gane" Safna da tagane manufarsa tace "eh to ba'acin sani? Nifa shinakeso asagobe kasancewar Safna dama can uwar shagoba ce, Safiyya tace " bari naje stock nagani nasan akwai dawo wacce aka markade sai namiki" Safna tace "yawwa Safiyya da kin taimaka wlhy ina kwadayi, idan kinsamu kiyi da miyar kwabbo" Safiyya tana daria tace "to" ganin Hafiz ya kwabe fuska alamar kazanta tace "Allah zangayawa Ummi" Hafiz yace "kigaya man asirinki ya tonu" Safna taware ido tace "banganeba" Hafiz yadawo dai-dai kunninta yarada mata "Ummi tasan kinada ciki" Safna ta CE " waye yagayama inada cikin"? Hafiz yace "kwadayinki ne yasanarmin, yanzu sai akulamin da baby adaina tsalle-tsalle kuma bake ba buga ball😜"........................

Sai kunjini frndzzz
~kubiyo uwar gidan phareesy~

Taku;;;;;;;;;;;;;

Writer
πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ‘‡πŸΏ
πŸ’ManshatttπŸ’

Ina baku hakuri makarantar wannan buk darashin typing danayi kwana biyu banajin dadi ne hope zaku hakura.πŸ™πŸ»

Luv u all frndzzzzzz😘
[10/23, 3:15 PM] β€ͺ+234 703 632 4075‬: πŸ™†πŸ˜­πŸ‘„*BAKIN IYAYE*πŸ‘„πŸ™†πŸ˜­
*Na*
*Mrs phareesy*😘✍🏻
2⃣3⃣
Tsalle tadaka tana "nifa banaso fa, wayagayama kawai daga ina kwadayi aikuma ko can inason tuwon dawar" Hafiz yace "to my beauty nadaina" Safiyya ce tashigo dauke da kuloli tanufe dinning tana cewa "aunty Safna komai yakammala" Safna tazare manyan idanun ta tace "kee sis harkin gama ne"? Safiyya tace " laa to aunty Safna ai ba huya nedashiba" Hafiz yace "kinyi kokari fa sis nagode" Safiyya tace "hm ai yaya Hafiz yiwa kaine ba komai bane ai aunty nace" Safna takama hanyar dinning dasaurinta,Hafiz sai kallon ikon Allah yakeyi yanda Safna kecin tuwon, Ummi ce tashigo tana waya can naji tace "to shikenan ba damuwa Haj ai nan gidansu ne ga yar uwarta Safiyya suzauna a tare kuma dama ai tasaba zama anan tunda nan tayi primary school ai ba komai" nan takatse wayar, Safna tahango sai kwasar tuwo take da allama tana jin dadi sai murmushi take,

Ummi tak'arasa gurinta tace "Safna tuwon dawa akeci ne"? Safna tace " eh Ummi yanzunnan Safiyya tamin shi" Ummi tace "aikuwa takyauta nima inason tuwon sosai tak'arasa maganar dajawo kujerar daya tazauna" safna tace "ashe banikadai kesoba ya Hafiz sai dariya yakemin wai za ci tuwon dawa" Ummi tace "barshi kawai ai shi tunyana yaro bayason tuwon" Hafiz yace "waifa Ummi da miyar taushe" Safna tace "kingani ko Ummi a sagwabe" Ummi tace "Hafiz zan batama raifa inaruwanka mane wai, kazo kadamemu da surutu" Safiyya dake tsaye tace "kuma fa idan akatayamai zaici" Safna tayi saurin cewa "aikuwa bazaicimin tuwoba tunda yakemin dariya"

Ummi sai dadi takeji tana washe bake cewa zata kai ga jika dan ita tagane Safna nadauke da ciki,tace da Safna "ai idan kinaso kullum za'azan aikamiki tunda banisa" Safna tace "sosai ma wlhy Ummi inaso" Safiyya tace "ai Ummi mizai hana cikin ma'aikatan gidannan akaimata ko biyune suzan mata aiki" Ummi tace "yamafi bari abata hajjo da lariya" Hafiz dake zaune yayamutse fuska yace "mai aiki kuma Ummi"? Ummi tace "eh nasan kai bakason abincin mai aiki ama ita zasu taya saboda zaimata yawa ga aikin gida" dakyar Hafiz ya amince akan daya ta isa kawai, basu bar gidan ba sai kusan 9:30 suka koma gida,Ummi tama Safna goma sha ta arziki kamar safna karta dawo harda cema Hafiz yabarta har gobe yakiya, Safiyya tamata alk'awarin zuwa tayini..

Zainab anacan gidan C,,,R,,,O zama lafia suke da mijinta da abokiyar zamanta ita matsalar ta dayace diyan Haj Fatima su 3 Sadiqa da Rahma sai babban yayansu Amar shikadai keson aunty amarya Zainab suke kirada aunty amarya, ama Haj Fatima tanason Zainab tsakani da allah, duk wani abu da tasan mijinta bayaso tana gayama zainab itama tana kiyayewa, Alh C.R.O yanaji da matansa ga kuma amaryarsa yasame ta kirki tanamai ladabi da biyayya,,

Maryam kam abu yabi duk yadameta saboda kamal baruwansa da ita ko ganinta bayasonyi bayashiga dakinta bayacin abincinta, Nafee tayi kira tagayamata halinda takeciki, Nafee tatausaya mata sosai kuma tabata shawarata tayi hakuri tacigaba da kyautatama wata rana sai labari, kuma tayi na'am da shawarar ta taji dadi tace "to aunty Nafee insha'allah zan zanyi abinda kinkace kuma nagode sosai, suka katse.

Agunsu Momy kuwa ita da Dady har mantawa suke da wata Safna acewarsu sunyafewa Hafiz ita har abada ko zancinta basayi acikin gidansu, Momy nazaune kan kujera Faisal yana kwance saman cinyarta yana buga game, suna taba fira da shi, Faisal yake cema momy " Momy idan kikaje dami-dami zaki sayamin tunda kinga nikadaine danki" Jabbar yashigo yace "to dan Momy bawani kaikadai za'aima tsaraba" Momy tace "aifa kaikadai zanmawa tsaraba" yahau tsalle yana ma Jabbar kwallo" Jabbar yace "kingani ko Momy Allah idan kikaje saina gyara yaronnan" Momy tace "Allah banyarda a dakanmin yaroba,shine kakeso nakaishi idanka ko danka wahalanmin dashi" Faisal yace "laaa Momy dama gun aunty Nafee zaki kaini"? Momy tace " eh ko bakaso ne nakaika kauye hurin kakas" yace "a'a nikan inaso a gidan aunty Nafee musha" Jabbar yace "kusha fira ko nagyara ka kanatsu Allah kafin mom tadawo" Faisal ya buga k'afa yace "Momy kinjiko" Momy tace "Naface kar wanda yadalanmin yaro" Jabbar yace waiku haryanzu ba'a kirayekuba ne "? Momy tace " eh sai gobe karfe 4 zamu tashi" Jabbar yace "to Allah yakaimu gobin" ta amsa da "amin" Jabbar yace "Momy niza zo natafi" tace "to kagaidamin da Nafee" yace "aima gobe zatazo kuyi bankwa" Momy tace "to sai tazo ai ma har su zainab zasuzo goben" yace "to Allah kawosu lafia ashe gobe akwai many an baki" yakai kofa momy tace "sai goben zaku huce dashi ko yanzu" Jabbar yace "mom barshi har gobe" tace "to Allah kaimu" yaja mota sai gida.

Safna tasame labari su Momy da Dady zasuje k'asa mai tsarki ama ba halin tazo bankwana, saidai fatan alhairi tamusu. Hafiz ko yana sane da abinda akeciki shiyassa shima baima Safna maganar zuwa gidansu ba.

Kubiyo ~Uwar gidan phareesy~ 😘

Takun har gobe:

Writer
πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ‘‡πŸΏ
πŸ’ManshattπŸ’…πŸ½

Luv u all frndzzz😘😍😍
[10/23, 3:15 PM] β€ͺ+234 703 632 4075‬: πŸ™†πŸ˜­πŸ‘„*BAKIN IYAYE*πŸ‘„πŸ™†πŸ˜­
*Na*
~Mrs phareesy~😘✍🏻
2⃣5⃣
Manyan likitoci ne suke kan Safna sai gomi suke ama inaaaaa...

Safna ta k'afe sakamakon jininta yazube duka, kuma ba alamar haihuwa, wata likita ce tafito da sauri tataradda Hafiz sai safa-da-marwa yake aharabar asibitin dakaganshi kasan yana cikin wani mummunan hali,,,,, taceda Hafiz "kaine mijin Safna Hashim?" Baki na bari yace "eh nine ta sauna?" Likitar tace "yanzu ba lokacin magana bane, matarka batada jini sakamakon zubar dayake duk jininta ya tsaye, tana neman jini da gaggawa, idan ba hakaba zata iya rasa ranta nanda minti 5" a gegece Hafiz yace "to Dr muje adebe nawa pls" Dr tace "waya gayama zata rayu kafin adibe nakan tana neman jini da gaggawa yanzu nan ko karasa matarka" wata k'ara ya kwalla yace "wlhy Dr inason matata Dan Allah karku bari tamutu pls n pls Dr" tsawa tamai hade da cewa "wai kai wani irin wawa ne anasaina jini a nan asibitin kaje kasaho man, muna bok'atar gora uku" da sauri Hafiz yaje yasiyo jini akasakama Safna, ga hannu biyu akasaka kowanne hannu bada jini yakeyi da gudu suke shiga,,,,,,,,,,,

Gora uku tak'are ama ba haihuwa,,,,,, Hafiz sai kuka yake, sai alokacin yatuna da bai gayawa kowa ba, dasauri yadauko waya a aljuhunsa yakira Ummi taita ring ba'a dauka ba, Safiyya yakira akai sa'a tana chart tadauka dasallama tace "yaya Hafiz lafia?" Yace "Safiyya ina Ummi kigayamata gamu a asibiti Safna ba lafia har yanzu bata haihuba" Safiyya tace "to yaya" da saurinta ta nufe side din Ummi tatarad tana bacci, kofa ta bubbuga Ummi tatashi tace "lafia Safiyya?" Safiyya tace "yaya Hafiz ne yakirani wai aunty Safna ba lafia suna asibiti" Ummi ta zabura ta mike tace "innalillahi asibiti kuma? Wace asibitin? Safiyya tace " wlhy Ummi bantambaiba ama bari nakirashi" Ummi tace "kirashi maza muje yanzu" kiransa tayi tace "ya awace asibitin kuke ne" yace *Specialist* tace "to gamu zuwa" driver suka tada yadaukeso sai asibitin,


Da isarsu tahango Hafiz bashi zaune bashi tsaye, dasauri takai gabansa tace "son tasauka ne" Hafiz yace "a'a Ummi har yanzu Ummi Safna mutuwa zatai" duk yakwashe komai yagayawa Ummi, Ummi tatausayawa Safna tabawa Hafiz hakuri suka same huri suka zauna,,,,,,,,,

Basu jima hurinba wata likita tafito tace "ina Hafiz?" Hafiz ya zabura yazata tahaihune,, tace "matarka bata haihuba kuma duk da jininda muka samata gora biyu kuma babu alamar haihuwa ga jinin har yanzu bai daina zubaba saboda haka sai anmata operation tabashi takarda yasaka hannu, Hafiz tune yayi mutuwar tsaye,,,duk dayake Hafiz mutunne mai juriya ama baihanashi zubarda hawayeba,,,,Ummi tazo dai-dai su ta karbe takardar tasaka hannu tabawa likitar,,,,takoma tazauna,,,,,,,,,,

Anyi shirye-shiryen komai za'ashigarda ita cikin ikon allah Safna ta haihu,,,,,,,,, anshirya jaririn sosai,,,,ama haryanzu Safna bata daina zubar jiniba,,,,,,wannan dalilin yasa ba'a sanarma su Hafiz an haihuba,,,,,,atak'aitedai Safna bata daina zubar jiniba saida akai kiran asuba,,,,,, su Ummi ba ko alamun kwana a idunsu,,,,barin Hafiz da yake ta nafilfili yana rokanma Safna saf-safci ahurin ubangiji,,,,,,,,.

Da taimakon Allah kuwa safna ta daina zubar jinin ama kam Safna ta wahala iya wahala,,,,,sai bayan asuba sa'annan Dr tafito tana dariya tace " ina Hafiz? Congrat yau kazama baba,,,,,,,, Hafiz baisan sanda yai sujuda ga Allah ba,,,,,Ummi tace "mi akasamu Dr?" Tace "baby girl" afile Ummi tanuna rashin jin dadinta wanda hakan yasa Hafiz jin zafin abin ,,,,,yace "ko zan iya ganinta Dr?" Tace "kwarai kuwa sbd tun k'arfe 4 tahaihu sakamakon zubar jinin datake shiyassa bamu sanar mukuba,,,ama yanzu komai yayi normal zaka iya shiga" Ummi bata jira shigar Hafiz ba taja yarta Safiyya suka koma gida,,,,,_Safiyya bataso haka ba sbd ta lura mahaifiyar tasu bataji dadin haihuwar mace ba kuma ai *MATA RAHAMANE* miye abin rashinso aciki,,,,,,,,,,,da wannan tunanin suka iso gida......

~To masu karatu~ 😳😳
*ANA WATA GA WATA*πŸ˜³πŸ˜³πŸ˜³πŸ™‰πŸ™‰πŸ™†

_kudai biyoniiiiiiii_

~Uwar gidan phareesy~😘

Writer

πŸ’ManshatttπŸ’…πŸ½

Luv u sweet frnzzzz😘😍😍
[10/23, 3:15 PM] β€ͺ+234 703 632 4075‬: πŸ™†πŸ˜­πŸ‘„*BAKIN IYAYE*πŸ‘„πŸ™†πŸ˜­
*Na*
~Mrs phareesy~😘✍🏻
2⃣4⃣
Yau ne yan uwa da abokanan arziki duk an hallara Zainab tazo da maryam da Nafee duk sunzo Momy taji dadin ganin yaranta suma su Umma da Ammi duk sunzo anhallara gwanin burgewa kuma yaune jirgensu Momy da Dady zai tashi, bankwana kawai akeyi su zainab sai dadi akeji anzo gida, kuma dukkansu sunyi kyau irinna amare sai maryam kadai da tai rama sosai kowa sai tambayarta ake lafia tace klu.

Karfe 3 akakira su Momy duk sukaje rakiya airport mota uku akaje da ita daya su dady daya kuma su Momy dayar ce Jabbar yaja shine mazaunin driver sai kamal a gaba su Zainab da Nafee da maryam suna baya, Faisal na a motarsu Momy,

Suna tafiya suna fira harsukakai airport basujima ba acan jirginsu Momy yatashi zuwa k'asa mai tsarki, Faisal ko sai kuka yake zai rabu da Momy saida Jabbar yamai tsawa sa'annan ya daina, sukakoma gida.

Safna na hango cikin nan yayi mata wani uban tsine yayi maya kyau sosai sai famar shagwaba takema Hafiz, wata k'ara ta kwalla saida hankalin Hafiz yatashi yakai kusanta yana "My beauty ya ankayi mikikeso pls gayamin" tace "ni..ni ice-cream nakeso" Hafiz jiki na b'ari yace "to barinaje nashiyo miki" tace "atare zamuje ni tsoro nakeji" babu yanda zaiyi ya yace to muje" dama tana sanye da riga da siket na atamfa ethiopian wax kaska kadauko tayafa suka nufe hurin shan ice-cream basu dawoba sai 10pm koda suka dawo tagaji sosai, dakinsa yanufa itama tanufe nata ruwa tawatso tazo takwanta, tanajin alamun rashin lafia maratta sai ciwo take kadan-kadan.

Hafiz bayan yawatso ruwa yazo falo yana kallo *Sunnah TV* yaga har 11 baiga safna tafitoba yasan kullon saita kalle *sunnah TV* ama yau batafito ba, dakinta yanufa dasallama yashiga Safna ko magana bata iyayi sai cizon lebo take tana ballar farce, arikece Hafiz yakai kan gadun yana "lafia my beauty mike damunkk"? Safna bata iya magana sai hawaye ke zubarmata, ai kuwa Hafiz ya rikice yace " Safna muje asibiti tashi muje" Safna ta dagamai hannu alamar a'a cikin juriya tace "kabarshi hafiz marata ce ke murdamin kadan bari zuwa gobe idan bata dainaba sai muje asibitin" Hafiz yayi da karya da gaskia akan suje asibiti aman furr safna tak'i zuwa, hafiz adole yabarta,nidai Manshat nace Safna bakisan haihuwa bane shiyasa...lolzzz


Can zuwa 11:30 marar Safna sai karawa take abin ba saf-safci ga gumi sai ketomata yake safna dai taga azaba, kuma Hafiz yaje hadamata tea, wayarta talalabo dakyar ta latsa tana nishi tace "Hafiz kayi sauri kazo banida lafia sosai wayyo ni zanmutu Hafiz" Hafiz yasake wayar, da gudunshi yafada dakin yana lafia Safna "? Ai kuwa safna harta some sakamakon zubar jinin da take, agigice ta fadi gabanta yana " Safna karki mutu pls kitsaya kekadaice *Abin alfaharina* dan Allah karki tafi kibarni, hawaye kezubar masa Safna ko lunfashi batayi ga jinin zuba kawai yake kamar k'orama, can yadauketa sai motarsa yadau hanya gudu yake shararawa abin gwanin tausai nima Manshat sunbani tausai sosai, Hafiz yama rude yamanta hanyar asibitin kukayake sosai yana tafiya yana wai-wayen Safna yana "karki mutu pls my Safna zaki rayu zaki haifamin wannan dan dake cikinki wayyo Safna ta" Hafiz dai yakoma kamar wani zautacce, da taimakon Allah suka iso asibitin *Specialist* dake cikin birnin sokoto, dasauri likitoti suka dauketa sai emergency sukahau kanta, ama inaaa Safna kammmmmmm....................😘 wayata ta fara kukan low b3 saboda tausayi😭 wayyo Allah safnaπŸ˜ͺ

~Uwar phareesy~

Takun:::::::

πŸ’Bintu UsmanπŸ’…πŸ½

Luv u all frndzzzzzzz😘😍😍
[10/23, 3:15 PM] β€ͺ+234 703 632 4075‬: πŸ™†πŸ˜­πŸ‘„*BAKIN IYAYE*πŸ‘„πŸ™†πŸ˜­
*Na*
~Mrs phareesy~😘✍🏻
2⃣7⃣
Yau su Momy zasu dawo anyi shire bana wasaba a gidanda dady ya k'era acan zasu sauka,,,,,,, dady yak'era wani babban gida a cikin

Please Login or Register in order to submit comment